Ashiga massallatai kulun cikin dare atayimusu Alqunnuttt tundaga wanda ya rata66ama dokar hanu har wadanda sukabada Shawara akan dokar Allah ya hanamusu nutsuwa harsaisun sokedokar Allah ya isa wlh
Yaransu nigeria bata bukatar bashi saidai ta bayar in gaskiyane amma saboda da dasu ake amfani a karya Africa 🌍 shiyasa muhukuntan nigeria suke yin abun da suke so amma akwai Allah
Gaskiya mallam dukkan abin da ka fadi hakanan ne . to amma akan maganar luwadi bazanga zanga ba ko raba kasar ayi. Wannan Balain ya kai matuka......Gaskiya na barranta da wannan Alamarin Kafurcin mutanan yammaci da mabiyansu
Wlh kuwa Allah yafisu yafi waninsu yana jiransu amadakata ya Allah kakawomana dauki badan halinmuba ya rayayye wanda baya mutuwa ya mai tausayin bayinsa😢😢😢😢😢
MLM kabada fatawa don Allah a fito ayi jahadi mana afito ayi jahadi Har Yanzu akwai sauran jinin su alsiddiq irin su sadayyina Abubakar Duk akwai ire iren su Har Yanzu afito kawai ayi jahadi mana
Ya Allah Kakaremu Da Sharrin Yahudawa Nagida Da Nawaje Ya Allah Kazaunar Mana Da Qasarmu Lafiya Dassuran Qasashen Musulmi Ya Allah Kadaukaka Musulunci Akan Kafirci
Irin son kudi na mutanenmu idan sun ga kudi sai su saida uwarsu ko muce iyayensu Baki daya Allah ya sawwake kada su kawowa kasarmu masifa wadda fitinar da ke cikin wannan abun assha sai dai Allah ya kare mu da dukkan yan uwanmu kai dama sauran jamaar kasa Allah ya kiyaye
Da kyau, Allah ya saka maka da alkhairi Sheikh Ibrahim Aliyu
Ashiga massallatai kulun cikin dare atayimusu Alqunnuttt tundaga wanda ya rata66ama dokar hanu har wadanda sukabada Shawara akan dokar Allah ya hanamusu nutsuwa harsaisun sokedokar
Allah ya isa wlh
Yaransu nigeria bata bukatar bashi saidai ta bayar in gaskiyane amma saboda da dasu ake amfani a karya Africa 🌍 shiyasa muhukuntan nigeria suke yin abun da suke so amma akwai Allah
Ya Allah yayima albarka ya kareka daga sharrin mugwaye nafili dana buye ameen ya rabb
Jazakallahu khairan, Allah tsare ka daga sharrin masu sharri.
❤❤jazakallahu khairr❤❤
Allah ya saka da Alheri Malam amin
Kai Jama a subahanallah wannan zamani Allah ya rabamu daganin masifa
Amin ya hayyu ya qayyum 🤲🤲🤲
Gaskiya malam allah yasa mudace duniya dah lahira
Gaskiyane malam wllh sunfi shugabannin ko wacce kasa lalacewa da xalinci amma Allah ya kusa rosasu in sha allahu
Abo Aïcha kayimana ado a momazauna libya yan africaine da Allah
allah ya baku mafita zanyi shiri akai. insha Allahu
JazakALLAHU khairan
Amin ya rabbi Allah ya tsare mana mlmn mu
Allah yasaka WA mlmn da alkaie
Allah yakaremana kai malam allah ya fitomana da irinku dazasu fito su fadi gaskiya basa tsoron tuhumar masu tuhuma
Allah yasakawa malam da alkhari wlh wannan bayani yasakani kuka Allah kasa mucika da imani
Hmm Allah yasa mudace najeria
Alla sarki mlm yabayyana gaskiya
Allah yasaka da gidan aljanna
Allah.yasakama.malam.daalkairi❤
Gaskiya mallam dukkan abin da ka fadi hakanan ne . to amma akan maganar luwadi bazanga zanga ba ko raba kasar ayi. Wannan Balain ya kai matuka......Gaskiya na barranta da wannan Alamarin Kafurcin mutanan yammaci da mabiyansu
Wanna gaskiyane malm allah bless you 😢😢
muna cikin wani hali wlh an chutar damu an zalince mu Allah,ya isar mana amin sum'ma amin
Allah ya kara daukaka da nisan kwana
Subahanahu wa ta'ala
Inshaallahu Malam Allah yasaka da alkairi
JAZAKALLAHU KHAIR, GASKIYA IYA GASKIYA, WALLAHI DUK WATA GASKIYA GAME DA NIGERIA, IYAKARTA KENAN.
Allah kakawo mana dauki ameen
Allah saka da alkhairi
Ya Allah kasa sojoji sukarbikasa intagyaru Suba matasa
Wlh hakana malam
Allah SWT Ya Saka maka Malam.Muna rokon Allah SWT Ya amshe mulki daga wannan azzalumin shuga Tinibu da Yan gayon bayanshi amin.
Akwai Masha allah
Wa'alaikum salam
Ameen❤
الحق كلام جميل والله ❤
Allah yakaiwta. Ayarufamuna asiri
Allah ya sakawa mlm da mafificin alkairi muna rokon Allah ya kawomana shu gabani nagari amen ya Allah
Wlh kuwa Allah yafisu yafi waninsu yana jiransu amadakata ya Allah kakawomana dauki badan halinmuba ya rayayye wanda baya mutuwa ya mai tausayin bayinsa😢😢😢😢😢
ALLAH AGAZAMOUNA YAALLHA
Masha Allah
Allah ya kawo mana dauki
أمين يارب العالمين ياحي يا قيوم
MLM kabada fatawa don Allah a fito ayi jahadi mana afito ayi jahadi Har Yanzu akwai sauran jinin su alsiddiq irin su sadayyina Abubakar Duk akwai ire iren su Har Yanzu afito kawai ayi jahadi mana
Allah ya kare mana kai ya sheik❤❤❤❤❤❤
أنا لله وانا اليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل سبحان الله 😭😭😭😭😭😭🙏🙏🙏🙏🤲🤲🤲🤲
Sallallahu alaihi wasallama
Gaskiyane malam
Allah ya kyeuta
Allah ya kawo radda za'ayi juyin munlki a nijeriya dan shine ya dace da zazzaluman nijeriya
𝐴𝑚𝑒𝑒𝑛 𝑦𝑎ℎ 𝑅𝑎𝑏𝑏𝑖😢
Ya Allah Kakaremu Da Sharrin Yahudawa Nagida Da Nawaje
Ya Allah Kazaunar Mana Da Qasarmu Lafiya
Dassuran Qasashen Musulmi Ya Allah Kadaukaka Musulunci Akan Kafirci
Allah ya kyauta
شكرا فيه العمم
Dan Allah kubada fatawa akan zanga zanga mana
Gaskiya ne malam
Allah yakawo mana mafita
ماشاءالله تبارك الرحمن
Allah ya sa mudace malam😢
Allah ya isa, Allah ya isa, Allah ya isa
Allah ya sa mu dace
Slm
Allah ubangiji ya shiryar damu yaganar da shuwagabanninmu
Amin
Gaskiya ne malam 🙏🙏🙏🙏🙏🙏👍👍👍👍
Gaskiya malan alah ya kawoma nijeria mafita
Wai Dan allah yansiyasa da Yan kasuwa sunajin irin wannan Malaman nagari kuwa
Wlh idan akayi juyin mulki za'aga canji
Afito kawai
Malan ya yi karatu ya yi nasiha
Allah ya saka da alheri
Allah yasa mudace
Irin son kudi na mutanenmu idan sun ga kudi sai su saida uwarsu ko muce iyayensu Baki daya Allah ya sawwake kada su kawowa kasarmu masifa wadda fitinar da ke cikin wannan abun assha sai dai Allah ya kare mu da dukkan yan uwanmu kai dama sauran jamaar kasa Allah ya kiyaye
Ameen ya Allah umaru
Gaskiya ne ml Allah ya baya
Da sunannan Allah kafara labaranka
Sanna kayi kudaiya ga allah,.
لا حول ولا قوه الا بالله العلي العظيم 😭😭😭
Wannan gaskiyane 😮😢
To mufa bawani malamin da zai sake gayamamu Wai karmunemi yan inmu inzakai waazi kayi don Allah anma karkasaka siyasa inkasa siyasa bazamu sairarekuba
❤❤❤
👍
Allah saka wa da Mallamai sunnah
Allah saka maka da gidan aljanna gaskiya dokin karfe
امىين
malan muna godiya allah ya hiryamu
Gaskeya malm
asaukeshi akan mulkin yahAkura da mulkin kawai tsinanne uban tsinannu
👌
To wai mesa irin wannan sakonni ba,a yinsa da turanci domin sakon ya Kai garesu
Aiko gwamnati batasanin anayi inba, ahau tiunaba
Wlhi wlhi gsky ne MLM
😢😢
Ashe Yan nigeria 6arayi ne ashe😂😂😂
😢
ALLAH ya bawa Mal kariya
Wannan gaskiyane malan yakefada
So ake abawa turawa dama shiguwa kasar
،😢😢
Wannan gskyn inayin malaminnan wlh mutum
😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲
😢😢😢
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🙏🙏🙏🙏