memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
Malam gaskiya ne, Amma laifinku ne domin kune kukaace ayi Muslim Muslim ticket kuma kunsan wayannan mutanen ba addinine gabansu ba Amma tunda Allah yasa kungane kunyi kuskure shine Allah ya sauwaka
Allah ya saka da alheri..amma muna jiran malaman da suka yiwa Bola Tinubu campaign su fito suyi magana..in dai Bola Tinubu ne wannan farawace..more heat is under way..
duk abinda yasamemu mumukajawa kanmu baruwan Allah ansan abinda zaiyi dama tun farko inyahau amma akazabeshi wai musulum musulum akan taliya guda 1 ai yanzu ko irin ledar taliyar babu bare ita
Allah kayi mana tsari da wannan masifa ka tarwatsa kudirin wawayen cikinmu da jahilan cikinmu kayi mana maganinsu yadda kayiwa mtanen annabi lud ka ganar damu tafarkinka na gaskiya
amina ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Ayi hattara lokacin riddan wasu ya zo,saboda yin isgili da Muslim Muslim ticket,domin masu yin hakan ba su da ilmin addininsu kuma rashin ilmi ya kan kai mutum ga ridda bai ma sani ba,saboda haka ina shawartam masu hankali da suyi hattara.
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
Sheikhna Allah yasaka da alheri Amen 🙏😭 Allah ya sauwaita mana Rayuwarki
Allah ya qara ma rayuwa albarka yakuma kawomana sauqin tsadan rayuwa ya daukaka musulnci da musulmai
Allahumma ameen 🙏 ❤️
Allah ya sakawa malamai da alkairi
Naa🎉 Masha Allah Jazakallah Yasheikh
To wallahi mudai amatsayinmu na yan Nigeria bamubadagoyon bayan aurenjinsi bamuso bamuaminceba
Yayi dai dai aci ubansu Allah ya kara lfy malam wllh irin ka muke bukata ayanzu.
Allah yayi mana ja gaba,ya kifaddasu
Sun wa Allah butulci
Tun basuje ko inaba a kan mulki,dadinta akwai Allah
Allah ya saka maka da alkhairi Malam
اللهم امين جزاك الله خير 😭😭😭
Allah yasaka da alkhairi malam
Allah yasakawa malam DA.alkairi amin
Amin mlm acigaba da wa'azi Allah shiryemu da shuwagaban ninmu
Allah muna tare da kai. Allah ka tserar da mu da addininmu na musumunci
Allah ya sa ka mana,Allah ya kawo mana mafita,Allah yayi mana maganin Azzalumai
Amin ya Allah 🤲
Ya Rabbil Alamina ya Maliki yaumiddeen ka tarwatsa wadannan shugabannin
Amin ya hayyu ya kayyum
Aameen ya rabbul Arshil Azeem .
🤲Allah ya sakawa mlm da Alkhairi ya kareka daga sharrin mukiya aduk inda suke.
Allah yaisa tsakaninmu da ku shuwagabanninmu nakasannan Allah yamaidamaku aniyarku malam Allah yakarama lfy da nisankwana
Allah yashir yesu
Allah yasaka da Alkhairi
Gaskiya ne ❤❤❤ malam
Allahu huwal hayyayyul kyayyum
Masha Allah Malam Allah ya saka
Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢
Allah shiryaddasu ya Dada shiryardamu in ba masu shiryuwaba Allah ya war gazasu
ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
Hm
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
Malam Allah yakarawa rayuwa albarka
Allah ya shiryesu ya kuma shiryamu gabadaya
Allah yasa mudace
Malam gaskiya ne, Amma laifinku ne domin kune kukaace ayi Muslim Muslim ticket kuma kunsan wayannan mutanen ba addinine gabansu ba Amma tunda Allah yasa kungane kunyi kuskure shine Allah ya sauwaka
Ayikin dan gasar dinamark tashin dwniya kenan allah ya rofa asiyri
Allah yakaralapiya danisankwana mlm munagodiya
Allah muke roqo ya yafe mana ya kawo mana mafita. Gaskiya ne Mal muna tare da kai Allah ya kare mana ku ya qara lafiya da nisan kwana
amen summa amen
ALLAH KA TAUSAYA MANA
Tunubu Allah ya'isa
Kokari zakuyi zabe na gaba kada kusake zabensa ,muzama bamu zabeshiba
Kokari zakuyi zabe na gaba kada kusake zabensa ,muzama bamu zabeshiba
Allah ya saka da alheri..amma muna jiran malaman da suka yiwa Bola Tinubu campaign su fito suyi magana..in dai Bola Tinubu ne wannan farawace..more heat is under way..
Allah saka da Alkheri Malam
Aiwallahi duk dan shegiyarda mukagani wallahi wallahi wallahi kwanansa yakare 😡
Buhari cigaban mulkinsane dan haka dukansu Allah yatsinemusu
❤❤
duk abinda yasamemu mumukajawa kanmu baruwan Allah ansan abinda zaiyi dama tun farko inyahau amma akazabeshi wai musulum musulum akan taliya guda 1 ai yanzu ko irin ledar taliyar babu bare ita
Wlh bama goyon bayan wannan tsinannun shuwagabannin to wlh yayi kansilin din wannan sa hannun
Allah kayi muna mafita 😢
Muslim Muslim ticket in action,
Allah kayi mana tsari da wannan masifa ka tarwatsa kudirin wawayen cikinmu da jahilan cikinmu kayi mana maganinsu yadda kayiwa mtanen annabi lud ka ganar damu tafarkinka na gaskiya
Ku' kuka jawomana wannan masifar ai' kuyi shiru kawai kudena kame-kame"
Kuma bamu yafeba'
Allah ya tsinema irin wadanan shiwagabani duk inda suke a fading duniya 😂
Lalle akwae malam nan
amina ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 améeni ya Allah 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Alhaki yana kanku kukace ayi musilim musilum
Ayi hattara lokacin riddan wasu ya zo,saboda yin isgili da Muslim Muslim ticket,domin masu yin hakan ba su da ilmin addininsu kuma rashin ilmi ya kan kai mutum ga ridda bai ma sani ba,saboda haka ina shawartam masu hankali da suyi hattara.
Gomnatin Musulincine ba'awa Zanga-Zanga bawai ta wannan Democracy ba,
Duc abunda yasamemo kunesila
Suwa kenan???
Wana tunubu ba karami shege bane
Mungode sosai Malamai magadan Annabawa ku sa pressure wa gomnati Aure jindi haramunne
Sai musulmi muhadakai munmanta da banbanci mukwato mutuncinsa addinin musulunci
Nigeria ta zama kadarda fadin gaskiya yazama hatsari mun shiga wanihali
Agaskiya malam kuncemu dakakace muzabesu
Tunubu ba cikakken musulmi bane mlm
Yanzu ma kuka Fara yin da-na-sanin akan Muslim-muslim ticket kam'
Tunda son xuciya kukabi, ba cancantaba'
Ku kukace muyi musilin tk. Baku kyautaba
Karya kakeyi munafiki makiyi Allah,
Haka mukisu
AMMA YA KAMATA MUGA AGGREEMENT DIN DA FG TA SAMA HANNU.
DON MU TABBATA?
Dole muce Muslim Muslim ticket,domi adini musulinci ta kawo Tinabu APC,
Anji itace takawo tunubu APC amma itace tasa shi yayi haka???
Aslmykkallyasakada,alheri,malainnanimanoba,alibiyaniki,+2189190144124
Malam Allah ya Karadaukaka bamuradaba karsufara Allah ya sheryimu
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.
memagana da malamai kasani cewa duk musulmi nakirki yanawa dan uwansa musulmi kallon kirki wnn shine abunda sukayi Kuma ba lefin malamaibane Kuma wallahi kansu sukayiwa kowa da kabarinsa wallhi sekowa yagani insha allahu, nude malam Allah yakara muku daukaka da nisan kwana yakareku da kariyarsa Kuma dukwanda yakeda sa hannu cikin zalunci da akewa talakawa nakisa da yunwa da danne hakinmu Allah ya isarmana.