Ni Dan Kano Ne Malam Allah ya Karamaka Lafiya da Tsawon Rai mai Albarka, Wannan Amsa Daka Bawa dan Kasarmu Ta Naijeria tayidaidai, wallahi Kowaye yayimaka wannan tambayar wallahi bashi da hanki bashi da imani, Allah ya Taimaki malam irinku ake so acikin alumma da duniya bakidaya, Allah ya shiryemu kuma Allah yasa Mugane Gaskiya.
wallahi malam wannan gaskiyane ni dan nigeriane wannan abu kamar gabanka akayi she narantsa da allah ana cin amanar mu sosai don allah muna bokatar addo a musam man yan king arewa
Allah sarki malam na tuba, wallahi nakasa hakuri nagama jin waazinne na bada amsa, amma dana gama ji saina fahimci inda ka nufa, ai nazata wai damokaradiyyar kake karewa. Malam ayi hakuri
Macha allahou malamou chek mouctar allahou yayi moukou albrka kouma walahi wanane magana gaskiyane et vivi lavertte et vivi leu niger 🇳🇪 🇳🇪 🇳🇪 et vivi la réponse ❤❤❤
To! Shugabanin Nigeria ga kalubale nan. Wa yan nan muta nan basufimu komaiba, sai kishin kasa kawai. Don Allah Shugaban ninmu kuzo mugyara kasarmu. Bawai matsa wa yankasaba ta hanyar Haraji, janye tallafi tako ina ba. Wallahi Munason ku (shugabanni) amma yadda kuke mana (Talakawa) sai muke dawowa daga rakiyarku. Yau gashi Wani daga Wata kasa Yana chin mutunchin ku. Muna gani munaji ,muna bakin Chiki.
Salamu alaikum haka mukeso ya sheikh Mouktar Zinder. Saboda wall irinku ne kadai masu wanke mana irin wadannan tsofaffin yan tasha, Yan daba, yan iska, mutumin banza kawai ambasada na Nigeria tsoho.
Ni Dan Kano Ne Malam Allah ya Karamaka Lafiya da Tsawon Rai mai Albarka, Wannan Amsa Daka Bawa dan Kasarmu Ta Naijeria tayidaidai, wallahi Kowaye yayimaka wannan tambayar wallahi bashi da hanki bashi da imani, Allah ya Taimaki malam irinku ake so acikin alumma da duniya bakidaya, Allah ya shiryemu kuma Allah yasa Mugane Gaskiya.
Masha-allah-yakara-lafiya-
😢😢 et
Mun godé malam allah ya saka da alheri❤❤❤
❤ kazi gakiya malan Allah ya biya
Gaskiya ne Sheikh, Allah ya kara wa rayuwa albarka 😢😢
Alhamdu Lillah malam Allah ya kaara daraja da kiyayemu ❤❤❤❤
Masha Allah Malan Amin ya rabbi wlh hakane Malan
wallahi malam wannan gaskiyane ni dan nigeriane wannan abu kamar gabanka akayi she narantsa da allah ana cin amanar mu sosai don allah muna bokatar addo a musam man yan king arewa
Muma a Nigeria Muna fatan ALLAH YASA sojoji sukarbi wannan milki.
Akara makallahu Allah yakareka ya yasa kagama da duniya lafiya Allahumma amin
Yes yes malan allayasakada alkay ri malan allayakaranisan wkana allayakaramakalafiya
Allah ya kara ilimi da basira ameen ya hayyu ya qayyum
Ameen
Allah yasa soja yakarba mulkin Nigeria idan alhairine
Ameen
To mu dai ah nan Nijer alheri ya zan
Ameen Ya Rabbil Aalameen
Amen Malan Allah ya karemuna ku gaskiya
❤❤❤❤ Masha allha gaskiya ni allha ya lafiya
Allah ya maa kyakyawa karshe ya mallam❤❤❤❤❤❤
Allahuma amine 🙏😊
Allah ya Kara lpy da ilimi mai albarka
❤❤❤ Allah ya saka muku da alheri
Masha Allah
Allah ya saka da Alkhairi, Amin
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ Ammen Summah Ammen Allah yasaka da Tiriliyoyin Alkaira
Ml Allah yasakada alkhairi Allah yakara ilimi mai albarka
Gaskiyane malan ALLAH mouku albarka.
Gaskiyane malam wallahi babu wani abun burgewa a democradiyyar nigeria.
Allah ya saka da alkairi mu malan ❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah yasaka da alkheri muna godiya alkheri
😭😭 ALLAHU AKBAR TSARKI YA TABBATA GA UBANGIJIN AHMAD MAHMUD MUHAMMAD ❤ S.A.W ❤
Masha Allah malam Allah yabaka lafiya
Allah yasaka mlm❤
Allah yasakama da alkhairi Allah yatsareka ga dukkan sharri
Allahu ya tsine ma a basasada dan shgiya matsiyace dan asra
Allah yasaka da Alkairi mallam
gaskiya malan muna jinjinamuku
Amin ya Allah
Allah ya tsine mai albarka
Ni Dan Nigeria daga Zaria a jahar kaduna, Wallahi Malamanmu da yawa basu fito sunyi bayanin da wannan malamin yayi, Allah Ya saka da alheri.
Allah sarki malam na tuba, wallahi nakasa hakuri nagama jin waazinne na bada amsa, amma dana gama ji saina fahimci inda ka nufa, ai nazata wai damokaradiyyar kake karewa. Malam ayi hakuri
Gaskiya ne malam. Allah ya rabamu da karnukan turawa muma malam mungode
Amen. Allah yakabe. Addu'a
Allah yasakamaka daalhayri malan
Masha Allah yayeday day
Gaskiya ne malan kabirgeni sosai wlh
Allah yasaka da alkairi
Macha allah qu'Allah vous protège ❤❤❤
Amin Amin Amin Malan Allah yarda Amine
NIGERIAN
Allah ya tsinewa DEMOCRATIC
Wannan Gaskiyane DATTIJON ARZIƘI 👍 🇳🇬🇳🇬🇳🇬
Macha allahou malamou chek mouctar allahou yayi moukou albrka kouma walahi wanane magana gaskiyane et vivi lavertte et vivi leu niger 🇳🇪 🇳🇪 🇳🇪 et vivi la réponse ❤❤❤
Slm yayi❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
😭😭😭😭😭😭😭😭 Allah ya saka da Alkhairi.
❤❤❤ MALAM gaskiya ne ALLAH ya ilimi❤❤❤
Amien 🤲🕋 ya Allah malan nagode 🙏
Malan Allah kara ilimi ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
allah ya sakada alheri Amin 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🙏
Nagodé malam Allah yayimaka rahama malam da nisan koina masu albarka yasa kagama da Dounia lafia ❤❤❤
Amin
Allah yakareka yasakamaka lfy ❤❤❤
Macha'allah ya malam ❤❤❤❤❤❤
Masha Allah Allah taimaka
To! Shugabanin Nigeria ga kalubale nan. Wa yan nan muta
nan basufimu komaiba, sai kishin kasa kawai. Don Allah
Shugaban ninmu kuzo mugyara kasarmu. Bawai matsa wa yankasaba ta hanyar
Haraji, janye tallafi tako ina ba.
Wallahi Munason ku (shugabanni) amma yadda kuke mana (Talakawa) sai muke dawowa daga rakiyarku.
Yau gashi Wani daga Wata kasa Yana chin mutunchin ku. Muna gani munaji ,muna bakin
Chiki.
Sheikh muktar Abubakar zinder ALLAH yasa maka da gidan aljannah firdausi ameen ameen
Que dieu te bénis professeur, c'est une vérité absolue..
Malamin nan allah kara mana kai 😂😂😂😂 Allah daukaka Africa 🌍 Allah Kara ganar da Yan uwa na Yan Africa 🌍❤❤❤❤❤
MALAMIN DAN BOKO NE KUMA DAN ARABI, AMMA AMBASSADOR MAKARYACI NE KUMA JAHILI NE.
Allah ya kara basira da lfy
Gasakiyane malma ❤❤❤❤❤allha ya timaka
Allah yasaka da alheri malan
amen amen amen malam muna godeya allah ya kara wa malam nisan kwana
Allah ya Kara lafiya Malam mounayin ka❤❤❤❤❤
Munarokon Allah yabamumafita
Alm 🤲🏻 🤲🏻 🇳🇪🇳🇪
Allah yakarawa malam lafiya ❤❤❤❤
Malamin nan allah kara ma lafiya allah kare ka Allah kare mana Africa 🌍 ❤❤❤
Ameen
ALLAH ya saka da alkhairi
Allah ya saka da alheri malam muna godiya sosai
Allah ya kara lafiya Malan muna godiya
Gaskiyane malam
Masha Allah gaskiya ne malam Allah ya saka da alheri 🇳🇪🇱🇾👌👍🤲
Cheikh, Allah yama rahmah. Mu na alfahari da kai. Wanna wawan sanata baisan ko waye sheikh Muhtar.
Salamu alaikum
haka mukeso ya sheikh Mouktar Zinder. Saboda wall irinku ne kadai masu wanke mana irin wadannan tsofaffin yan tasha, Yan daba, yan iska, mutumin banza kawai ambasada na Nigeria tsoho.
😅😅😅😊⁸😅
جزاك الله خيرا يا شيخ بارك الله فيك صح كلامك ❤❤
Allah yasaka mallam
Allah ya Bada lada
Allah ya kara lafiya da nisan kwana malan. yasa kagama da duniya lafiya
Malam Allah saka daalkairi acigaba dawayar dakan Yan nijeria ana zalonci akasar Allah sherye so
Nijar alla yakaramuku lfy
Allah ya biya Malanan❤
😢 allah dai ya biya baba❤😢😢
Amin ya hayyu ya qayum
Allah Yayi Mana jagora zabamana mafi alkhairi allah ya tabbatar mana da alkhairi
Ameen
Amin ya hayyu ya qayyum
Amen yahayu yaqayim
alayabaka lafiya malma amin
Ma sha Allah
❤❤❤❤❤
Dekrdiya allah ya ciné mata
Masha allah bien parlé malam❤❤❤
Jazakumullahu khairan
Allah kara lafiya akarmukalla
Ma cha allah ❤❤
Allah saka da alheri malam Allah Kara lafiya❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Machallah
Haka take malan ❤❤❤❤
Kai ina son wannan malamin Allah ya tsare mana Kai ya kara maka lafiya da tsawon rai
Allah yakarama lfy malan
Allah yakara lafiya malan❤