Allahu akbar Hhhm Allah ya jikan Sheik Ja'afar Allah ya haskaka ƙabarin Sheik Albani zaria sun yi duk irin abin da ya kamata malamai su yi ya rage wa mai hankali ya hankalta ko ya wofinta, Allah ya an karar da mu, bu dai Allah ya haska mana munga gurbatattu.
Innalillahi wainna ilaihi raji'un Allahumma arjirni fi masibatu wa'akhlifli min khairan milha, wanna maganar malam hakantake.Allah swt ya bamu mafita mu yan arewancin Nigeria da muslimai bakidaya.
اللهم اهدنا فيمن هديت و عافنا فيمن عافيت وتولنا فيمن توليت و بارك لنافيما اعطيت وقنا شر ماقضيت إنه لايزل من واليت ولا يعز من عاديت تباركت ربنا وتعاليت اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني غفرالله لك يامرحوم شيخ جعفر محمود آدم رزقك الله الفردوس الأعلي آمين ياحي ياقيوم
Allah ya jikan malam allah yasaka masa da alkhairi Allah ya zabamana shugaba nagari allah ya kawo mana zaman lafiya a Kasarmu nigeria da sauran kasashen musulmi baki daya
Wlh duk Abunda malan ya fada haka ne muda muke Lagos muxa mu fada muku Halin wadan nan mutanan ba son Arewa suke ba musamman Tunubu sanda yana Gwamna a Lagos An kashe Hausawa ba matakin da yadauka. Yanxu shine aka tsaida a matsayin shugaban kasa kuyi Yitunani da kyau.
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Gaskiya our governors are to selfish wallahi because they collected money from him that is why dey instructed the delegates to vote for him. It's really unfortunate but Allah SWT ya fi karfin su. Our prayers all d time is Allah yayi mana zabin da yafi alheri agare mu.
Wlh Dana zabi wannan gwalgwaji makiyin mutanen arewa munafiki Wanda ya sha ruwan nonon munafurci gwanda ba qona katin zaben shi yasa buhari yaqi bashi hadin kai, akan wannan gwamma na zabi atiku Allah jiqan mallam da musulman duniya ameen thumma ameen 🤲
Allahu akbar Hhhm Allah ya jikan Sheik Ja'afar Allah ya haskaka ƙabarin Sheik Albani zaria sun yi duk irin abin da ya kamata malamai su yi ya rage wa mai hankali ya hankalta ko ya wofinta, Allah ya an karar da mu, bu dai Allah ya haska mana munga gurbatattu.
Ameen ya Rabbi
Allah (SWT) ya jikan malam Jafar da rahama.
Allah sarki SHEIKH jaaphar Allah jikanka da rahama,ya Rasu Amma wlh kamar Yana raye duk abubuwanda yake fada wlh duk suna faruwa
sosai kuwa
Allah yajiqan mln da rahama
Allah ka jikan malam jaafar da gafara
Innalillahi wainna ilaihi raji'un Allahumma arjirni fi masibatu wa'akhlifli min khairan milha, wanna maganar malam hakantake.Allah swt ya bamu mafita mu yan arewancin Nigeria da muslimai bakidaya.
Allah yakarama malam rahama.
Shine yanzu za akakabamana daya dagacikinsu a matsayin shugaba,mude Yan arewa Allah shine gatanmu kumashi zesakamana
Alla huakbar Alla yajika malam jafar yafadiGaskia
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين.
صلى الله عليه وسلم.
Allah yaga farta mishi yasa yahota
Kaji kalaman gaskiya Wanda babu ruwansu da siyayasa... Allah yskai rahama izuwa kabarinka malam jafar.
Allah kajikan malan
Allah yasaka Allah yajikan Malam Ja'afar Mahmud Adam da rahama, Allah ya yauta mana irinsu a duniya. Ameen yaa Allah.
Allah ya jikan Mallam
اللهم اهدنا فيمن هديت و عافنا فيمن عافيت وتولنا فيمن توليت و بارك لنافيما اعطيت وقنا شر ماقضيت إنه لايزل من واليت ولا يعز من عاديت تباركت ربنا وتعاليت اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني غفرالله لك يامرحوم شيخ جعفر محمود آدم رزقك الله الفردوس الأعلي آمين ياحي ياقيوم
آمين
Allah ya jikan sheik ja'afar Adam Mahmud Kano da rahama,mallami ne mai fadan gaskiya komai dacinta, Allah ya mana jagora
Innalillahi wainna ilaihi rajuun yanzu wannan akeso yazamo shugaban kasa tome zai iya ALLAH daiyakawo mana dauki Ya rab
Amen Ya Allah
Allah yajkkan malam
Allah ya jikan malam allah yasaka masa da alkhairi
Allah ya zabamana shugaba nagari allah ya kawo mana zaman lafiya a Kasarmu nigeria da sauran kasashen musulmi baki daya
amin amin
Amiin yaa Rabbi
رحمه الله عليك يا الشهيد شيخ جعفر محمود ادم كانوا وجزاك الله جنه الفردوس والله هذا كلام من ذهب
Ameeeeen ya rabbi jazakumllahu khairan
ALLAH yaji kan mallam jafar, UBANGIJI ya kyauta makwanci.
Wlh duk Abunda malan ya fada haka ne muda muke Lagos muxa mu fada muku Halin wadan nan mutanan ba son Arewa suke ba musamman Tunubu sanda yana Gwamna a Lagos An kashe Hausawa ba matakin da yadauka. Yanxu shine aka tsaida a matsayin shugaban kasa kuyi Yitunani da kyau.
Allah yajikan shaik jafar adam Allah kayimai rahama
masha allahu malam allah ya sakamaka da mafifincin alhairi
Allah ya kamana mifita ya bamu shuwagabanni masu kaunarmu masu kishinmu
Allah ya jikan mlm jafar da gafara
Assalamu Alaikum, ina rokon ALLAH da sunayensa tsarkaka, kada Allah ya baiwa tinubu shugabancin kasar nan. Amin ya HAYYU YA ƘAYYUM 🙏🙏
Allah yakawomana mafita 😭Dan manzon Allah 😭
S a w Ameen
Amine kindaiji gaskia kam addu'a ita daice mafita
Allah ya jikan malan jafar ammee yahayu yakayim 😭
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un! Gaskiya our governors are to selfish wallahi because they collected money from him that is why dey instructed the delegates to vote for him. It's really unfortunate but Allah SWT ya fi karfin su. Our prayers all d time is Allah yayi mana zabin da yafi alheri agare mu.
Allahu Akbar kaji magana da ilimi
Allah ya jikansa rahama
Allah karpi adu'ah ku baki daya amin summa amin
allah ka jikan malan da rahama amin 😢
Allah ya jikanka malam insha baze kai lbr ba
Allah ya bamu sa'a ✊💪
Allah ya jikan Mallam❤
Allah yajikan malam masu hangen nesa masu baiwa gashinan duk abinda suke fadi yana tabbata shida sheikh Albany Allah yajaddada Rahama gareku😢😢
Allah yatsamana Mafi alkairi
Wllh ayanzu malam babu ɗaya daga cikin masu neman shigaban kasarnan wanda yakeda imani ko sanin yakamata bah
Waiyu duniya Allah kayafe mana zunubanmu
Masha Allâh
Allah kahanashi Mulkin qasannan
Don Allah karku zabammana Rubabbe shugabansu kasa
Allah ya jikan malam
السلام عليك ورحمة الله وبركاته مساء الخير danallah ابو عائشة kabani lanbarka tawasap
Gaskiya ne 👍🏻
Allah yajikan malam shek jafar
insha allahu malam saimunshikamaburinka bi,izzinillah
Allah kabamu shuwaganni nagari Allah kaza mana mafi alkairi
Ya Allah kakai haske kabarinsa
Wallahi bazamu zabeshiba har aba da
Allah yakawo manamafita
Allah ya gafartamalam
In Allah yayadda baze yiba
Mu dama kiyayyar inyamurai da yarbawa ya Jima da bayyana agaremu, Kuma bamu manta ..... Maganar sheik ja'afar ba akan bola watu juji ke Nan ba.
Allah ya gafartama malam jfr da albani
Wai a haka har yanzu wasu basu farka daga mummunar bacci da suke yi ba, sun rufe ido sabo da kuɗi da wasu mukamin da suke tsohon rasa wa.
Masha alla
Sallallahu Alaihi wassallama
yes
Allah ya jikan shiek ja afar
Lalle haryau tsogone batakare ba Anageria
Don Allah ka canza wa shafin ka suna,saboda ta koma siyasa da hada malamai rikici
Yause yan arwewa zasu hadakai basubar zarjin apidan juna daga musulmai har kirsten wlh sai kun bari wannan tabia sannan kusamu zaman lfy da hadinkai
Allah ya jikin mallan
Allah jikan duk wani Muslim
Tabas yarhman ya jigasi ya basi aljana firdawsi 😭💔🤲💯💯
Assalamu alaikum shawarma mai zai han azabi zulum she gaban kasal najeriya
Allah ya bawa Nigeria shugaba na gari.
Saide munyi fatan Ubangiji Allah ya zaɓamana nagari
Sabanin abunda kake so ko
@@saniabdullahi2184 eh ai zabin Allah shine zabina
Allah yajikan mall,ja'afar kuma kuma yamasa rahma
Allah sarki
Allah swt yasa mudace yakuma kare Daga dukkan sharri
الله اكبر
innalillahi wa inna ilaihin raji'un
Allah yajikan mallam da rahma
Sanda
Allah yajikanka malan Allah yasakamana 😢😢
👍
Kun dawo 'yan barandan Rabi'u Musa Kwankwaso da kuma yada qabilanci.
Duk da rawar hanunsa shizan zaba domin bazaiyiwu nazabi mai mataimaki arneba, in Tinubu yakasa sai Kashim yakarba
Da chan video nan yana ina sai yanzu da zabe ya karato
Good job
mudama Yan arewa rashin hadi kanmu shiyake jamana wulakaci agurinsu Allah yaganar da shugabannimu suma suhade kansu
Koma dai miye tinubu zan zaba mutuwa d rayuwa a hannun allah
Allah ya zaba mana wanda ya find alheri
Kai Dan APC ne
To yan arewa ta rage taku. Wally wa annan mutane da Cheik jafar yaz zayyana duk wanda yaz zabe su a matsayinsa na musulmi ,bamu yafe masa ba.
Insha allahu mulki sai dai yaga anayi
🙏🙏🙏🙏
Layfi an nageria ne
Duk wagga tirka tirka ta yan siyasa ba sa iya tsinana wa arewa komai ba da za'a sami soji irin su abacha irin su al Mustafa shine mafi ta ga arewa
malam ya labarin falastinu
Allah yakaryasu yakarya kafirai dakafirci
amin amin.
Kai mal jaafar ka isar Allah ya jaddada rahma gareka
Kaskia arewa bamuda hadin kai
NIGERIA tana bukatar lafiyayyen shugaba Amma wannan tsufa ya mishi sammako
Wlh Dana zabi wannan gwalgwaji makiyin mutanen arewa munafiki Wanda ya sha ruwan nonon munafurci gwanda ba qona katin zaben shi yasa buhari yaqi bashi hadin kai, akan wannan gwamma na zabi atiku
Allah jiqan mallam da musulman duniya ameen thumma ameen 🤲
Gaskiya ne
😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 Amen 🤲🤲🤲🤲 Amen