Shi wannan tsohon ai sha kundum, munyi masa Allah ya isa da tsinuwa da komai. Har banson maganarsa ma. Allah ne kawai zaiyi mana hisabi tsakanin mu dashi
Irin wan nan abun shine yake ganar da Mutanen Kudancin Nigeria cewa Bama kaunar junanmu wlh to koda Buhari ne ya jefa Nigeria shi meyasa tunibu din baze canza ba kawai kiyayyar damukewa junanmu itace Babbar matsalar da inhar ahaka zamu tafi wlh har abada baza mu cigaba ba kaduba kugani Sunday igboho yaja goranci kisan yan Arewa samada mutum dubu amma al ummar yarbawa yan uwansa har yaba masa suke mukuma fa kowa soyake yaga kasa War yan uwanshi mlm kusan irin magan ganun daxaku dinga yadawa Bama kaunar junanmu kokadan wlh
Qaunar juna akan barayi da macuta. Mu Musulmai ne kuma al'adar mu ba irin ta arna ba ce, ballantana mu dinga goyon bayan barayin cikin mu, kawai se mu qi fadar laifin mutumin da ya sace mana dikiyar mu shi da yaran sa, sabada dan'uwan mu ne dan Arewa ko?
Dr tauheed muna godiya, Allah yasakama da alheri duniya da lahira ameen
Allah ya magancemana dukkanin abunda ke damun al ummar musulmi.
Allah ya karawa malam lafiya da imani
Shi wannan tsohon ai sha kundum, munyi masa Allah ya isa da tsinuwa da komai. Har banson maganarsa ma. Allah ne kawai zaiyi mana hisabi tsakanin mu dashi
Ai ba qarya bane duk wanna wahalar da ake ciki shine mana buhari ne
Sakallahu kairan
Jazakallahu khair
Masha Allah.
Ina farawa da sunan allah
Allah ya sa ka mana.
Irin wan nan abun shine yake ganar da Mutanen Kudancin Nigeria cewa Bama kaunar junanmu wlh to koda Buhari ne ya jefa Nigeria shi meyasa tunibu din baze canza ba kawai kiyayyar damukewa junanmu itace Babbar matsalar da inhar ahaka zamu tafi wlh har abada baza mu cigaba ba kaduba kugani Sunday igboho yaja goranci kisan yan Arewa samada mutum dubu amma al ummar yarbawa yan uwansa har yaba masa suke mukuma fa kowa soyake yaga kasa War yan uwanshi mlm kusan irin magan ganun daxaku dinga yadawa Bama kaunar junanmu kokadan wlh
Qaunar juna akan barayi da macuta. Mu Musulmai ne kuma al'adar mu ba irin ta arna ba ce, ballantana mu dinga goyon bayan barayin cikin mu, kawai se mu qi fadar laifin mutumin da ya sace mana dikiyar mu shi da yaran sa, sabada dan'uwan mu ne dan Arewa ko?
Danliti Mugu.
Sakarai marar tinani.