Buhari ne ya Jefamu a halin da muke Ciki, na masifa tinubu ya dora dr idris ya fayyace komai.

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 11 июл 2024

Комментарии • 14

  • @Kwame966
    @Kwame966 23 дня назад +2

    Dr tauheed muna godiya, Allah yasakama da alheri duniya da lahira ameen

  • @tarteelulquranwattajweed
    @tarteelulquranwattajweed 23 дня назад +3

    Allah ya magancemana dukkanin abunda ke damun al ummar musulmi.

  • @user-wo4tp4vg5z
    @user-wo4tp4vg5z 23 дня назад +2

    Allah ya karawa malam lafiya da imani

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 23 дня назад +1

    Shi wannan tsohon ai sha kundum, munyi masa Allah ya isa da tsinuwa da komai. Har banson maganarsa ma. Allah ne kawai zaiyi mana hisabi tsakanin mu dashi

  • @OBO.002
    @OBO.002 23 дня назад +2

    Ai ba qarya bane duk wanna wahalar da ake ciki shine mana buhari ne

  • @user-mh1bn7ki9o
    @user-mh1bn7ki9o 23 дня назад +1

    Sakallahu kairan

  • @zynarbmustapher6588
    @zynarbmustapher6588 22 дня назад

    Jazakallahu khair

  • @user-ep7dq1kw9r
    @user-ep7dq1kw9r 23 дня назад

    Masha Allah.

  • @AdamMuhammad-tx1sb
    @AdamMuhammad-tx1sb 22 дня назад

    Ina farawa da sunan allah

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 22 дня назад

    Allah ya sa ka mana.

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b 23 дня назад

    Irin wan nan abun shine yake ganar da Mutanen Kudancin Nigeria cewa Bama kaunar junanmu wlh to koda Buhari ne ya jefa Nigeria shi meyasa tunibu din baze canza ba kawai kiyayyar damukewa junanmu itace Babbar matsalar da inhar ahaka zamu tafi wlh har abada baza mu cigaba ba kaduba kugani Sunday igboho yaja goranci kisan yan Arewa samada mutum dubu amma al ummar yarbawa yan uwansa har yaba masa suke mukuma fa kowa soyake yaga kasa War yan uwanshi mlm kusan irin magan ganun daxaku dinga yadawa Bama kaunar junanmu kokadan wlh

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 19 дней назад

      Qaunar juna akan barayi da macuta. Mu Musulmai ne kuma al'adar mu ba irin ta arna ba ce, ballantana mu dinga goyon bayan barayin cikin mu, kawai se mu qi fadar laifin mutumin da ya sace mana dikiyar mu shi da yaran sa, sabada dan'uwan mu ne dan Arewa ko?

  • @habibahmed26
    @habibahmed26 23 дня назад

    Danliti Mugu.