Masha' Allah shiyasa malam abu aisha muke bibiyarka sbd kaima wlh muminine kana duba mas'alar alumma bakada bangaranci muna roqon Allah daya qara daidaitaka akan daidai yaqara kyautata niyyarka by basiru basi 7 dalibin Dr idris dutsen tanshi
Ai basuda imanin da zasu yihaka Domin dukiyar ƙasa tazama tasu haka shugaban nin Nigeria suke aganinsu dukiyar ƙasa tasuce suda iyalansu inbanda haka yaza ai ace mutum ɗaya anabashi albashi samada millon ɗari banda zalunci ahaka ma kuma har wasu kuɗaɗen suke dannewa
Ni a ganina gwamnati sotake ayi wannan zanga zanga don tafaran tawa turawan duniya rai domin su turawa sosuke kasar tayamutse,tuda gwamnati taki cewa komai tare take da turawa
Malam kafadi gaskiya
Dazamu samu malan mai Irinka
Masu fadin gaskiya ❤❤❤
Masha Allah Allah yasaka da Alkairi ya yawaitamana ire irenku ya Allah❤❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢
Wanna shine malami na Allah.Allah Ya kareka.Azzaluman malamai suna goyon bayan azzaluman yansiyasa.Allah Ya isa.
جزاك الله خيرا يا شيخ
Merci beaucoup
Wallahi gaskiya ne ,sekaji malami kawai yasa yan zanga zanga kaɗai a gaba baya ce komai wa gobnati
Masha' Allah shiyasa malam abu aisha muke bibiyarka sbd kaima wlh muminine kana duba mas'alar alumma bakada bangaranci muna roqon Allah daya qara daidaitaka akan daidai yaqara kyautata niyyarka by basiru basi 7 dalibin Dr idris dutsen tanshi
Amin amin dan uwa
@@al-furqanwalhudatv jazakallahu bikhair ai insha' Allah innadawo Nigeria zankawomaka ziyara nakai aqalla shekara uku3years inabibiyarka inasanka sbd Allah
Gaskiya ne malam Allah yasaka da alkairi muna godiya
Allah yasa suji sugwara Allah yasaka da alkhairi Malam
Mashaallah
Allah yasaka da alkairi
Malam
Alhamdulillahi wannan itacikakiyar gaskiya Allah ya sa da Alkhari Allah kuma maganin azzalimai takowane bangare dan girman zatinsa
Masha allah
In masu shiryuwane Allah yashiryesu, in ba masu shiryuwane ba ya Allah ka kaudamamu su,
Abu Aisha, Kai ma Allah ya saka maka da alkhairi,saboda adalcin da kayi a rahotan ninka
sakhallahu khair
Rmach allah
Wannan gaskiyane Allah ya Kara baka ikon fa din gaskiya
Allah ya saka da alheri.
Gaskiyane shek
Malam mungode Allah ya tsare muna kai ya kuma saka da mafificin alkhairi
❤❤❤❤❤🙏
agaskiya wannan malamin yayi dai dai Allah yasaka masa da alheri ameen
Allah ya yuma albarka
Wallahi is true that is it
Umar namaka fatan alkairi
Ai basuda imanin da zasu yihaka Domin dukiyar ƙasa tazama tasu haka shugaban nin Nigeria suke aganinsu dukiyar ƙasa tasuce suda iyalansu inbanda haka yaza ai ace mutum ɗaya anabashi albashi samada millon ɗari banda zalunci ahaka ma kuma har wasu kuɗaɗen suke dannewa
Aslm Bai kamata kana cewa zanga zanga lamina ba ta komai fitina ba kace wadda barayi suka shigo suka sace sace
Indai bakar adduace ga shugabannisai kuyi tayi amman adduar shiriya tafi kyau.
Manzon Allah ma yayi bakar addua ga azzalumai،Haka annabi musa. ma yayi fir'auna.
Ka koma makaranta
Ni a ganina gwamnati sotake ayi wannan zanga zanga don tafaran tawa turawan duniya rai domin su turawa sosuke kasar tayamutse,tuda gwamnati taki cewa komai tare take da turawa
Tabbas maganarka haka take.
Mafi girman marar fashimta shine talakkan nageria yawaici kwadayi ke jama al uma shiga wani hali