Assalamu alaikum Aminchin Allah yabbata ga gwamnanmu na Katsina munamasa ftn alkairi Allah yakara tsaremanakai Allah yakara lfy da nisan kwana Allah yakawo mana karshan wan nan matsalar tsaro Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya Ina alfahari da jahata Katsina
Allah sarki AREWA wai ina tunanimmu ne? zato na duk abinda za a tattauna a wannan shiri kaso 99.9 akan tsaro ne. ana ta kashe mutane 'yan bindiga ko ina, amma a dunga batun cin zarafin mata. wani samar da hanya ko wani batun manoma ina zaman lafiyar da duk wadannan abubuwan za su tafi yadda ya kamata. cin zarafin mata!!! ba kashe matan ake ba? ina manoman suke? nawa aka yanka ta wuyansu? ya kamata musan abinda ke mana ciwo wallahi yakamata alummar arewa mu dauki makamai mu kare kammu
Sai ka ɗauka ka kare kan naka ynz dan Allah wnn rubutun naka kayi tunani sosai kayi shi kuwa?kowa yana fatan alkhr da addu'ar Allah ya taimaki mai girma gwamna akan manufofin sa amma kai kana wata magana daban
Alhamdulillah,agaskiya maigirma gwamna yayi kokari matuka ta bangaren tsaro dakuma bangaren ilimi, saidai inason intunatar da maigirma gwamna Wani abu dayashi bangaren lafiya maigirma gwamna yakarkata kacukam acikin asibitine Kawai akesamun lafiya saboda duk bayanansa suna nuna sai ankamu da cuta sai atafi asibiti Asha Magana, ammanta dacewar ita lfy agidatake sai tabacine ake tafiya asibiti takaice inason inbama gwamna shawara da yaduba bangaren tsabtace mahalli da samar da tsabtataccin wadatattun ruwansha da kuma fadakarwa tayadda mutane zasu iya kare lfyrsu daga gidajensu dakuma mahallansu, maana Health Education to the public.
A matsayina na Dan jahar yobe nayi farin ciki sosai da Lambar yabo da Me girma gov Mai mallah buni ya Samu akan harkar lafiya na zama zakaran dafi a arewa Baki daya
Masha Allah Amma A sabon garin Bilbis faskari L G,A muna acikin wani hali narashin tsaroda Na acibitin kulada marassa lafiya munada masu karatu amma babu wani cigabada mukasamu
Allah yakara lpy danisan kwana gwabnanmu ubangiji Allah yabaka nasara da sa,ar alqawalin da kadauka Mumuna tare da wadanda abubuwan da kefaru a kyauyikansu Kuma suna bamu labarin eya qoqarin da kakeyi a qauyikansu Kuma sunama fatan alkhaeri
Kamar yadda kukasani sunana *crmd Mubarak Garba kankia * Agaskiya bantaba jinshiga siyaba Amma sakamakon zuwan mai girma *PHD.umar dukko radda* yasa naji ina ra Ayin shiga siyasa /sakamakon haka I nai mai fatan Alkairi Ameeen 🤲
Salam salam barka dai ni mutumin kankarani gaskiya alh.umar dukko radda yayi kokarn gaski sosai wallahi babu adawa dan ni dan p.d.p Ni kagakam bazan rufama dan adawa asiriba to Allah ya sakamasa day mafificin alkairi
Slm Inayima maigirma Dr Dukko Umar Daradda fatan Alkairi Agaskiya mungachanji akanmatsalar tsaro Adabama kwana agidajanmu sabodatsoran 'yantaadda ammayanzu harmakaramuke sabodahaka Jami antsaron da Gwamnan yahoras ba inda basa shiga dayakida 'yantaadda sabodahaka ALLAH yasaka da Alkairi daga Ibrahim mati Gandun Karfi Malunfashi L.G.A
Allah ya Kara rukoda hannayanka umaru dukko rada.
alhaji.mayarda.ummar.dukko. Rada
Masha Allah Allah ubangiji ya qara dafa maka Adalin gwamna
Gaskiya ta bayyana sosai a cikin lamarin Gwamna, Allah Yayi jagora Ameen.
Masha Allah
Assalamu alaikum Aminchin Allah yabbata ga gwamnanmu na Katsina munamasa ftn alkairi Allah yakara tsaremanakai Allah yakara lfy da nisan kwana Allah yakawo mana karshan wan nan matsalar tsaro Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya Ina alfahari da jahata Katsina
Kayi abinda yadace gwamna,Allah yakara shiga al'amuranka 🤲🙏
Yayi kyau sosai Allah yabamu sa'a
Allah ya sa alkhairi Dr.Dikko Umar Radda
Allah yasaka wa gwamna. Ni dan bauchi ne amma da lilin budurwa ta tana katsina naji ina kaunarsa sosai
I like his excellency's sincerity and passion. Allah SWA ya taimake ka mai girma gwamna.
Kayi Komai Mai Girma Gwamna Muda Kai Saidai Addu'a ♥️ Nuhu Bawale Muduru Garkuwan Gwagware. Allah yasa muma mu amfana
Masha Allah Allah yataima
2 TERM, INSHA ALLAHU GWAMNA RADDA
Allah sarki AREWA wai ina tunanimmu ne? zato na duk abinda za a tattauna a wannan shiri kaso 99.9 akan tsaro ne. ana ta kashe mutane 'yan bindiga ko ina, amma a dunga batun cin zarafin mata. wani samar da hanya ko wani batun manoma ina zaman lafiyar da duk wadannan abubuwan za su tafi yadda ya kamata.
cin zarafin mata!!! ba kashe matan ake ba? ina manoman suke? nawa aka yanka ta wuyansu? ya kamata musan abinda ke mana ciwo wallahi yakamata alummar arewa mu dauki makamai mu kare kammu
Sai ka ɗauka ka kare kan naka ynz dan Allah wnn rubutun naka kayi tunani sosai kayi shi kuwa?kowa yana fatan alkhr da addu'ar Allah ya taimaki mai girma gwamna akan manufofin sa amma kai kana wata magana daban
Masha Allah done ❤ ❤ ❤
Allah yaqara lfy mai girma gwamna
Allah ya ja zamaninka waliyyin Gwamna
Tsakanina da allah bazan iya shugabanciba domin akwai abubuwa da yawa
Masha Allah Govt katsina Allah ya tsareka. Sunana Haruna Muktar Adam yola
Allah yakawo zaman lfy ajihar katsina , Nigeria da dukkan duniya baki daya ameen.
Alhamdulillah,agaskiya maigirma gwamna yayi kokari matuka ta bangaren tsaro dakuma bangaren ilimi, saidai inason intunatar da maigirma gwamna Wani abu dayashi bangaren lafiya maigirma gwamna yakarkata kacukam acikin asibitine Kawai akesamun lafiya saboda duk bayanansa suna nuna sai ankamu da cuta sai atafi asibiti Asha Magana, ammanta dacewar ita lfy agidatake sai tabacine ake tafiya asibiti takaice inason inbama gwamna shawara da yaduba bangaren tsabtace mahalli da samar da tsabtataccin wadatattun ruwansha da kuma fadakarwa tayadda mutane zasu iya kare lfyrsu daga gidajensu dakuma mahallansu, maana Health Education to the public.
A matsayina na Dan jahar yobe nayi farin ciki sosai da Lambar yabo da Me girma gov Mai mallah buni ya Samu akan harkar lafiya na zama zakaran dafi a arewa Baki daya
Masha Allah❤❤
Masha Allah,
Amatsayina na dan jahar kaduna,
Kamata yayi govnatin jahar katstina ta kirkiro masana'antu dazai samarwa da Yan asalin jahar katsina aikin,
Domin kurage yawan kashe kudade dakukeyi wajen biyan albashin ma"aikata
ماشاءاللهAllah yataimaka
Dikko Radda Gomna Radda❤
Wllh karya ne, mu muna acikin karamar hukumar faskari katsina state, sabon garin Bilbis rashin tsaron da muke ciki yanata ta'azzara😢😢😢😢😢😢😢😢
Allah ya kawo maku mafita ya Kuma kareku .
ba laifi wannan tafiya da alamar nasara,,ALLAH ya kara baka nasara gwamna,,, AMEEN yah ALLAH
Gaskiya Danjaridan nan yayi
allah yaqarawa governor lfy da juriyar kushen yan adawa
Allah yabaka ikon cika mana alkahuran da ka dauka mlm dikko amin❤
Allah kayima dikko albarka amin
May Allah make it easy for him throughout his journey
Masha Allahu, Allah yasaka da alkhairi yakara kwarin gwiwa
Baji dadin abunnan sosai, so interactive and eye-opening Allah ya kara bada sa'aa
Allah ya qara jagoranci
Masha allah
Allah bless Al ummar mu❤
Allah ya idah maka nufinka 🤲🏻🤲🏻
Masha allah
A gaskiya bantaba Ganin cigaba ba nagaskiya kamar mulkin wnn bawan allah allah yakara basi basira da hakuri amulkinsa ameen
Wlh gwamnan nan dagaskeyake kan fannin tsaro allah ya dafama
Adai bayanika wlh kayi kokari yadda kasa Allah acikin komai Allah yayima duku radda
ALLAH ya Karen radda
Allah yakarfafeka
Wallahi wanna diramace taqarya
Alhmdlillah masha allah
Namijin duniya kenan Katsina wa muna alfahari da kai Malam
Azahirin gaskiya munga canji daga zuwan mai girma gwamna radda
Masha Allah Amma A sabon garin Bilbis faskari L G,A muna acikin wani hali narashin tsaroda Na acibitin kulada marassa lafiya munada masu karatu amma babu wani cigabada mukasamu
Allah yasa mudace
❤❤❤
Allah yataimaki gomnan katsina akan niyar shi ta alkhairi,da kuma bbchausa.
Masha Allah Malam Dikko Allah Ya dafamaka❤
Alhamdulillah allah ya jakwna ❤
Namu ba irin nasubane wallahi
mu mun yarda zakayi in sha Allahu
muna rokon Allah tabaraka wataalah ya ci gaba da baka kariya da mu baki daya
Allah yakara lpy danisan kwana gwabnanmu ubangiji Allah yabaka nasara da sa,ar alqawalin da kadauka Mumuna tare da wadanda abubuwan da kefaru a kyauyikansu Kuma suna bamu labarin eya qoqarin da kakeyi a qauyikansu Kuma sunama fatan alkhaeri
Masha Allah, mai girman Gwamna
Allah ya'kara'Daukaka
My Mentor is simple and sincere.
Allah ya taimakeka governor Allah yayi maka jagoranci, Allah ya qara muna irinku aqasarmu, Allah ya kawo muna zaman lafiya da cigaba Mai dorewa ameen
Don allah muma zamfarawa yakamata BBC kuyimuna wannan program din
Allah yakara lfy dikko Allah yajakwana
Allah tsare manankai
ALLAH YA SAKA MAKA DA ALKHAIRI, YAYI MAKA JAGORA GWAMNA MAI ADALCHI, AMEEN.
Allah ameenn
ALLAH yayi jagora
Allah Yabaka Kariya
Kamar yadda kukasani sunana *crmd Mubarak Garba kankia * Agaskiya bantaba jinshiga siyaba Amma sakamakon zuwan mai girma *PHD.umar dukko radda* yasa naji ina ra Ayin shiga siyasa /sakamakon haka I nai mai fatan Alkairi Ameeen 🤲
Allah ya tayaka da izinnin Allah taalah ❤
Allah ya taimaki gomnamu
Asa tsaron harda garin funtua musan bazaka manta damuba
Dikko Inama fatan Alkhairi Allah Yasa Agama lpy Nazir Nado Kano
I'm from bauchi state base in India this is so interesting facts from this wise man
Gaskiya naji dadin bayanan dikko radda sosai ya Kara birgini wlh
Allah ya bamu irin dikko radda a kaduna state.
Dan Allah ku gayyatar mana uba sani kutaimaka
I'm watching from India
Surutu kawai ka iya..........matsalar tsaro kullum karuwa take
Kaji tsoron Allah katsaya kayima mutane aiki ba farfagandaba
Allah yakara lfy dikko umaru radda
Masha Allah ❤
Slm agaskiya niba dan katsana bane amma inawa gwamna dikko radda fatan alheri Allah yayimai jagora Allah yabasha ikon sauke nauyi dake kansa
Gaskiya kayi kukari Allah ya Ida nufi Allah yasa mudaci
Good person
Allah yayimasa jagoranci
Tsakani da Allah Dikko na birgeni akwai capacity
My best governor in 2024 fatan alkairi
Spirited, humble and handsome
greatest value one
Allah yataimaki governor
Allah yataimaka
Salam salam barka dai ni mutumin kankarani gaskiya alh.umar dukko radda yayi kokarn gaski sosai wallahi babu adawa dan ni dan p.d.p Ni kagakam bazan rufama dan adawa asiriba to Allah ya sakamasa day mafificin alkairi
Allah ya kara maka lfy
Allah ya taimaki jahar Katsina,da ma Nigeria baki daya
Allah yataima namijin maza🎉🎉🎉
Slm Inayima maigirma Dr Dukko Umar Daradda fatan Alkairi Agaskiya mungachanji akanmatsalar tsaro Adabama kwana agidajanmu sabodatsoran 'yantaadda ammayanzu harmakaramuke sabodahaka Jami antsaron da Gwamnan yahoras ba inda basa shiga dayakida 'yantaadda sabodahaka ALLAH yasaka da Alkairi daga Ibrahim mati Gandun Karfi Malunfashi L.G.A
Very interesting, thank you BBC Hausa keep it up
Allah ya Kara hazaka gwamna ❤❤❤
Sai godiya Nigeria
Salam
Allah yatayamaka
Anha bachi bane dukko sultana
Na kwarata😅
Ataimaka a zo Jihar Neja a gabatar mana da wannan shirin.