A Faɗa A Cika kan shekaru 25 na dimokraɗiyya a Najeriya

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 4 окт 2024
  • Shirin A Faɗa A Cika ya je jihar Kano don tattaunawa da ƴan jihar kan musamman rawar matasa a mulkin dimokraɗiyya a Najeriya.

Комментарии • 27

  • @UmarMuhammad-qn7mm
    @UmarMuhammad-qn7mm 3 месяца назад +3

    Allah ya sa mudace duniya da lahira

  • @NafiuBarau
    @NafiuBarau 3 месяца назад

    Thankyou Dr. Rukaiya with good ideas.

  • @NafiuBarau
    @NafiuBarau 3 месяца назад

    Dr. Halima Adamu Allah yasa ki gaji Dr. Halima Adamu wace take shirin lfy a gidan redion Kaduna

  • @BalaUmar-zx5tj
    @BalaUmar-zx5tj 3 месяца назад

    Very highly and excellent important gathering, thank you.

  • @HafizAhmed-g4h
    @HafizAhmed-g4h Месяц назад

    Zakayi bayani gaban Allah

  • @YusufSalisu-lw1ez
    @YusufSalisu-lw1ez 3 месяца назад

    Allah yagyara mana kasarmu nigeria

  • @fatimausman811
    @fatimausman811 3 месяца назад +1

    MASHA.ALLAH TABARAKALLAH ❤❤ WANNAN BEWAR ALLAHN RUKAIYA YUSIF DIN SCHOOL MOMY NACE INATANEMANAN NAYI ZATAN BATA TAREMA ❤GASKIYA NAJI DADIN GANINTA DAN ALLAH ATEMAKAMIN DA NUMBER TA DAN ALLAH

  • @MuhammadSale-uv4rh
    @MuhammadSale-uv4rh 3 месяца назад +2

    BBC Hausa a cikin dubaru suna wayer da Kan mutane kafin yan siyasa su Ankara

  • @shamsiyyabasiru1192
    @shamsiyyabasiru1192 3 месяца назад +1

    Masha Allah ❤❤❤

  • @loggerwade-ex8zj
    @loggerwade-ex8zj 3 месяца назад

    Yanxu tunubu yaga wannan shirin

  • @Jamilusmayeene
    @Jamilusmayeene 3 месяца назад

    gaskiya shugaban dalibain tarihi kayi magana mai kyau allah ya kara fahimtar damu

  • @aminuabubakar4052
    @aminuabubakar4052 3 месяца назад +1

    Duk matsalolin da aka tattauna suna da mahimmanci. Ga mafita: 1. Sai an daina 'dan mowa da Dan bora, wato laifin da wani yayi aka kau da Kai, wani kuma zai Sha azaba. 2. Tako wana bangare na tsare-tsaren gudanar da aiyukan rayuwa da zamantakew, akwai manufa Mai kyau harma a kan ware kudi na musamman Dan wanna manufa, amma wanda akayi domin shi ba ya sani. A karshe, India ba zaa yaki cin hanci da rashwa ba, tofa sai dai muyi ta cibaya.

  • @Mohammedbuba-c8w
    @Mohammedbuba-c8w 2 месяца назад

    Atasih ayi zanga zanga

  • @ukashatumahmudahmad5836
    @ukashatumahmudahmad5836 3 месяца назад

    Likitoci ina goyan bayan ku da kubar langeriya kuje kasashen wajen domin yi aiki yafi

  • @HafsatAliyu-jn9ib
    @HafsatAliyu-jn9ib 3 месяца назад

    Zamfara

  • @BalaUmar-zx5tj
    @BalaUmar-zx5tj 3 месяца назад

    Agaida dakta domin ta ba da mafita daga tushe.

  • @HamxaHaruna
    @HamxaHaruna 3 месяца назад

    Jagaba nefa

  • @yusufumar8409
    @yusufumar8409 3 месяца назад

    Elrufa’i interview with BBC Hausa

  • @ايمنمختار-د1ه
    @ايمنمختار-د1ه 3 месяца назад

    Slm

  • @TankoDanjifari
    @TankoDanjifari 3 месяца назад

    There is no progress in this Government. Hunger everywhere

  • @Shituiliya-tu5wf
    @Shituiliya-tu5wf 3 месяца назад

    9:17 9:20

  • @garbasaidu5516
    @garbasaidu5516 3 месяца назад +1

    Allah ya sinewa democradiya

  • @HafsatAliyu-jn9ib
    @HafsatAliyu-jn9ib 3 месяца назад

    Zamfara

  • @TankoDanjifari
    @TankoDanjifari 3 месяца назад

    There is no progress in this Government. Hunger everywhere.

  • @TankoDanjifari
    @TankoDanjifari 3 месяца назад

    There is no progress in this Government. Hunger everywhere .