Rashin shugabanci a Najeriya shi ya kawo matsin rayuwa a Najeriya - Aminu Wali
HTML-код
- Опубликовано: 10 июн 2024
- Tsohon ministan harkokin waje kuma jigo a jam’iyyar PDP Aminu Wali ya ce “ba a taɓa samun lokacin da ake kokawa kan matsin rayuwa ba a Najeriya kamar shekarun baya-bayan nan.
❤❤❤
Assalamu alaikum warah matullah,BBC Hausa muna godiya kuma muna jin dadin yadda kuke kawo mana abu buwan da suke wayar mana da kai Allah,ya saka muku da alkhairi,
🥹🥹🥹