Zanga zanga Ya Fara Kankama Rikici Ya Balle Tsakanin Matasan Tiktok da malamai Gameda Zanga zanga...

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 10 июл 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

Комментарии • 46

  • @user-cr4rk3cy5q
    @user-cr4rk3cy5q 19 дней назад +2

    Agaskiya ba zanshiga zanga zangaba. Amma. Ina rokon. Allah yaba masuyi. Nasara. Allah, yasa sukawo munacanji. Na'Alkhairi, aqasarnan.

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 19 дней назад +2

    Masha Allah Allah bada saa Allah Ayinasara👉🇳🇬💪

  • @SamiraSalisu-uy1uq
    @SamiraSalisu-uy1uq 19 дней назад +4

    Gaskiya malamae kuyi hakuri

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 19 дней назад +1

    Inna malamai masu Muslim Muslim azzalumai Allah ya Isa y'ayan wahala.

  • @aliyuzangina5530
    @aliyuzangina5530 9 дней назад

    Gaskiya bai kamata ace munbar wannan bawan Allah da yake kokarin kwato mana yanci ace akanmu an kamashi amman kowa yaja baki yayi shiru ya kamata a fito a nunawa gwamnati kama wannan bawan Allah bauyi daidaiba muyi cincirundo mutafi inda akaje aka rufeshi hakan shine ya kamata

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 19 дней назад +3

    Malamai kuji tsoran Allah wlh munacikin wani hala dan haka wlh mungaji da bamu hakuri(Ya_shabab)

  • @AhmadAliyuS.kaigama
    @AhmadAliyuS.kaigama 15 дней назад

    Allah yasaka ma da wannan bayani akan su kawo mana abinda Yakamata muyi banda zanga zanga!!!!😢

  • @AssamaYaoh
    @AssamaYaoh 19 дней назад +4

    Maluman yan son zuciyane

  • @ShettimaMusa-z9l
    @ShettimaMusa-z9l 19 дней назад +2

    Matasa kada muyarda malamammu na Nigeria Ana basu kongila

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 19 дней назад +3

    Babu wani azzalumi da sunan malanta ko a wane akida yake da zai hana mu zanga zanga. Ku shige mota kuci abinci sannan ku hana mu

  • @bashirsuleiman9760
    @bashirsuleiman9760 18 дней назад

    Allah ya Kawo mana mafita. Aima sanatoci kiranye. Zanga zangan lumana Yana da kyau idan yan Iska basu bata shi ba

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s 19 дней назад

    Ameen yahayyu yaqayyum gaskiya anacikin wahala munamuku addua allah yasa kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy allah yakaremanaku alfarmar annabi saw haquri kam anijeria munyishi allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa🤲🤲

  • @SulemanGk-by5mt
    @SulemanGk-by5mt 18 дней назад

    Asalam happy fride

  • @mubarakabdullahisalihu7414
    @mubarakabdullahisalihu7414 19 дней назад +3

    Sai mun Fito

  • @NrsKDDano
    @NrsKDDano 19 дней назад

    Ma sharrantan wasu daga cikin Malamai suna daga cikin mtsalar Mu a Nigeria.

  • @MustaphaMagaji-dh9hp
    @MustaphaMagaji-dh9hp 19 дней назад +1

    wannan gaskiyane

  • @KHAIRANINSHAALLAH99
    @KHAIRANINSHAALLAH99 19 дней назад +1

    Wallahi Malam izala San ranku yayi yawa kun jefa Nigeria cikin bala'i, Kuma Allah zai zaka mana. Amma daga malam izala a kwai wa yanda ba mutanan Allah ne da Shugaba SALLALLAHU ALAIHI WA SALAM. YA HAYYU YA KAYYUM ka saka mana🇳🇬

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 19 дней назад +1

      Ta ina ne malamai suka jefa Nigeria cikin bala'i?

    • @ibsnomaa
      @ibsnomaa 19 дней назад

      Azzalumai ne

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 19 дней назад

      @@ibsnomaa meye zaluncin da suka yi?

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 19 дней назад

      ​@@sabiumusarg7182Nima dai shi nake so na sani. Wai duk wa dan suka Saka Nigeria cikin bala'i Amma ba Wanda suke zargi sai malamai saboda su suka Raina.

    • @sabiumusarg7182
      @sabiumusarg7182 18 дней назад

      @@zynarbmustapher6588 Abin da na gani kenan.

  • @user-xx1bz1lq7l
    @user-xx1bz1lq7l 18 дней назад

    Good morning how are you

  • @rabiutasiusalisu395
    @rabiutasiusalisu395 19 дней назад +1

    Sokwayen mallam

  • @sharaniuba4667
    @sharaniuba4667 19 дней назад +1

    Abinda zamuyi shine addu'a idan antaru ayi alkunuti ayi addu'a ayi istigfari
    Kowa ya canza halinsa ya koma na kirki
    Wanna shine mafita
    Bawai zanga zanga ba

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn 19 дней назад +1

    Sufa malaman musucewa Kar ayi zanga zanga toh wannan tzadarrayuwa ko ajikinsu wllh

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 19 дней назад

    Shi wannan tsinannen Kabiru gombe din dan maula mabaraci da sunan malami, azzalumi kawai. Wallahi sai munyi insha Allah

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 19 дней назад

      Kuje kiyu Allah yasa a kashe ku a can😂

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c 19 дней назад

      Allah ya tabbatar da Alkhairi ammafa zanga zanga bata haifar da Alkhairi, Allah yasa mu dace ya kawo mana mafita

  • @khadijamuhammad7338
    @khadijamuhammad7338 19 дней назад

    😭😭😭😭🤲🤲🤲🙏🙏🇳🇬🇸🇦

  • @AliMazaje-v8z
    @AliMazaje-v8z 19 дней назад +1

    😅

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah 19 дней назад +1

    Kuntaba ganin wanda baya cikin wahala yasan wahala??
    Ai wadannan shegun malaman idan su zaku biyewa toh wlh mutuwa da yunwa yanzu kuka fara.
    Shegu masu ci da addini

  • @ZinatuYusuf-s5i
    @ZinatuYusuf-s5i 12 дней назад

    Mutane muji tsoro Allah magyara halayanmu mu mutuna akwai mutuwa akwai hisabi duk wadda yayi dai dai zaiga daidai Allah yazabamuna shuwagabanni dai dai damu masu azabtarmu badan manzon Allah tsira da abincin Allah sukaqa tabba agaresa yaroqa muna Allah ba komai zamuyi Allah yajinkirta muna sai munje gaban dayanzu mudade da shudewa batamu Akeyi

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 18 дней назад

    Kutumar uban kabiru gomben....malamin gwamnati ne

  • @AbubakarilyasuJido
    @AbubakarilyasuJido 19 дней назад +1

    Allah ya tsinewa malaman da suka sa muka zabi wanna Dan iskan shugaban.

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 19 дней назад +1

      Kudai da ba kuda wayo ba Wanda yayi muku dole da Wanda ya Saka Maka bindiga yace zaika zabi Wani.

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 19 дней назад

      @@zynarbmustapher6588 ke macece da Namiji ne da yaji martani

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c 19 дней назад

      Bawan Allah bafa bindiga aka dora maka Akai aka sakaka dole kayi zabeba, sannan ba yaro bane Kai da za'a saka dole, Dan haka muji tsoron Allah mudinga furta Kalmar adalci, Allah ya kawo mana mafita

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 18 дней назад

      ​@@zynarbmustapher6588Baki dadda raba kenan ko? Zan Miki hawan kawara wallahi tam.

    • @AbubakarilyasuJido
      @AbubakarilyasuJido 18 дней назад

      ​@@HajaraAbubakar-i5cyata Inna jin kunyarki.

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 19 дней назад +1

    Sai mun fito,
    Gwara ma mu zama yan tadda
    Allah yasa akone villa,
    Akone abuja,
    Allah yasa Nigeria tayi upside down.

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 19 дней назад

      Ba amin ba. Dai ka zo ka kone ai mugani.