Najeria allah yabata man fetir maiyawar amar dannajeria yana afani dashine yacikin wahala kaikace ba najeria yakeba kai kace amerika ita kedashi dan amerika yasha mannajeria acikin sauqi amma dan najeria yanata wahala muna kira ga mai girma shugaban qasr najeria tunubu yamaida tallafi naman fetir domin yaguda cewar wanan mai na dannajeriane amma yanzu dannajeria bashiy keda mannajeriaba sai dan damakaradiyya sai dan amerika da ingila da faransa da ingilar
Wace dokace ai badoka a Nageria saboda kuna kalo aka cire un majalissu biyu kunyi anyi shiru ;kwana nawa ne yan kwadago sun fito zanga zanga baa biya musu ba suka janye saboda ansan wace kungiyace ankira manya gungiya abasu cin hanci suka janye kena wannan zanga zanga ta shafi kowa dan Nageria
Dr idris allah yasaka maka da alkhairi ❤❤❤
Masha Allah dr
اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺
Allah ya saka da alheri da nasiha mlm amine
Masha Allah
Gaskiya ne malam idris
Allah yakarawa annabi daraja
Allah kasa mucika da iymani
Allah ya kyauta Allah ya iyamana
Allah ubangiji yasa mudace
Dr Muna godiya
Allah kasa mu dace
Barka malam
Najeria allah yabata man fetir maiyawar amar dannajeria yana afani dashine yacikin wahala kaikace ba najeria yakeba kai kace amerika ita kedashi dan amerika yasha mannajeria acikin sauqi amma dan najeria yanata wahala muna kira ga mai girma shugaban qasr najeria tunubu yamaida tallafi naman fetir domin yaguda cewar wanan mai na dannajeriane amma yanzu dannajeria bashiy keda mannajeriaba sai dan damakaradiyya sai dan amerika da ingila da faransa da ingilar
Hakane Amma ka sani kasar america tafi Nigeria yawan man fetur da Kuma hakoshi
Dokar qasar taci uwarta
مشكله نيجيريا فلاته
Wace dokace ai badoka a Nageria saboda kuna kalo aka cire un majalissu biyu kunyi anyi shiru ;kwana nawa ne yan kwadago sun fito zanga zanga baa biya musu ba suka janye saboda ansan wace kungiyace ankira manya gungiya abasu cin hanci suka janye kena wannan zanga zanga ta shafi kowa dan Nageria
Duk wanda yatafi zanga zanga kamar jahadi ne barawo da zai sacema dukiya kayi iya karfinka kahana shi ko akai ko ashi
Malam zanga ba alharibane yanadakeu kusazagon kasa Na wada da basuson musulen musulen dok sharin sune hauhawa kaya
Ai maganganun da kakeyi na rusa hadisai a baya shima fitinane.
Akaron farko malama Idris yayi magana ta hankali
Dama can bakasan malam bane
Dama can bakasan malam bane
do wannan zan cen da yake na munafurci ne kawai. ci da addini su waye keci da addini banda ku fulani munafukai yan luwadi .
Meyasa lekatchin Buhari aka haramta zanga zanga.lokachin Tinubu kuma ana so a halatar da zanga zanga.Munafukan malamai
Babankamafa naji ana kiransa da malan Shima Yana cikin munafukan ?
Bakada hankali masifar da mukeciki yanzu lokacin buhari bama ciki wallahi