Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi
Vive l'A.e.s🇳🇪🇧🇫🇲🇱❤️❤️💪💪💪
Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai
😂😂❤❤❤😂🎉😢
Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku
Up up
Ala yawaduo wawaye
Gaskiya gwamnati ta kasa.
Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂
Munagadi ikon Allah.
Allah ya ya tsayamina
Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi
Walahi kunjikunya
Kudai akwai munafukai,
Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh
Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries
Allah dai ya kyauta Allah Ka bamu mafitan alkhairi
Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum da dukkan Musulmi @@muhammadaliyu3655
Allah yasan karaten kurma