A Fada A Cika tare da Ministan Shari'a Abubakar Malami
HTML-код
- Опубликовано: 6 май 2021
- Ministan Shari'ar ya musanta cewa yana da hannu wajen cire tsohon Shugban EFCC Ibrahim Magu. Ya kuma bayyana cewa hurumin nada sabon shugaban hukumar ba nasa ba ne, na Shugaba Buhari ne.
Allah ya bada mafita mlm bulama Allah ya saka da allakairi
Wai mutum lallesaiyakare karya Allah yasawake
Allah Kara tsare mana imaninmu
Allah yayi jagora
Gaskiya dai ya kamata a karfafa doka ta yadda za'a ke hukunta masu laifukan ta'addanci.
Allah.yabamuzamanlafiya
Masha Allah
Allah yashir Amin
Allah saka da alheri bulama muna godiya
Good
Alhamdullulahi,mungodema,allah
ASM BASHARA A AKAWAY KOMIDAKOME A NIGERIA JUYIN MULki kaway
✋🙏🤲
Barka da shan ruwa
Aiki na kyau minister kuma gwamnanmu na gobe inshaa Allahu
Nasarawa stst
Gaskiya akau gyara wazan ministre baida gaskiya yullahi
Fatan alheri daga birnin Delhi India hamza magaji koki
Malami Dan garinmu ! Kuma a haka kake neman governor of kebbi state. Kai !! Wallahi munada dolayen shugabanni a kasata najeriya
Barka da shanruwa minista daga ajala kenda
Assalamu Alaikum qasa tadai Akwai dan mowwa da bora qarara munsani mlm bulama Allah dai ya tsaremu ya kareemu kawai
Nageria kenan, Idan kasamu dama toh kayi abinda kake so,
Ba komai
Nagode ishqu
ثم سوف صوت
Hello
Wannanzamanimunacikimugunhali.Allah.yabamuzamanlafiya
hangars
Muna jira
Wannan minister shari'a babban makaryacine,kumaduk tambayar daakayimasa Bai amsatambaya kodayaba
Bayi da gaskiya.......
Ka iya bakin ka malam
Agaskiya shuwagabannin Kasata Nigeria ya kamata kuju tsoron Allah, kutuna zaku mutu bayannan Allah zai tambayeku yaya kuka aiwatar da shugabancin ku
A tawa fahimtar Minista bai amsa ko tambaya daya daga cikin tamvayoyim da aka masa ba
What is THE full mane of abuobaker malami? I Think he is My uncle
His father name is Easa Mohamad?
Chanjin zani ne kaweh
Abun mamaki game da yanda mahukunta suke a Nigeria ga abinda yakamata ayi sukuma ga abinda sukeyi babu wata haraka da tallaka yake ganin cigaba akullum mudai haryau idan shugaba yana magana sai kaji baimasan wane hali shi da kansa yake ciki ba balle yagane hali da kasa ke ciki ba sai wawanci da shirme da hauka da lisafin isaka da wofi
Har ko yaushe idan aka ce, a cikin al-ummah ba a hukunta masu laifi.
Toh ba zaman lafiyah a cikin ta period
To duk ? Saikasanyaddakabada amsarta takowache hanya ka iya, kan karya da gsky kasani zaka maimaitagaban Allah kuma, Allah ya isah
MOUNGODE
Kaida akatanbaya mikakawoma kasanachigaba komaibakawakasaba
gaskiya mutanen Nan maqiya Allah ne wllh Allah Kaine gatanmu kamana maganinsu
Ko tambaya daya bai amsa ba. Duk sai dai kame kame da kare karya.
Mina jira
Allah ya kyauta BBC kudaina yada wadannan maha'intan don cigaba da yaudarar Al umma, dafatan zaku gyara.
An gabatar da tambayoyi ga honorable minister, amma a fahimta ta kwata-kwata bai amsa tambaya ko ɗaya ba, kawai kwarmato yake yi ya tayar da ƙura sai ya wuce, amma kai tsaye bai amsa tambaya ba...
Tabbas nima banji ya amsa ko daya ba
@@mubarakadam9324 lallai bai amsa tambaya ba. Allah dai ya mana mai kyau, amma wannan shugabannin namu sai dai Addu'a...
@@mubarakadam9324 slm yayikeu
Good