Dukda bana goyon bayan wannan bawan Allah bisa irin Usulubi da yake amfani dashi Gurin karantarwa, a wannan zaman nasu yakare kansa, ya Kuma fisu Gaskiya. Allah ya Qara hada kan musulmi Baki daya
Gaskiya ba kujin kunya da kuna Jin kunya da bakuyi wanna zamanba kowa yasan gaskiya kunsan me yake nufi maganar gaskiya izala ta raba kan musulmans duniya ne ina mana fatan Allah s w t yashiryar damu Baki Daya Amin
Mahaifina AHLUS SUNNAH NE Amma Bai taba bamu labarin cewa ga kason sa na shigar sa izalah Kuma nima AHLUS SUNNAH NE Ba wanda ya taba biyana kuma bana bukata abiya ni Saboda dan Allah nake cikin qungiyar izala
Subhanallahi Maganar gaskiya mahukunta a wannan Kasa DA dukkanin shuwagabanin Mu na addini, ayi gaggawar dakatar de wannan mutumin Don cigaba da wannan fitina da yake kokarin bijirowa a Kasar Mu ta duniyar musulunci, Ibn Muhammad Sani ba akan daidai kakeba Sam Sam, dafatar Allah yadawo Muna dakai bisa Sunmar Manzon Tsira Muhammad Dan Abdullahi SAW
Alherin Allah ya kaywa izala Amma fa Baku fahimci malamin ba Kuma duk da alherin izala Amma akoy matsala ku yarda ko karku yarda yanzu in izalan jos basu yarda da in izalan kaduna
Bn Muhammad kanada reshin fahinta kai yarone sosai kabari sai kagirma yakamata kaje karatu kanada Lokaci ❤❤
Allah yaqara taimakon Sunnah Manzonmu Añnabi Muhammmad S.a.w
Allah ya qara Kare alhussunah da ga sharrin jahili Kai ko karatun ma baka iyaba IZALA sak har lahira in Sha Allah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha allah Sunnah sak bidi'a sam
Allah mungode maka da ka fahimtar damu da'awar Sunnah tahanyar izala, Allah ka sanyawa da'awar izala albarka.
YaAllah kakara daukkaka kuma kakara kare sunnan Annabi.
Wallahi sun kureshi kuma Allah isa tsakanin muda wannan Muhammad sani insha sai Allah ya kunyatashi
Kaji wani Wawa kuma
Ya na bukatar shurane Dabakululashiba.
@@NaziruMuhammad016 su da suka kulashi waya sansu me yasa Kuna ahalussunnah Kuna hassada ko Dan shi ba Dan kungiya bane
Amen
Sai kai ne Allah zan kunyataka
Wallahu wannan yaron bashida tarbiya Kuma bashida ilimi sae baki da shirme
Dukda bana goyon bayan wannan bawan Allah bisa irin Usulubi da yake amfani dashi Gurin karantarwa, a wannan zaman nasu yakare kansa, ya Kuma fisu Gaskiya. Allah ya Qara hada kan musulmi Baki daya
ASLM WLH M. SNI YAFIKU GASKIYA SABODA SHI MUSLIM YAKE KAREWA AMMA KU KUNGIYA KUKE KAREWA ALLAH YA HADA KANMU BAKI DAYA...
جزاكم الله خير الجزاء وسدد خطاكم
هذا من رويبضاتنا فعليهم علم العقيدة الصحيحة ليعملوا صلحات للأعمال 🎉
Allah kakara daukaka izala daduk ahlussunnah baki daya
IZALA wlh babu komai acikin ta sai MUNAFINCI da son Rai
Allahumma ameen ❤❤
Amiin
Allah ya kyauta
Allah yakara dauwa mardamu acikin addinin Muslim
Izala tana rabakan al umma wannan gaskiyane
Allah yakara kareka malam❤❤❤❤
Seeing how people are blindly abusing Izala on the comments, shows Izala are really doing a good job.
Wallahi kuwa 😂😂 izala Hujja
Gaskiya izala tana Raba kan musulmai.
Idan dai kaso ka raba kanka ba. Kawai kabi annabi
Allah yajikan sheikh Muhammad auwal Albani shine dai dai da Kai wlh shirme kakeyi kawai kabasu amsa mana
Wadannan sungaza kenan
@ibrahimgarko5513 ina basu gaza ba yadda yake bai iya magana da Albani ne zai bidashi yadda yakeso
Ai su wannan basu da zafi Amma Daya hadu da masu zafin da zai kiyaye
Salam izala iKon Allah
Gaskiya wannan jahiline a Kan ixala wannan ai mune maganinhi
Allahumma innaka atfuwan tuhibul affuwa fa afu anna.
Allahumma inna nas allukal affuwa wal afiya.
Gaskiya ba kujin kunya da kuna Jin kunya da bakuyi wanna zamanba kowa yasan gaskiya kunsan me yake nufi maganar gaskiya izala ta raba kan musulmans duniya ne ina mana fatan Allah s w t yashiryar damu Baki Daya Amin
😅😅
Wallahi ana shiga izala saboda kuɗi
Mudai munatada sheak Muhammad bin Muhammad aiwata izalanma Takoma siyasa daram
Baffah hotoro iko Allah kaizo katemaki malamimu ustaz Mohammed daga Gabon nous sommes ensemble dieu vos bénisse abondamment
Maganar bawan Allah nanfa gaskiya ne
Malam muhammad kagyara usulubinka ba'a addini dazafinkai Allah yashiryar da mu
Gaskiya shaidan yana finchikar irin wadannan yaran malamai suna tabka tabka dasunan Sunnah
Kamarsu baffa hotoro
Allah yashirya malam Muhammad sani.
Bai fahimci addini ba
Masha Allah sunna sak
Allah yasa mudace
Allah kafahimta damu Dede kabamu iKON yi aiki da dede
Allah sakama ustaz muhammad da alkhairi inasonka❤❤❤ dan Allah
Allahamdu lilahi
Allah yakara lpy ❤
Allah Ya shiryeshi Ya fahimtar dashi
Allahu Akbar malam Allah karama lafiya da Imani da nisan kwana Mai Albarka
Allaha ya samudace
Alhamdulillah mlm Muhammad Sani yyi dede qungiyar izalah t raba kan alummar musulmai
Karya kake munafiki akoi idan babu addinin Musulunci kansu ba hade yake ba chen baya darikar tijjaniyya da darikar kadiriya kan su ba hade yake
Kaji wani wawa wai da tarika yake bada misali,
Tunanin ka badai dai bane
Wallahi wanna ba abin abata lokaci akansa bane
Wallahi nafi gamsuwa da malam akan an izalan nan
Makiya gaskiya
Ina tareda kai
❤❤❤ Allah yaraya sheikh Muhammad Ibn Muhammad.
❤ Stop Izala
Allah ya shiyar dashi,Amin
Izala kuskurece'Allah yashiryi Yan izala.batattu
Lallai izala sunyi kokari Amma wallahi sunrabakai Kuma akwai Sunnah dadama da gungiyanci bayabarin suyi
You right
Stakaninmu da izala Allah ya isa Allah ya isa
tshaya ka bautawa Allah ka watsar da komai na kungiyanci
Allah yaqarawa malam mhmd yafiku gaskiya
Kongeiyakokazo kokare
Babu wanda zai iyahakan musulimi baki daya saboda
Allah baiya alqawarin hakaba
Nanfa yan izala sune da gaskiya dukda nidin Salaf ne wlh akwai kuskure azancensa saidai muna masa kyakykyawan zato Allah ya fahimtar dashi
Allah ya shiryardamu
One Allah One islam one cable
Afahimtata wannan yaron da irinsu Baffa hotoro basuda tarbiyya kila sune basu fahimchi kur'ani da Sunnah
Walahi kam
Kasan a ko Ina akwai Wadanda suke ganin ta zage zage zaisa a sansu musamman a yanzu lokacin social media
@@ibrahimmuhammad2307 wallahi Kamar yanda kacene,baffa hotoro da wannan Yaron basu da hankali,
Wannan yaron wlh bashida tarbiyya
Mou musulmaine gala lahu gala rasulihi ba diyan gungiyaba ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
0
Wllh nayi mamakin yanda bin muhammad yakasa bada hujja gsky ankureshi wllh
@@AminudanladiZanna ai ko guda daya bai it's bayarwa ba kaga ai anji kunya
Anawa fahimtar ankule wannan gayen bn Muhammad.
Anmasa tanbaya yakasa amsawa gaskiya ankureshi anawa ganin
Gaskiya mungode wa ALLAHU da yakara kawo wnn. Yaron
JAHILI IRIN KU... dole kayi Godiya.
don Allah ku bar shi ya yi musulunci. kuna kariyar abunda musulunci ba
Ai shine yake sukarsu
Basune suka faraba
Wallahi wani yakamata ya tabkama Wannan yaro mari tau a gefen kunnensa
Allah ka rabamo da kongeyace
Izala da wabiyawa arnanzamani makiya iyayen manzon allah s.a.w
Mahaifina AHLUS SUNNAH NE
Amma Bai taba bamu labarin cewa ga kason sa na shigar sa izalah
Kuma nima AHLUS SUNNAH NE
Ba wanda ya taba biyana kuma bana bukata abiya ni Saboda dan Allah nake cikin qungiyar izala
Wlh yafiku gaskiya
Lalle muhammad sani kaida kace agayyatomaka malamai bama malan nageriaba harda nasudiya suzo kayi miqabaladasu amma gashi malaman kusa dakai sunzo sunayimaka tambaya amma kakasa amsawa toda malaman saudiyyane dakasa suyyi asarar kudin jirgi tin gashinan tambayama kakasa amsawa dama bawani ilimi kake dashiba sai tarin jahilci da karambani abinda kake fada aikowa yasani kayiwa kanka adalci kafitar dakanka acikin malamai
Shima tashi kungiyar yake son kafawa . Allah ya shirye mu baki daya .
Mukabala da jahili akoi wahaly, ana basu amsa basa fahimta
Kapadia Gaskiya malam
Allah yaka da Alheri malamena
Izala mugun ciyo
Maganan Allah wannan malamin yafiku hujja saboda kungiyar izala takihadewa kuma jingir yana kafurta malaman sunna kamar yusuf sanbo rigachikun
Dan uwa wannan maganar taka shirme ce bata da ma'ana
Malan Allah ya karamika ina tibati
Gaskiya ana shiga Dan kudi shi kadai ya fiko hujja wlh
Mlm kaifa kungiyar izala kake karewa ba musulunchiba kaji tsoran Allah.
Shi kuma Mallamin naku Aqidarsa ta Boko Haram yake karewa koh ?
Hhhmm wai su nan sun zo su kare izala ne lalle kuna da aiki babba
Subhanallahi
Maganar gaskiya mahukunta a wannan Kasa DA dukkanin shuwagabanin Mu na addini, ayi gaggawar dakatar de wannan mutumin Don cigaba da wannan fitina da yake kokarin bijirowa a Kasar Mu ta duniyar musulunci, Ibn Muhammad Sani ba akan daidai kakeba Sam Sam, dafatar Allah yadawo Muna dakai bisa Sunmar Manzon Tsira Muhammad Dan Abdullahi SAW
Mude musulunci mukasani kuma shi mukeyi ba kungiyaba
Gaskiya ni afahimtata yafisu gaskiya
Wallahi sun fishi gaskiya.
Malal bin mahamad inanasara fisabar
Wato atakaice kaima kazo da sabon tsari na rabuwar kan alumma kenan
Gaskiyar Magana qungiya da siyassa suna raba kayunar Al umma
Wallahi gaskiya ne wallahi
Malam anas
Kai jama'a harka talalace Wai wadannan malamaine
Wlh ina bayan mlm bin Muhammad yafiku gaskiya
Mlm Muhammad sani ya jizafi wallah
Kudena yaudarar kanku
Wai yace izala ba addini bace TOH maiye mastayin qungiyar izala a cikin addinin Musulunci
Malam kai kanka badan Izalar ba,da kila kazama babban boka.
Gaskiya kunguyan ci bayiba
Wallahi wannan yafisu gaskiya
Izala fa Babu abinda suka iya sai Musu
Kai wallahi da gaskiyarka anan 'yan darika agarimmu sunfi 'yan izalah yawa amma izalah masallacin jumu'a guda uku suke dashi na rantsemaka da Allah
Tabbas izala hanyar ahlussunnah che wlh
Kuma sukar izala wlh galibi rashin tarbiyyane
Na ganoka Kaima kana kare kungiya kenan😂😂
Amma sunraba kawai Shima sunnane
Nabi izala dagudu ba wando
izalar me menen izala
maĺam izala kuna agedar taqalidan ce
izala da izala 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
hhhhhhh wlh kuwa
Karya ne ba dan izalabane yan izala ba haka dabi unsuyakeba
Alherin Allah ya kaywa izala Amma fa Baku fahimci malamin ba
Kuma duk da alherin izala Amma akoy matsala ku yarda ko karku yarda yanzu in izalan jos basu yarda da in izalan kaduna
Kafirai sunzargi annabi da rabakan mutane kenan kunyi daidai?
Bn Muhammad ka bani mamaki, Ko tambaya daya baka amsa ba, kaji tsoron Allaah ka Sani a IZALA Sai dai ka bada taimako Amma ba'a bada kudi ba.
Zafin kan banza ne Dashi, yana wani jiji babu wani girmamawa a mgnarsa Sai shirme babu amsa
Maganarsa akwai gaskiya aciki
Wlh nasan ana shiga izala Dan Kudi
Kuma kasamu kudin?