Abun ban haushi abun takaici su yan kudu basu shiga harka sarakuna sai mu yan arewa saboda rashin sanin ciwon kai,idan ba harka takaici ba taya gwamna zai iya yiwa sarauta wani abu koda turawan mulkin mallaka suka zo akwai sarauta amma wai yanzu bahaushe kuma muslmi yana so ya kaskanta sarauta.Allah ya shirya
Idan an bi ta ɓarawo sai a bi ta mabi sawu, lokacin da ake faɗawa talakawa kar su zaɓi waɗannan mutanen amma saboda rashin hankalin talakan Nigeria wai Muslim Muslim har zagin wanda yace Muslim Muslim yaudara ce munafukai ne ayi hankali da su
Masha Allah kaji maganar gaskiya
Allah ya Saka malam da alkhairi
Allah ya saka da alkairi malam
Malan yafadi gaskiya Allah yabaka Kari da gwarin guiwa
Abun ban haushi abun takaici su yan kudu basu shiga harka sarakuna sai mu yan arewa saboda rashin sanin ciwon kai,idan ba harka takaici ba taya gwamna zai iya yiwa sarauta wani abu koda turawan mulkin mallaka suka zo akwai sarauta amma wai yanzu bahaushe kuma muslmi yana so ya kaskanta sarauta.Allah ya shirya
Allah ❤ya bamu zaman lafiya Nigeria 🇳🇬 da Niger 🇳🇪 ❤❤
Amin
amen
Fatan alkhairi always
Allah yasaka da alkairi malam
Allah Ya Saka Da Alkhairi Malam, Allah Ya Kara Tsare Mana Ku
🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼🤲🤲👍👍
Mahanmad mhmd
Gaskiyanai malan Allah yataimaka 🤲
Allah ya albarkaci malan da zuriarsa
Wallahi bamu yarda ba. May Allah bless you Mallam
Allah ya Bamu ikon ganewa
Allah yasa maka da gidan aljanah Mallam
Allah yasaka da alkhairi malam ya basu ikon gyarawa
Allah ya jibanci lamurammu, ya bamu zaman lafiya
Allh ya biya malan😊
Masha allahu malan allah ya kara basira
Allah yakara lfy malam
Allah yaimaka albarka mlm
Allah ubangiji ya Saka da alheri malam Allah ubangiji ya bamu zaman lfy da kwanciyan hankali a kasarmu
Allah ya kareka malam
Hasbunallahu wa niimal wakil
Ikon ALLAH wai wannan din malami ne, 👈
Kai kayi mana bayani kamar yadda malam din yayi mana sai mu San kaine malamin
Hassada, Allah ya shirya
Allah yataimaki malam yaqara lfy danisan kwana dan Allah yan kasuwa kuji tsoran Allah yankasuwa nadaga cikin wadda zasu rusa najeriya
Allah yakarawa ml lafiya
Allah yasaka malam
Masha Allah, ai kuwa karshen su ya zo😂
Ameen yarab
Allah ya sakada alheri malam
❤gaskiyane mallam Allah bamu zamanlafiya
Hakane ahkaramukalla
Sai Allah kawai
Yayi
Amen summa Amen
Guarantee newannan zanga zanga bagudu bajadabaya
magana malam gsky a kwai matsala a zanga zanga nan wlh
Gaskiya malan yafadi gaskiya Allah tsaremu dagasharrin yahudawa yakawomana karshen wannan wahalar
Ama dan Allah malam kuja hankalin yan kasuwa suji tsoro Allah sutausayawa mutane
Wannan gaskiyane 😢😢😢😢
Allah yasaka da alkairi
Mungode malam
MALAN Hi
wallahi malan baka da masaniyar abun da ya kefaruwa a jahar sokoto domin wanda kuke cewa sarkin Musulmi baida ce da jagracen Musulmi ba sheyasa
muna godiya sheikh, ALLAH ya taimaki mai alfarma sarkin musulmi, ya karemu daga sharrinsu.
Idan an bi ta ɓarawo sai a bi ta mabi sawu, lokacin da ake faɗawa talakawa kar su zaɓi waɗannan mutanen amma saboda rashin hankalin talakan Nigeria wai Muslim Muslim har zagin wanda yace Muslim Muslim yaudara ce munafukai ne ayi hankali da su
👍👍👍👍👍☝️🤲🤲🤲🤲🤲🤲
amine
Nasiru
Kadea na wanna magana mallam
Allah saka da alkr
Bam maliy
Good one
😂
Sam
matama zasu fito??
Slm
Wslm
To shikenan malam, Amma meye mafuta?
Mun zuciya zamufuto
Jazakallahu khairan