Gaskiya mazan kasasan mune basa temakawa mata agirki gashi akasar saudia dusati jummaa mijine ze dafa abinci kuma akullum zaacire mata hutun girki daya kona rana ko na dare
To alhamdulillahi a gaskiya bana goyan baya saboda tunasali mata kewa mazajansu girki har matan annabi S A W.... Gawata kissa Watarana yar annabi Muhammad S A W nana fatima Allah yakara mata yarda taje wajan annabi tanemi a bata baiwa saboda tsabar aiki hannayanta sun kumbura amma annabi yace da ita zaibata abundayfi baiwa Sai yabata zikirin Allah SUBHANLLAHI WALHAMDULILLAHI........ Amma zan iya yadda dake saboda soyayya sai yace yau ki huta kada kiyi girki outing zamu futa amma gaskiya a shawarce ki sake tunani
Gaskiya Murja bana bayan ki. Duk da a wasu parts din gaskiya kika fada, amma al'adar mu za ki duba ko da addini ban farlanta ba, nima nakan so ana fita wasu lokutan ana ci a waje, amma hakan bai hana ni girkawa. Ai ko dan yaran ka kayi girki bare kuma ga miji. Abin da gajiyawa watarana, amma mu cigaba da jumrewa, watarana sai labari inshaa Allah. 😀 Allah ya kara mana hakurin zaman tare. Itako dayar dai gyara kasuwar ta take 🤪😅😅😅 ban ga laifin ta ba tinda sana'arta ce. Allah ya karo kasuwa mai albarka 😀🙌
Duk Abinda bai zama dole a addiniba Al'ada ba abin dubawa bace itama ai tace Adinga uxiri wasu lokutan baya zama Babu daga qafaba kullum abu daya babu sassauci
Akwai dai rashin zurfafa tunani tabbas a wurin mace mai tunanin cewa girkin da zaa ci a gida wani kayan gabas ne. Idan har namiji zai fita ya nemo dan a rufa asirin iyalinsa,meyasa mace baza tayi na cikin gida dan rike gida ba? Girki a gida yana da alfanu economically. Maganar da take yi na girki ba hakkin mace bane,amma addini ya umurci mace ne tayi wa mijinta biyayya akan duk abinda bai sabawa Ubangiji ba,ma'ana namiji yana ikon ya umurci matarsa tayi masa duk abinda yake so matukar ba sabon Allah ba ne. Hmmm! Akwai dai aiki tabbas.
Maza dayawa n taqamada cewar suna fita sunemo kudi. Wan nan hakkin kune kuma Addinin shiya wajabta muku Mukuma Hidimar Gida kuna tsammanin qaramin abune komaifa akanmu yake Tindaga dawainiyar mijin yaransa da dakuma sauran aikace aikacen Gida Girkin nan ayi safe rana dare wani dan isama baya cin abinci da rana yakuma ci da dare. mufa bamuda Wata rana t hutu kullum kuma kowane lokaci a cikin abu daya muke Al'adace irinta hausawa kawai Amma Duk wanda ya tsallaka sauran qasashen da aka cigaba yasan an wuce wan nan dabi ar Yakamata koyaya adinda daga mana kafa lokaci zuwa lokaci Wani mijinma banda hidimar gida kullum cikin gayyar abokai yake
@@6terswati.327 Anty Aishatu! Hakkin namiji ne tabbas ciyarwa,tufatarwa,kiwon lafiya,abubuwan amfanin yau da kullum na iyali kama daga sabulun wanka da wanki,na tsaftar muhalli da na sauran abubuwan da suka shafi cikin gidan da kuma uwa Uba muhallin kansa.Wani haya yake yi,wani na aro ne wani kuma nasa ne. Dan Allah a wadannan abubuwan akwai da kika taba ji namijin kwarai(responsible husband)yana korafi Akai? Daga ranar da aka ba da ke ga mijin da kika zaba ko aka zaba miki an tabbatar miki da cewa shine shugabanki,shin ashe ba wajibinsa bane ya tabbatar da Shugaban cin nasa a gare ki?To meye dagarar aciki? Kodayake nasan akwai mazan marasa kyautawa,to amma anan fa maganar mazan kwarai(responsible ones)ake. Al'adunmu fa suna da nasaba da addininmu,wani abun idan kikayi kokarin kore shi sai haramta wata halal din baki sani ba,amma dai a kasashen da suka cigaban akwai Nigeria acikinsu?in babu,to yakamata mu jira lokacin cigaban namu.
Masha Allah mganarki hakane Amma shin kinyi aurene Dan Allah Badiriya, kuma kiyi hakuri da tambayata dana yimiki na gode daga adamu abubakar daga jahar adamawa"
Lallai MURJA ke shedaniya ce.kuma ya kamata ki koma islamiyya.Dan Allah BBC Hausa ku rinka sanin mutanen da zaku rinka inviting.Allah yasa mu dace Amin.
Hmmmm murja batada hujja gaskiya duk da aganinta ba dole bane girkin Amma kyautatawa yanada dadi Kuma kowa da yanayin aljihunsa .pls mata karku dau maganar murja da alamun batada aurene shiyasa take wannan fallin😃
Murja ki dena magana irin wanan a public zaki kashewa kan ki kasuwa a ki zuwa neman aurenki fa, nasan kina tausayawa matane mun gode, cewa zaki a dan’ sassautawa mata wataran ta dan’ huta ko idan ba mai temakwanta mijin wataran ya dinga temaka mata mana, kamar yadda Annabi SAW yake temakawa matansa, magana me dadi tafi jan hankalin mutane akan rashin taunata, hausawa sun ce zaman duniya iyawa
Nifa yanxu gara nasamo wadda secondary school kawai tayi muyi auren mu muxauna lfy Amma wadannan waisu sun waye gsky badaniba wlh Kaji wai yarjejeniya ba Allah a lamarinta
Da farko dai murjanatu tayi kuskure dama fa aikin Allah rabawa yayi, ba wanda yace mace sai tayi aiki wajibi ne namiji ya kawo abinda za'a dafa ita kuma mace ta girka ta kula....... Murjanatu mijin da zai aureki sai ya dage ni kam ba zan iya ba don a yanzu haka na fi son abincin mahaifiyata ina yin aure kuma mamata sai ta maye gurbi...
Ai tace Bata taba ganin wata Mai Ra,ayi irin nata a gidan miji ta samu matsala ba.. Hmmmm.... Wannan ra,ayin naki Ai zai iya jefa ki wani hali.. Allah ya Kyauta.
Indai biyayya wa miji Dole ne, to Dole mace ta yi wa miji girki in yace tayi masa. Dukkan Wani aiki da mace zatayi Yana bayan biyayya wa miji ne. Daga nan a rage kyiwa da son jiki.
Gaskiya Hausawa mu gyara halin mu, if you don’t like someone’s opinion why insult him/her? Ba jahilci ba ne ku kama zagin wanda/wacce ba ta zage ku ba? Haba jama’a why? And you all think kuna da ilimin adini kenan?
Wannan muhawara yayi, ni a fahimtata,murjanatu tana magana ne bisa la’akari da zamani na yanzu wanda mata are kind of more occupied da aiki ko sana’a compared to zamanin iyayenmu. Kuma musulunci yayi emphasizing kwarai da gaske akan being compassionate to one another. A saukaka wa juna in da so da kauna. Ban ga aibun ra’ayin murjanatu ba.
Dan kunje aiki tare bazaki girki ba. Duk abinda yasameki ba'akanshi yake ba. Shiyake da nauyin gida kuma bazakiyi ba gsky kinbani haushi. Allah yashirye ki.
bazaki dafa abinci ba to meye anfaninki agidana Kawai gidan ku zaki koma da saki 3 kije ki zauna inda mahaifiyarki zatana dafaminki kina ci ko koma babanku yaringa sayo miki daga waje wllh
Hum murja kin san gaskiya ai har auren ma wa su sun fahimce shi ne kan matar su aikin Gida musuman Girki kodan girki su ke aure mata saboda a gare shi ba zai bar uwar shi ta cigaba da yi massa girki
Meyasa baza ayi magana akan mutanenda sukafi yawa a Kasarmu Nigeria bane wato (talakawa) sufa wannan suna magana akan masu rayuwa a Abuja ne miji na office Mata na office instead of a Duba su waye ne sukafi yawa a Kasarmu Talakawa da suke Nemo shinkafa da kyar kokuma masu kudi ne sukafi yawa an dauko wata da Batasan addininta ba wai tana cewa ba inda akace a kawowa mace danyen Abinci ta dafa Ina ta bar tarihin sahabbai da magabata ko iyayenta Sayo musu dafaffe Taga akeyi
Gaskiya kamata yayi Ku gayyato wadda raayinta yasha banbam Akan kin Yin girki Sai Ku hada su da Wanda basa son Yin girki. Amma kun gayyato kusan masu raayi Daya ne fa harma talla aka Mata a fakaice. Dafatan a episode na gaba zaku na saka masu bambamcin raayi.
Please kudinga nemo mata wadan da suka san addini daidai fahimta domin ansa muku tambayoyi irin wadan suka shafi zaman takewa. Bawai wadan da agidajen Su baa fahimtar dasu darajar miji ba
Yahudanci ne kawai A tare dake, Amman babu wani Namiji dazai juri wannan shirmen naki, Dan ko a shirin film kika dauko wannan salon To hanyar bazata 6ulle ba.
Amma gsky murja kinyi Rashi babba wlh tunda har manzon Allah yace duk macen da zata yiwa mijinta girki har tana cikin yin wannan girkin sai ta manta da albasa sai taje dankowa wannan zuwan da zatayi taje ta Danko sai an rubuta mata ladan Umrah and me for my opinion I like to help my wife some little work in house if I'm not doing anything I like that but murja this your opinion is not clear seriously.
Mgn Aisha no bbc Hausa 🙏
Don Allah BBC kkudinga samo me ilimin addini
Gaskiya mazan kasasan mune basa temakawa mata agirki gashi akasar saudia dusati jummaa mijine ze dafa abinci kuma akullum zaacire mata hutun girki daya kona rana ko na dare
To alhamdulillahi a gaskiya bana goyan baya saboda tunasali mata kewa mazajansu girki har matan annabi S A W.... Gawata kissa Watarana yar annabi Muhammad S A W nana fatima Allah yakara mata yarda taje wajan annabi tanemi a bata baiwa saboda tsabar aiki hannayanta sun kumbura amma annabi yace da ita zaibata abundayfi baiwa
Sai yabata zikirin Allah
SUBHANLLAHI WALHAMDULILLAHI........ Amma zan iya yadda dake saboda soyayya sai yace yau ki huta kada kiyi girki outing zamu futa amma gaskiya a shawarce ki sake tunani
Murjanatu kinyi Gsky 👍🏼
Kuhuta lfy inajin dadin shirye shiryen ku😍❤
MASHA Allah munajin dadin shiye shirye naku Allah yakara daukaka
Wallahi most right
Murjanatu gsk you are very educated
Wallahi masha Allah 👏👏
Wane education na Boko ko, amma ba na addini ba Kam.
Masha ALLAH, shiri yayi dadi
Inaga wannan Murja Bata iya girki bane shiyasa. She's slay queen. Kina ruwa.
A gsky baxan iya xama da macen da baxatai min girkiba 😎
Gaskiya Murja bana bayan ki. Duk da a wasu parts din gaskiya kika fada, amma al'adar mu za ki duba ko da addini ban farlanta ba, nima nakan so ana fita wasu lokutan ana ci a waje, amma hakan bai hana ni girkawa. Ai ko dan yaran ka kayi girki bare kuma ga miji. Abin da gajiyawa watarana, amma mu cigaba da jumrewa, watarana sai labari inshaa Allah. 😀
Allah ya kara mana hakurin zaman tare.
Itako dayar dai gyara kasuwar ta take 🤪😅😅😅 ban ga laifin ta ba tinda sana'arta ce. Allah ya karo kasuwa mai albarka 😀🙌
Duk Abinda bai zama dole a addiniba Al'ada ba abin dubawa bace itama ai tace Adinga uxiri wasu lokutan baya zama Babu daga qafaba kullum abu daya babu sassauci
Akwai dai rashin zurfafa tunani tabbas a wurin mace mai tunanin cewa girkin da zaa ci a gida wani kayan gabas ne.
Idan har namiji zai fita ya nemo dan a rufa asirin iyalinsa,meyasa mace baza tayi na cikin gida dan rike gida ba?
Girki a gida yana da alfanu economically.
Maganar da take yi na girki ba hakkin mace bane,amma addini ya umurci mace ne tayi wa mijinta biyayya akan duk abinda bai sabawa Ubangiji ba,ma'ana namiji yana ikon ya umurci matarsa tayi masa duk abinda yake so matukar ba sabon Allah ba ne.
Hmmm!
Akwai dai aiki tabbas.
Maza dayawa n taqamada cewar suna fita sunemo kudi. Wan nan hakkin kune kuma Addinin shiya wajabta muku
Mukuma Hidimar Gida kuna tsammanin qaramin abune komaifa akanmu yake Tindaga dawainiyar mijin yaransa da dakuma sauran aikace aikacen Gida
Girkin nan ayi safe rana dare wani dan isama baya cin abinci da rana yakuma ci da dare. mufa bamuda Wata rana t hutu kullum kuma kowane lokaci a cikin abu daya muke
Al'adace irinta hausawa kawai Amma Duk wanda ya tsallaka sauran qasashen da aka cigaba yasan an wuce wan nan dabi ar
Yakamata koyaya adinda daga mana kafa lokaci zuwa lokaci
Wani mijinma banda hidimar gida kullum cikin gayyar abokai yake
Masha Allah Allah yasa matanda zan aura tazama irin ki mai sanin yakamata
@@6terswati.327 Anty Aishatu!
Hakkin namiji ne tabbas ciyarwa,tufatarwa,kiwon lafiya,abubuwan amfanin yau da kullum na iyali kama daga sabulun wanka da wanki,na tsaftar muhalli da na sauran abubuwan da suka shafi cikin gidan da kuma uwa Uba muhallin kansa.Wani haya yake yi,wani na aro ne wani kuma nasa ne.
Dan Allah a wadannan abubuwan akwai da kika taba ji namijin kwarai(responsible husband)yana korafi Akai?
Daga ranar da aka ba da ke ga mijin da kika zaba ko aka zaba miki an tabbatar miki da cewa shine shugabanki,shin ashe ba wajibinsa bane ya tabbatar da Shugaban cin nasa a gare ki?To meye dagarar aciki?
Kodayake nasan akwai mazan marasa kyautawa,to amma anan fa maganar mazan kwarai(responsible ones)ake.
Al'adunmu fa suna da nasaba da addininmu,wani abun idan kikayi kokarin kore shi sai haramta wata halal din baki sani ba,amma dai a kasashen da suka cigaban akwai Nigeria acikinsu?in babu,to yakamata mu jira lokacin cigaban namu.
Gaskiya murja Babu Batu ga bakin ki Allah ya haɗa ki da wanda bai cin abincin sayarwa
Sai na gida
Ke murja ga muni ga kiwuya, ga san banza
Kina da matsala da dama Wlh
Gwara kiyiwa kanki karatun tanustsu
Zantaya tawa dai girki
I enjoyed this episode
I miss Madina Mai shanu 😭🔊
Me too😭😭
Ga Badr nan ta maye gurbinta😂
😂
Badariyyah she is good sosai
@@kalyboi5750 ai bance bata iyawa ba
Grills101 ya haduuu🤝🤩
Assalamualaikum
Masha'allah Mace Mai Addini Tayi 🧕♥️
Murjanatu Allah ya Baki miji nagari. From Egypt 🇪🇬
Ina addinin yake a nan, wallahi jahilci dai ta nuna anan. Kaje ka tambayi Malamai akan matsalar mace tayi girki a gidan mijinta danuwa.
Ameen
Point daya yarage malama Badriyya baki tabo mana ba, na matanda suke kishi idan mijinsu yaci abinci a waje wanda ba nasuba. Best wishes
Dole ne amin girki wlh cox shine kawai xaman lfy
It's true for what she Said I really Love The session thanks
Am with Murja 100%
Lazy
@@kalyboi5750 my choice not yours
Gaskiya murja baki yiba Allah karya bani mata irinki🤔🤔🤔
Murja kissasawtama mijin dazaki awra dan allah sabo dayanayi
Gaskiya ya kamata a kama murja ayi mata duka wlh😅😂😂
Gaskiya ta cancanci duka wallahi 😁 😁 😁 😁
@@sadiqasirga7378 lol
Gaskiya kam
Gaskiya kin mace da Wani abou a kace idan an umur ce ta yazama dole tayi Idan Muna magana mudai sa ra'ayi a ciki Dan Allah.
Gaskiya murja duk wanda ya aureki ya chiga uku tir
Tirkashi murja Mijinki Nada aiki
Wallahi kyawawan Maya Akwai Saukin Kai Allah Kabumu Mata Masu Tausayi Da Kuma Kyau
Badariya bakiyi bisimillah kafin cin abincin bah 0:01
Akwai matsala... Dis Murja we wish you same miji
Gaskiya wannan murjar kinada aiki zaiyi wiya ki iya biyayyar aure
Mahaukaciya ba
I just love this murjanatu 😃
Sbd Ta kareku ko
Allah ya kyauta
مشاءالله ❤️
Macha Allah ha ha burjamato
Masha Allah mganarki hakane Amma shin kinyi aurene Dan Allah
Badiriya, kuma kiyi hakuri da tambayata dana yimiki na gode daga adamu abubakar daga jahar adamawa"
Lallai MURJA ke shedaniya ce.kuma ya kamata ki koma islamiyya.Dan Allah BBC Hausa ku rinka sanin mutanen da zaku rinka inviting.Allah yasa mu dace Amin.
Amin ya Rabbi 🙏
Wallahi kuwa
Agaskiya ni bazan iya barin mijina yakecin abincin siyeba gara nahakura da zuwa aikin tinda itadama mace anasone tayi aure akillaceta agida indai mijinta yada kokarin nema kumayana sauke nauyin da allah ya dauramasa nata alhmdllh dama haka akeso tokema kiyi kokari kisauke masa nauyinsa akanki mana gaskiya matan arewa asauya tinani nikam girki sai inda karfina yakare wllh
Good Mungode
@@hafeezanix4847 nima nagode
gaskiya kin burge ni
@@abdulkadirsalisu7371 ngd
duk 'yan uwanta mata basu goyi bayanta ba
Wanna hakane
Up votes for Murja, 100%!!
👍👍👍👍👍❤❤❤
Hmmmm murja batada hujja gaskiya duk da aganinta ba dole bane girkin Amma kyautatawa yanada dadi Kuma kowa da yanayin aljihunsa .pls mata karku dau maganar murja da alamun batada aurene shiyasa take wannan fallin😃
Murja ki dena magana irin wanan a public zaki kashewa kan ki kasuwa a ki zuwa neman aurenki fa, nasan kina tausayawa matane mun gode, cewa zaki a dan’ sassautawa mata wataran ta dan’ huta ko idan ba mai temakwanta mijin wataran ya dinga temaka mata mana, kamar yadda Annabi SAW yake temakawa matansa, magana me dadi tafi jan hankalin mutane akan rashin taunata, hausawa sun ce zaman duniya iyawa
Wlh gaskiyarki murjanatu
Wlh karyakaki dole tayi Girki matukar ba tana da larura ba
gaskiya BBC kunaganin mutane kala kala
gaskiya kalar wannan
kam kai aa
Allah yanzu namiji yaje yagama fafutukar abinda zakuci yakawo muki Kuma sannan akara shiga kicin dashi ai girki Anya akwai adalci anan kuwa?
Nifa yanxu gara nasamo wadda secondary school kawai tayi muyi auren mu muxauna lfy
Amma wadannan waisu sun waye gsky badaniba wlh
Kaji wai yarjejeniya ba Allah a lamarinta
Kinaruwa yarinya
Badarriya tijani kalarawi gaisuwa mai yawa da fatan alheri
Murja 😰
Ai kodan neman lada kagirkawa mijinka
This Murja na cruise 🤣🤣🤣🤣🤣
😍😍😍😍😍😍😍
Da farko dai murjanatu tayi kuskure dama fa aikin Allah rabawa yayi, ba wanda yace mace sai tayi aiki wajibi ne namiji ya kawo abinda za'a dafa ita kuma mace ta girka ta kula.......
Murjanatu mijin da zai aureki sai ya dage ni kam ba zan iya ba don a yanzu haka na fi son abincin mahaifiyata ina yin aure kuma mamata sai ta maye gurbi...
Ai tace Bata taba ganin wata Mai Ra,ayi irin nata a gidan miji ta samu matsala ba..
Hmmmm....
Wannan ra,ayin naki Ai zai iya jefa ki wani hali..
Allah ya Kyauta.
Agaskiya badariyya wannan shiri yana matukar burgeni sosai
Wani kuma😂kawai Kazar grills101 yikeso yaci. Kazarnan ya hadu🤩
Indai biyayya wa miji Dole ne, to Dole mace ta yi wa miji girki in yace tayi masa.
Dukkan Wani aiki da mace zatayi Yana bayan biyayya wa miji ne.
Daga nan a rage kyiwa da son jiki.
Gaskiya
Gaskiya Hausawa mu gyara halin mu, if you don’t like someone’s opinion why insult him/her? Ba jahilci ba ne ku kama zagin wanda/wacce ba ta zage ku ba? Haba jama’a why? And you all think kuna da ilimin adini kenan?
Wannan muhawara yayi, ni a fahimtata,murjanatu tana magana ne bisa la’akari da zamani na yanzu wanda mata are kind of more occupied da aiki ko sana’a compared to zamanin iyayenmu. Kuma musulunci yayi emphasizing kwarai da gaske akan being compassionate to one another.
A saukaka wa juna in da so da kauna. Ban ga aibun ra’ayin murjanatu ba.
Thank you 👏
Sai anyi magana kuce maza suna da yawan sakin mata
Toni in baxakiyi girkiba mexakiyi agidana
Ke ba kyauba ba kuma bakya san yin abinci Allah ya sawake
Ku dai kana ciki ne😅😂😅😅
@@mamannoor7287 Ah nagode baza mu daidai ta ba
Kai murjanatu allah sauwakei Amma wanan bah magana bace ko a abaibul bare a musulince yakamatah amatah Saban karatu gaski
🤔🤔🤔
Mahaukaciya kawaii 🤔🤔
Dan kunje aiki tare bazaki girki ba. Duk abinda yasameki ba'akanshi yake ba. Shiyake da nauyin gida kuma bazakiyi ba gsky kinbani haushi. Allah yashirye ki.
Matsalarku kenan mata kaine zakayi abinda kowa yagani zaice soyaiyace amma ina wasu matan zasuce anrenasune alhalin bahakabane
Malama badriya wannan fa ba son zaman aure take ba
Lalle kam Akwai Kura kam wasu zasudade A gidajen iyayensu kuwa... Kam
bazaki dafa abinci ba to meye anfaninki agidana
Kawai gidan ku zaki koma da saki 3 kije ki zauna inda mahaifiyarki zatana dafaminki kina ci ko koma babanku yaringa sayo miki daga waje wllh
Kaga wata wawiyar mentality na typical bahaushe dan’arewa💔
Da alama murjanatu bata iya girki bane.
Wannan ai shirmene كيف baza kiyi girkiba
Ha
Aslm.M.Badariyya wnnn batu Yana da sarkakiya sosai.
Gaskiya murja ariqa fadin gskiya dai🤣🤣🤣🤣
maganar waga mata batada dadin sauraru mace bazata yi girki ba ayi sai ahankali mata gidan aure ake neman aljanha
Hajia Aisha cikakkiyar yer kasuwa ce tace tafi son mata masu raayin murja😂. A nawa bangaran Allah tsare mu da auren mata irin su murja.
Ameen ya rabbi wllh
Ameen
AMIN YA HAYYU YA QAYYUM
😂😂😂💔
😂😂
Wannan qaramar yarinyar mahaukaciya ce
Hum murja kin san gaskiya ai har auren ma wa su sun fahimce shi ne kan matar su aikin Gida musuman Girki kodan girki su ke aure mata saboda a gare shi ba zai bar uwar shi ta cigaba da yi massa girki
chi namiji dake kawowa kouloun kouloun bawaneh ?
Nikuma wllh ina da gorin akulum mijina ya kasanci nizan masa girni amma wannan bazan tunanine daren keshe kai
Toh wai shi namiji idan an tashi yin chefene da Biyan kudin makarantar yara matan shi tana tayashi ne,.
Amma gaskiya a wanann topic kamata yayi ace ansamu macen aure kokuma mace wadda ta fahimci harakar addini a wanan topics ba mai saida abinci ba.
Musulichi Bai yarda namiji yy girki
Meyasa baza ayi magana akan mutanenda sukafi yawa a Kasarmu Nigeria bane wato (talakawa) sufa wannan suna magana akan masu rayuwa a Abuja ne miji na office Mata na office instead of a Duba su waye ne sukafi yawa a Kasarmu Talakawa da suke Nemo shinkafa da kyar kokuma masu kudi ne sukafi yawa an dauko wata da Batasan addininta ba wai tana cewa ba inda akace a kawowa mace danyen Abinci ta dafa Ina ta bar tarihin sahabbai da magabata ko iyayenta Sayo musu dafaffe Taga akeyi
Gaskiya kamata yayi Ku gayyato wadda raayinta yasha banbam Akan kin Yin girki Sai Ku hada su da Wanda basa son Yin girki.
Amma kun gayyato kusan masu raayi Daya ne fa harma talla aka Mata a fakaice.
Dafatan a episode na gaba zaku na saka masu bambamcin raayi.
Wannan haka yake
Please kudinga nemo mata wadan da suka san addini daidai fahimta domin ansa muku tambayoyi irin wadan suka shafi zaman takewa. Bawai wadan da agidajen Su baa fahimtar dasu darajar miji ba
Wallahi kuwa,kafadi gaskiya
So addini ya ce mace tayi girki Kenan.
@@aishagani2238 Sosai ma kuwa
@@nurausmanyau6523 lallai baka san addini ba 😂
@@aishagani2238 Toh badamuwa
Hmmm to miye anfanin mace bata girki axaman aure sai tagadama aikawa akai matsala yakama malama murjanatu ki gyara
Yahudanci ne kawai A tare dake, Amman babu wani Namiji dazai juri wannan shirmen naki, Dan ko a shirin film kika dauko wannan salon To hanyar bazata 6ulle ba.
Murja: ya shiga ya tayani ko yanka albasa ne, yana hawaye ina hawaye🤣🤣🤣🤣
Wannan isa ta kyawawan matane ba irinkiba ni akan abinci zan iya bada read card ♦️
no wander she is not married that's why she is talking like that
That's why she's talking rubbish 🤓🤓🤓😃
Bbc dan Allah a ina kukasamo wannan murjanatu gaskiya yakamata kubata shawara ta koma makaranta
Makarantan ma na addini ba
Hhhhhh gaskia km
@@harunahalimatu2073 har ta nan ma kinbiyi ni kenan
Ita wannan murja Bata shiryawa zaman aure ba.
Da wannan kuma😂
Uhmmm
Amma gsky murja kinyi Rashi babba wlh tunda har manzon Allah yace duk macen da zata yiwa mijinta girki har tana cikin yin wannan girkin sai ta manta da albasa sai taje dankowa wannan zuwan da zatayi taje ta Danko sai an rubuta mata ladan Umrah and me for my opinion I like to help my wife some little work in house if I'm not doing anything I like that but murja this your opinion is not clear seriously.
Maganganun murja na kan hanya, kawai bata da nutsuwa ne...
A,a Hajia Fatima menene yahau Hanya a mganar ta ta?
Murja baki da da,a. Ba ki San samun mijin ma arziki ne ba.Ni ko a maid ma baki yi ba.
Murjanatu akwai baki 🤣 ba'a kadata a magana kin birgeni wallahi sosai