A.salam.cheik jamilou.. Kay da kamka kacé idan malamanku suna Magana asakani su baidacé ba Al majiransu su saka bakiba!! Ché gachi kaida kanka kazo ka chiga Asakani malam Idriss da malam patami!!?? Karabu dasu ayi munakachan su.
Kwata kwata Dr Jamil bai fahimci abin da pantami ya fada ba.....banda sharri yaushe ya jimgina zafin kai ga malam Jaafar? Cewa yayi don zafin ya tsinka carbi....Shin Jaafar da Albany Annabawa ne ? Basa yin kuskure ne ?
Wai dole ne sai an bi Albani ko Sheikh Ja'afar. Abubuwa nawa ne Suka Fahimta wanda ya sabawa Sunnah,kuma sukayi kuskure akai??? kuna ta jujjuya maganar Fantami,Alhali kun Fahimci me yake nufi. kuji tsoron Allah wallahi. kuna goyon bayan Dr Idris ne kawai don malamin ku ne Amman ba dalilai ne kuke biba. Allah ka tsare mu daga son Zuciya
Yace Zafin kan Matasa kuma yace haka Fahimtar take a wancan lokacin yana nufin Fahimtar sa. A 'ina ya jingina zafin kai zuwa ga Albani da Ja'afar??? Me yasa baku Aadalci ne don Allah??? ولا یجرمنکم شنٸان قوم علی ان لا تعدلوا اعدلوا هو اقرب للتقوی
Wlh ku munafukai ne baka neman zaman lafiya cikin ahlu sunna kulun fitina kuke janyowa alah ya chiryaka Wlh ka bani mamaki banyi tunanan kaima haka kake ba
Masha'allah Allah ya saka da alhairi dr jamilu acigaba da wayardakai Akan Abinda yaké kawo shubha wa ahlu'sunna
Allah yasaka maka da Alkhairi Dr Jamil. Allah yakarawa Rayuwar ka Albarka ❤
Jazzaka lahu kairan mlm
Allah shi karawa rayuwa albarka
Masha Allah
Kaji tsoron Allah prof pantami baya nufin su sheikh Jafar da Albani Zaria da cewa Yan zafin Kaine.
Ku masa adalci
A.salam.cheik jamilou..
Kay da kamka kacé idan malamanku suna Magana asakani su baidacé ba Al majiransu su saka bakiba!!
Ché gachi kaida kanka kazo ka chiga Asakani malam Idriss da malam patami!!??
Karabu dasu ayi munakachan su.
Duk me hankali yasan dr Idris kake neman bawa. Kariya saboda baya son prof. Fantami hafizahullah. amma kowa yasan ba dasu albani da Ja'afar akeyiba
أحيلت بارك الله فيك
Hassada karara Isa Ali Ibrahim Pantami yafi karfinku
Ko ba komai ba za'a yi shawara da kowa ba in an zo hisabi a lahira, ku kuka halicci mutane da zaku tsananta musu, addinin ku kuka zo da shi ne?
Wawa.
Allah ya saka maka da alheri
Daga ganin ka ansan dan rashin kunya ne ai bakayi kama da masu nutsuwa ba 😂
Wannan gaskiyane
Wannan samm bai gane mi akenihi da zafin kaiba
Ba Albani ko Jaafar yakeba da Dr Idriss yake kum hakane yanada zafin kai wannan gaskia ne
Baka tsoron Allah wallhi kasan ni tabbas pantami bada Jaafar da albani yake ba, kawai idan zaka kore hujjarsa da dalili ka kore
Kwata kwata Dr Jamil bai fahimci abin da pantami ya fada ba.....banda sharri yaushe ya jimgina zafin kai ga malam Jaafar? Cewa yayi don zafin ya tsinka carbi....Shin Jaafar da Albany Annabawa ne ? Basa yin kuskure ne ?
Kai su maasumaine malamannaka baza ajanyeba
Jaki wai kaima malami
AA boka ne Wawa mara Tafadi sakare
Ai dama qudan kan sai dai yabi kashi.
Dan iska
Dan wiwi
Kayi yakamata akaye maka asibiti kwakwalua
Ga gaba karara
Wacce rashin kunyace dutsan tanshi beyiwa albani da jafar ba marasa kunyar yara kawai
Kana dahi kuwa. Marakunya
Wai dole ne sai an bi Albani ko Sheikh Ja'afar.
Abubuwa nawa ne Suka Fahimta wanda ya sabawa Sunnah,kuma sukayi kuskure akai???
kuna ta jujjuya maganar Fantami,Alhali kun Fahimci me yake nufi.
kuji tsoron Allah wallahi.
kuna goyon bayan Dr Idris ne kawai don malamin ku ne
Amman ba dalilai ne kuke biba.
Allah ka tsare mu daga son Zuciya
Lallai jamilu ka Kai cikakken dalibin Dr jaki.
Kai kuma ta tabbata jaki ne ya haife ka. Tunda ba ka gane magana.
Yace Zafin kan Matasa
kuma yace haka Fahimtar take a wancan lokacin
yana nufin Fahimtar sa.
A 'ina ya jingina zafin kai zuwa ga Albani da Ja'afar???
Me yasa baku Aadalci ne don Allah???
ولا یجرمنکم شنٸان قوم علی ان لا تعدلوا اعدلوا هو اقرب للتقوی
Shege dan iska
Gutsun uwar jafar
Gutsun uwar albany
Abunda aka koya muku kenan
Kabi a hankali akwai DSS za suyi maka zigidir kana Bada hakuri
Jaki jaki ne 😂😂😂wawa
Jukunan suna da yawa ai. Tunda ana koya muku addini ba ku ganewa.
Wlh ku munafukai ne baka neman zaman lafiya cikin ahlu sunna kulun fitina kuke janyowa alah ya chiryaka Wlh ka bani mamaki banyi tunanan kaima haka kake ba
baza ajanyeba. jahili. kakoma makaranta
San zuchiya yayi muku yawa wlh yaran dutsen tanshi
Wa yesanka??
Wallahi kaima kanka kasan shi.dr jamilu waziri hafizahullah ❤🇳🇪👈
Borin kunya kam, Ashe mallamai ku basa yin karatu sa cakwakiya suke, yau haramu gobe kuma bincikai na gano ba laifi bane, munafinci kenaN