Malam kayi adalci fantami yayi magana na farko babu wanda ya tamka shi na biyu yazo ya jefa kalubale ga malamai yajefa kalubale kuma an amsa meye laifin masu amsawa
To ai kuskuran da malam yayi shine maye na jefa kalubale?yasani dukkan malamai sun fitar da ilimine sun ijjeshi amana,sun ijjema Yan baya su banbance da kansu da karfin hujja! To amna cewar yana kalubalantar dukkanin malamai ba daidai bane.Allah yaganar damu gaskiya.Amma tabbas salon Dr Idris shine daidai Akan Addini,fadin gaskiya ko bazatama meji dadi ba.duk daran dadewa wataran mutum zegane.Allah yadauramu Akan daidai.
Malam Kar ka6atawa kanka lokaci wllhi, sun fahimci duk abunda prof yake faða, hassada din ne kawai.. Amma wannan fatawa sananne, wasu Kuma jahilai ko en abi yarima a sha kiða..
Duba Malam, katshaya a guri daya carbi ba bidi'a bane ko carbi bidi'a ne kurum. Ka kalli carbin yen tariqa a rarrabe yake saboda kilge kenan babu wata magana na cewa a koi wanda suka dauki carbi addini. Saidai ka je india inda ake anfani da carbi akan shirka. Kuma ku gane ana shinfida kafet a coci yenda muke shinfidadhi a masallaci.
Well, mu dai mun san majority na masu yawo da charbi suna yi ne da sunan addini, wannan kuwa shi ake kira bid'a, zan so dai ace yadda shi Isa Ali pantami ya bada kalubale ga malamai cewa ya shirya mukabala kan wannan batu, to ya fito ya kare matsayinsa tunda dai an samu malamai sun amsa masa game da wannan kalubale. Allah ya tabbatar damu akan hanya madaidaiciya ameen.
Mallam aji tsoron AlLaah su bn Baz etc basu jefa kalubale ba Amma prof ya jafe, Kuma wadanda suka mayarda martani yawwanchi sun ce da Bai jefa kalubale ba da ba lalle ama Yi magana akai. Kuma bakayi magana akan zafin Kai dayace ba Shima daidai ne.. Ade duba malam
Ku daliban dr idris kujin tsoron Allah dukkan ku da malamin naku. kubi dalilai ne ba Mutum ba ko Malami. dominilimi Amanace sai an tambayi kowa duk abin da yake fadi. Allah kasa muji tsoron ka. mu kuma rika Adalci koda akan mu ne mu kuma rika bin dalilai ba malamai ba
Wallahi karya kakeyi, nasanka, dan abi yarima a shakidade, su usaimin dasu bin baz, sunyi shelanta yin muqabala da yanuwansu ahlussunnah akan matsalar carbi? Sannan kai da kace hassada akeyiwa pantami kashiga zuciyar mutanene kagane haka? Insha Allah bazan kara sauraren karatunkaba har abada, saboda ire ire-iren ku" kansa"ne ga ahlussunna. Taisa abduddinaar, taisa abduddirham, ......
Mallan kaji tsoron Allah kayi magana akan carbi amma ka manta da maganan kalu bale da ya jefa wa mallumai kuma ka kawo sunayen mallumai kaman su dr bin bas suma sun kalubalance mallumai kamman prof isah ali yayi dun Allah kabamu amsa a matsayin ka na masoyin Annabi ????
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته
Malam Allah yasaka maka da aljanntil firdaus, maganarka akwai adalci acikinta.
Maa shaa Allah, jazakumullahu khairan 🙏
Gaskiya ne malam
Wallahi gaskiya hassadace kawai. Shi yasa arewa mukeda matsala.
جزاك الله خيرا ❤❤❤
Wlh gaskiya ne Allah ya samudace
Gaskiya ne malan
Jaxakallahu bi jannah
Allah yabadalada Allah yasamaka gaskiyane
Gaskiyane malam nima raa'yimu daya da kai kawai hasada ce kuma saidai su mutu
Macha allah
Malam kayi adalci fantami yayi magana na farko babu wanda ya tamka shi na biyu yazo ya jefa kalubale ga malamai yajefa kalubale kuma an amsa meye laifin masu amsawa
AI wannan mutumin dan son zuciya ne kawai.
Sakallahu kairan
Tabbas Hassadace, Allah ya dada kare mana prof. Anyi walqiya duk mun gansu.
السلام عليكم عليكم و رحمة الله !
هدانا الله جميعا ، لماذا ضياع الوقت في الدفاع ام عدمه، يكفينا ابراز الحجج و ترك الناس يحكمون.
Allah Yasa Mugane Gaskiya
Malan Allah ya saka da alheri
Malan Allah ya saka
A'a malam, pantmi shiné yajefawa malamai kalubalé
Babu wanda ya ke masa hassada maganan gaskiya fantami Allah ne ya jarabce shi
Wlh mlm kayi magana ta fahimta abunda bsaganewa shifa fahimtar Mlmai magabata yafada baaraayinsabane
Allah yasa albarka
To ai kuskuran da malam yayi shine maye na jefa kalubale?yasani dukkan malamai sun fitar da ilimine sun ijjeshi amana,sun ijjema Yan baya su banbance da kansu da karfin hujja! To amna cewar yana kalubalantar dukkanin malamai ba daidai bane.Allah yaganar damu gaskiya.Amma tabbas salon Dr Idris shine daidai Akan Addini,fadin gaskiya ko bazatama meji dadi ba.duk daran dadewa wataran mutum zegane.Allah yadauramu Akan daidai.
Ka ga maganan gaskiya
Wannan shine gaskiyar
kaima kafara gane gaskiya. wallahi malaman darika sunfiku ilimi
Mallam Allah yasaka maka da alkhairi, tabbas kafadi gaskiya.
Malam to yin tasbihida duwatsu ko dan yatsa ko da carbi shin?
A gaskiya kuna cutawa musulunci da musulmai, amma mun bar ku da Allah
Abinda Yakamata kuringa tattaunawa cikin lumana
amma, malam, sani, biakira, mukabalaba, malam, yayi, kuskure, kokunaso, kobakoso, sai, munfada, wa, yakira, mukabala,
Tokai ynx ahaka me ilimine ?
Malam Kar ka6atawa kanka lokaci wllhi, sun fahimci duk abunda prof yake faða, hassada din ne kawai.. Amma wannan fatawa sananne, wasu Kuma jahilai ko en abi yarima a sha kiða..
Duba Malam, katshaya a guri daya carbi ba bidi'a bane ko carbi bidi'a ne kurum. Ka kalli carbin yen tariqa a rarrabe yake saboda kilge kenan babu wata magana na cewa a koi wanda suka dauki carbi addini. Saidai ka je india inda ake anfani da carbi akan shirka. Kuma ku gane ana shinfida kafet a coci yenda muke shinfidadhi a masallaci.
Allah yasaka da mafificin Alkhairi Ameen
Allah yasaka da Algeria mal yayi Adalci
Well, mu dai mun san majority na masu yawo da charbi suna yi ne da sunan addini, wannan kuwa shi ake kira bid'a, zan so dai ace yadda shi Isa Ali pantami ya bada kalubale ga malamai cewa ya shirya mukabala kan wannan batu, to ya fito ya kare matsayinsa tunda dai an samu malamai sun amsa masa game da wannan kalubale.
Allah ya tabbatar damu akan hanya madaidaiciya ameen.
Baya buqaatan kare kansa. Yace carbi ba bidia bane idan ba a ɗauke Chi a matsayin addini bane.
Please what is his problem here?
Wannan maganar kaskia ce
Laptop yana aiki Alaji😂
A rufe ido a fada ma prof. gaskiya mallam
chine kadai yatche ayi moukabala
kaifa mounssan Zaka ƙare touoka kake
Bid'a.Bid'ane.Har Abadan.batada.kshi 2.dalalane.
Mallam aji tsoron AlLaah su bn Baz etc basu jefa kalubale ba Amma prof ya jafe, Kuma wadanda suka mayarda martani yawwanchi sun ce da Bai jefa kalubale ba da ba lalle ama Yi magana akai. Kuma bakayi magana akan zafin Kai dayace ba Shima daidai ne.. Ade duba malam
Ku daliban dr idris kujin tsoron Allah dukkan ku da malamin naku.
kubi dalilai ne ba Mutum ba ko Malami.
dominilimi Amanace sai an tambayi kowa duk abin da yake fadi.
Allah kasa muji tsoron ka.
mu kuma rika Adalci koda akan mu ne
mu kuma rika bin dalilai ba malamai ba
Kaidai akwai kwana kwana Allah yakiyeye
Alamun munafurci ne kawai tabbata a Kan Shi.
Kan ku ake ji dai😂
Kudai keyi Izala
Jahilan mlmai duk iliminku ya tsaya akan carbi sai rigima akaiyi akan carbi
Mudai sauraranku muke
Masha Allah. Akwai bukatar tunatar da mutane waye pro domin mutane Suna yadda da maganganun Dr Idris akansa
Fantami bay da gaskiya. Kassoum ka bar kamé kamé da son zoutchia
tafi ka zauna da shi sai ka nuna mana haka
@@MahamaneAttaherAdamouElhOumaro kai ma kassan fantami bay da gaskiya. Chi ya jefa qalubalé fa. Haba mu bi gaskiya mana
Idris tanshi yafaye tsanantawa akan abinda ya shafi Pantami
Ku dai ba Ku son Jin gaskiya ne kawai.
Ku dai ba Ku son Jin gaskiya ne kawai.
Gaskiyan magana kenan
Shin ka shiga zuciyasa ne ka tabbatas dan riya ya ke rataya carbi?
Hakan Shine Adalci Kuma Shine Sunnar Ahlussunnah Ammafa Sai Meson Gaskiyane Kadai Yake Fahinta
Wallahi karya kakeyi, nasanka, dan abi yarima a shakidade, su usaimin dasu bin baz, sunyi shelanta yin muqabala da yanuwansu ahlussunnah akan matsalar carbi? Sannan kai da kace hassada akeyiwa pantami kashiga zuciyar mutanene kagane haka?
Insha Allah bazan kara sauraren karatunkaba har abada, saboda ire ire-iren ku" kansa"ne ga ahlussunna.
Taisa abduddinaar, taisa abduddirham, ......
Malam Ku Fadawa Isah Ali Yazo Ya Kare Fatawarsa, In Kuma Yardan Yan Darika Da Yan Bid'ah yakeso Shi kenan
Mallan kaji tsoron Allah kayi magana akan carbi amma ka manta da maganan kalu bale da ya jefa wa mallumai kuma ka kawo sunayen mallumai kaman su dr bin bas suma sun kalubalance mallumai kamman prof isah ali yayi dun Allah kabamu amsa a matsayin ka na masoyin Annabi ????
Wannan gaskiya ne mai laptop
Dan koran tsohon minister kaima ka karbi rabonka dole ka kare son zuciyan wadda ya baka
Gaskiya hassadace wallahi dayabasu laptop bazasuyimasa hakaba
Shi ma AI wannan Asadu din AI laptop aka ba Shi Shi ne dole sai ya Kara Pantami.
السلام عليكم عليكم و رحمة الله !
هدانا الله جميعا ، لماذا ضياع الوقت في الدفاع ام عدمه، يكفينا ابراز الحجج و ترك الناس يحكمون.
السلام عليكم عليكم و رحمة الله !
هدانا الله جميعا ، لماذا ضياع الوقت في الدفاع ام عدمه، يكفينا ابراز الحجج و ترك الناس يحكمون.