Asamu wani yayiwa Rarara bayani cewa shi ba dan siyasa bane, wakan siyasa yakeyi a biya shi, Idan ya fahimci haka zai zauna lafiya saboda shi ba kowa bane a cikin yan siyasa.
Tsakani da Allaah butulchi baiyi ba wallahi. Ya kamata koda kowa a najeriya zai soki mulkin Baba Buhari inda halacci bai kamata kaika daga baki kayi magana makamanciyar wannan ba. Koda yake munyi maka Uzuri saboda ba yau ka fara ba.
To kai waye da zakashiga bila dama jahili yana shiga bila daman wawa sakarai daba Allah watsa aniyarka kaima ai kabada gudunmawa wajan jefa kasarnan cikin wani hali
Wallahi karya kake. Karya!! Kake wallahi. Kawai dai wani son zuciya ne na daban. Kar fa ka manta, a dalilin farin jinin Buhari ne Talakawan Nigeria suka ringa tura ma Naira dubu-dubu, N1000. A yayin da ake ta kara wa man Fetur kudi, har yanzu Talaka bai san anfanin wannan karin ba. Wallahi!! Na Kahutu a yanzu baka tare da mu , tuni ka canja layi
Rarara karya ta qure. Ka zalunci yan Nigeria ka cucemu kayi qarya iri-iri a rayuwarka Allah ya isarmana akanka nidai har abada bazan taba yafewa ba...Sunana Kabiru yakubu kwasarawa sandamu local government katsina state idan zaka nemeni kayimin hukuncin zagin danayi maka
Wawa jahili dakiki dan asara Uban waye yama riga da wando inba Buhari ba mutumen daya daga hannuka kasamu alheri amma shine zaka wulakanta jahili dan zina
Uhmmmmm Rara kaji tsoran Allah katuna da akwai Allah kumagaskia dayace a daga kinta sai bata dan anbada tsaro hanyar Abuja katuna cewa a jaharka ta katsina haryanzu batsaro kuma aka akashe mutane amma kana yabon Wanda bekamata kayaba ba
Allah yaqara toshema hanyar kowacce nasara arayuwarka Allah yawulaknataka yadda nadauki iya yanmu abun zagi awajanka Allah yasa kaima kasamu masuyima cin mutunci arayuwarka
Allah Sarki Rayuwa kenan. Ni nayi gardama da damutane da dama akan cewa bazaka taba iya zagin Buhari ba. wasu suna cewa maganar ka akwai gaskiya, muma munga gaskiyar Amma ko'inda inda kafada gaskiyar ka hadata da sukar Baba Buharin. A iya inda kafada gaskiyar ma Babu wata Alama ta girmama Buharin ko mutuntashi. Kuma kasani duk masu Hankali sun fayinta maganganun ka. Akwai Siyasa akwai Rashin girmamawa Akwai butulci. Wallahi wata ukun Tunubu baifi shekara 7 din buhari ba. Kamar yarda kace . Ko maganar tsaron dakakeyi ni bana mantawa har a mulkin buharin ansamu tsaron da harwasu sukai butulcin tsaron, suke cewa dama dama shi tsaro kawai ya'iya baida economy da sauran su. Kai mafi girman karyarka wai A Wannan mulkin anfi saninka. Ka kawo mana hujja
Wai wane irin matsayi rarara yake so ya ba kansa cikin siyasar Nigeria? Wai ko ya kamata duk wanda aka ba minister ya ganshi tukuna 😂😂😂. Ina ruwan godfather Sufuyanu Ali na kwana cisi'in😂😂
Daman nasan Rarara maci amanane kuma butulune amman Buhari ya fishi cin amana da butulci tun akan kwankwaso muka san hakan domin shine yayi masa riga da wando
Jahilchi tsan tsa, Kai wanene a Najeriya, kaji wanna mutumin, Rarara lafiya ka kuwa, indai mutum bai mutu ba zakaga abun kallo,Kai harkanada shawara dazaka bada, mulki ba rubuta waka bane.
Ubanka xakaci wlh tunda kai munafiki ne insha Allahu karshen ka ne xae xo a wakar siyasa tunda Kai munafiki ne baka mutunta kowa Jahili Wawa bakauye bagidaje Allah yayima abunda kayi ma shuwagabanninmu sakarai akoma makaranta dan Allah
Maganar ka Gaskiya ne Chairman Amman abun da nake so ka Gane anan Shi ne Koda wani zai Fito ya soki Gwamnatin Buhari Kai bai kamata ka fito ka soki Buhari ba 😢 a gaskiya Banji Daɗin lamarin nan ba Saboda Duk wasu abubuwan da ake faɗa a kanka Sun tabbata 😢Ni Bazan caccakeka b Amman in Sha Allah Sai ka Gani a kasa Sbd mu har Gobe muna son baba Manjo 😫 Kuma Allah ya isa Tsakanin mu dakai Rarara 😢😢
Ikon Allah sai kallo 🤔 idan da amana be kamata ba ace kaine xaka fadi haka bah ! In banda tsabagen munafunci da kinbibi mai yasa lokacin da ya kamata ace kunfito kun fadi hakan baku fadi ba mai ya hanaku fadin ??
Please inada tambaya wai acikin gwamnati aki miye ne inason amsa . Bakasan cewa qaramin matsayi arayuwa shine mai anguwa to ko dan mai anguwa yafika matsayi da daraja inbaka saniba .❌❌❌❌❌❌❌❌❌⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Kuma Wanna surutu da kake Kace wata 3 tinubu sunfi shekara 8 na buhari To bazan fadamaka asirin tunubu ba amm kasan cewa shi bayarane ne Kuma Sai kayi yawo tsirara zaka gane tinubu ba buhari bane Amma kayi screenshot ka aje wannan comment saboda arena tsaki da tsakuwa.🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Ai kanka akeji bazaka taba wayewa ba wlh tunda kazama shashasha to aikai bakada wani abunda zaka iyyayi in gayama ka tuni bahari yawuce ka insake gayamaka wlh Gaskiya baka kyautaba saboda tuni bahari yayimaka komai yanzun munsa abunda kake nufi ai munganoka saboda bakason gaskiya dauda kahutu rarara aikaidai iyaka sai Allah 😂
Asamu wani yayiwa Rarara bayani cewa shi ba dan siyasa bane, wakan siyasa yakeyi a biya shi, Idan ya fahimci haka zai zauna lafiya saboda shi ba kowa bane a cikin yan siyasa.
Maroqi ba
Wonan gskyn
Gaskiya ne maganarka amma duk wani dan siyasa sai yatafi da mawaka kuma maganarka gaskiya ce yasani cewa shi badan siyasa bane
USAMA SULEI
MAN
❤❤❤❤
Tsakani da Allaah butulchi baiyi ba wallahi.
Ya kamata koda kowa a najeriya zai soki mulkin Baba Buhari inda halacci bai kamata kaika daga baki kayi magana makamanciyar wannan ba.
Koda yake munyi maka Uzuri saboda ba yau ka fara ba.
Aduniya akwai wanda baza suyi karshe mai kyauba..
Wato Hakkin Talakawa Ne Yafara Bibiyarka Dauda Allah yakyauta Kuma Kasani Dai Allah Bayasan Butulci
Dah yake Nigeria gadan gidan uban kane dah zaka yanke ministocin dah za'a sah
Allah ya sauwaka
Kai kasan Babu maganar ilimi anan
Kai da ko diploma baka da kake tinanin a nemi shawarar ka😂
Dauda kahauka ce, yauce ma kasan menene akan shugabanshi
Kana Saida black market naka kaga ko nupen ma zasuma ganin Mai hankali
😂😂😂😂 kai jama'a wlh maroki bai da mana wawa dan akuya 😢😢😢😢😢
😂
Yakamata abawa rarara minister of dawanau wlh Ashe wayonka kadan ne
Saboda biyan bukatun kanka bai samuba hakan yasa kake wan nan magana.kuma ai indai maganar butulcine ba wan nan bane farau domin yaranka dasuke jikinkama kayi musu butulci.haka wadanda sune hanyar tsira da rayuwarka Suma haka kaimusu kabutulce musu.dan haka idanma kayiwa Wani butulci ba abin mamaki bane.
DAGA SULAIMAN SANGO
Domin da Bazar Buhari kazama cikakken Rara.
To gaskiya rarara yakamata tinibu yaba kujeransa soboda kai kafi kowa a apc dama duniya gabadaya ko
Ladan waqa kudine kawai, ba maganar muqami
Allah karabamu da jahilci
Ko kare 🐕 yafi maroki Amana
Kaide butulune bekamata kayima buhari hakaba
Wlh mun dawo daga rakiyarka dauda
Sai buhari ko gobe
Yauwa mai gida
Kai dabba🎉🎉🎉🎉
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Dan sunsan baka da amana ne
Chaiman ni tambayata shine tunubu zai zarce kuwa
To kai waye da zakashiga bila dama jahili yana shiga bila daman wawa sakarai daba Allah watsa aniyarka kaima ai kabada gudunmawa wajan jefa kasarnan cikin wani hali
Say day abaka ministan mahaukata KO kuwa n'a Yan. Nanaye butulu kaway
Rarara baka da hankali, Kai mahaukaci Neh
Allah yarabamu da jahilci
Wawan banza gogon banza kawai Dan Buhari muka Sanka shege dan shege da fiska kaman biri
Gaskiya wannan tsantsar jahilcine
😂🤸🤸🤸🤣🤣🤣🤣 munafikin banza sha sha Kaji mu sakar Karu ne irinka wlh 2027 baza muyi Kuba matukar muncigaba Daga fuskantar matsin lamba, da rashin tsaro
Nonsense man rara butulune Allah ya isa
Aslm alkm
Dankwaye mugun ice
Shame on you, time has gone
Butulu mushen jaki, Allah ya wadaran naka ya lalace
Wallahi karya kake. Karya!! Kake wallahi. Kawai dai wani son zuciya ne na daban. Kar fa ka manta, a dalilin farin jinin Buhari ne Talakawan Nigeria suka ringa tura ma Naira dubu-dubu, N1000. A yayin da ake ta kara wa man Fetur kudi, har yanzu Talaka bai san anfanin wannan karin ba. Wallahi!! Na Kahutu a yanzu baka tare da mu , tuni ka canja layi
Rarara karya ta qure. Ka zalunci yan Nigeria ka cucemu kayi qarya iri-iri a rayuwarka Allah ya isarmana akanka nidai har abada bazan taba yafewa ba...Sunana Kabiru yakubu kwasarawa sandamu local government katsina state idan zaka nemeni kayimin hukuncin zagin danayi maka
Wlh gayenga mugun dan munahuka ne
Wawa jahili dakiki dan asara Uban waye yama riga da wando inba Buhari ba mutumen daya daga hannuka kasamu alheri amma shine zaka wulakanta jahili dan zina
Kai Dauda Dan kwangila kake, wakokin da kayi an biyaka to miye na haushi yanzu? Daman aikin ka lokaci garai, ka jira har bayan 4yrs.
Ina batun ayyukan buhari guda 100 daka bayyanawa al'umma kokuwa daka karyane kakeyimana
Wlh duk maganan rarara babu ma Ana kwata kwata.
Hhhhhhhh rara Anji hayaki 😂shegiya siyasa Nigeria sun Gama da kai ai Yanzu baka da Wani amfani kaje ka nemi sana'a kawai.
Hhhhhhh kanku akeji daman ramin karya kurarrene kanku akeji
Uhmmmmm Rara kaji tsoran Allah katuna da akwai Allah kumagaskia dayace a daga kinta sai bata dan anbada tsaro hanyar Abuja katuna cewa a jaharka ta katsina haryanzu batsaro kuma aka akashe mutane amma kana yabon Wanda bekamata kayaba ba
Allah yaqara toshema hanyar kowacce nasara arayuwarka Allah yawulaknataka yadda nadauki iya yanmu abun zagi awajanka Allah yasa kaima kasamu masuyima cin mutunci arayuwarka
Nazir sarkin Waka yayi gaskiya wlh... Jahili Dai jahili ne komin jumawan Shi a cikin al'uma...
Wannan gaskiyane buhari ya cucemu, saidai Allah ya isar mana kawai
Allah Sarki Rayuwa kenan. Ni nayi gardama da damutane da dama akan cewa bazaka taba iya zagin Buhari ba. wasu suna cewa maganar ka akwai gaskiya, muma munga gaskiyar Amma ko'inda inda kafada gaskiyar ka hadata da sukar Baba Buharin. A iya inda kafada gaskiyar ma Babu wata Alama ta girmama Buharin ko mutuntashi. Kuma kasani duk masu Hankali sun fayinta maganganun ka. Akwai Siyasa akwai Rashin girmamawa Akwai butulci. Wallahi wata ukun Tunubu baifi shekara 7 din buhari ba. Kamar yarda kace . Ko maganar tsaron dakakeyi ni bana mantawa har a mulkin buharin ansamu tsaron da harwasu sukai butulcin tsaron, suke cewa dama dama shi tsaro kawai ya'iya baida economy da sauran su. Kai mafi girman karyarka wai A Wannan mulkin anfi saninka. Ka kawo mana hujja
Allah baka nasara
Kai jama'a rarara bakasan siyasaba siyasa hummm
Haukan banzaaa
Wai wane irin matsayi rarara yake so ya ba kansa cikin siyasar Nigeria? Wai ko ya kamata duk wanda aka ba minister ya ganshi tukuna 😂😂😂. Ina ruwan godfather Sufuyanu Ali na kwana cisi'in😂😂
Daman nasan Rarara maci amanane kuma butulune amman Buhari ya fishi cin amana da butulci tun akan kwankwaso muka san hakan domin shine yayi masa riga da wando
Wato a rayuwa idan kana neman butulu na bugawa a jarida, to ka nemi Dauda Rarara.
Danku yan kasar yakeyi ae😂
Gaskiya Wani Dan Adam butulune
gaskiya wannan lokacin ba Abunda za'aima talakka Wanda ya wuce tallafin mai
Jahilchi tsan tsa, Kai wanene a Najeriya, kaji wanna mutumin, Rarara lafiya ka kuwa, indai mutum bai mutu ba zakaga abun kallo,Kai harkanada shawara dazaka bada, mulki ba rubuta waka bane.
Ubanka xakaci wlh tunda kai munafiki ne insha Allahu karshen ka ne xae xo a wakar siyasa tunda Kai munafiki ne baka mutunta kowa Jahili Wawa bakauye bagidaje Allah yayima abunda kayi ma shuwagabanninmu sakarai akoma makaranta dan Allah
Haryanzu baka da ilimin komai a siyasa,bakasan wannan kujerar bane shirmamme kawai
Malam maganar Nigeria ake fa ba Katsina ba
Allah yatona maka asiri kano tagagara Abuja tagagara
Dama haka munafiki yake asanda kake dashe yana tare dakai idan karasa sai yakoma gefe yata zaginka Allah yasa mudace.....
Gaskiya babu maganar ilimi anan Kuma baka iyamagana ba Kuma kamanta da maganar da Kayi tareda hadiza Aliya Gabon
Bama mamaki sabo mun San Kai mahaukacine ai
Very bad habit, this video is promoting violence.
Gaskiya yau ne na tabbatar da Rarara rikekken Jahili ne
Wai dan Allah ni kadaine na kasa fahimtar inda rarara ya nufa ko yaya 😂
Amma wannan mutumin dan kwaya ne ina gani 😂😂😂
Na qarshe, Taya zaa bashi muqamai saboda kawaii yayi tallar Dan takara har yaci😅
qwaqwalwar dai akwai matsala cikinta
Gaskiya baka da kunya, Wai me kadau ne ne, ka dauka Kowa irinka ne Mara ilimi.
Rarara keyi jakine
Maganar ka Gaskiya ne Chairman
Amman abun da nake so ka Gane anan Shi ne Koda wani zai Fito ya soki Gwamnatin Buhari Kai bai kamata ka fito ka soki Buhari ba 😢 a gaskiya Banji Daɗin lamarin nan ba Saboda Duk wasu abubuwan da ake faɗa a kanka Sun tabbata 😢Ni Bazan caccakeka b Amman in Sha Allah Sai ka Gani a kasa Sbd mu har Gobe muna son baba Manjo 😫 Kuma Allah ya isa Tsakanin mu dakai Rarara 😢😢
Wallahi gaskiya ne ya fito ya fada,bawani suka,wannan she matsalar mu Yan Adam
Haka yake ai dakiki ne
Lailai katabbata jahili
Hmmm munaji muna gani muna kuma saurare
Ashekaimunafikine
Wai ko dai ya haukace😂
Ya haukace fa
Gaskiya wanda suka tsaya abayankane suke bani haushi Kuma suka bani mamaki ace wanna jakin bakauye Wanda bashida ilimi na Arabi da na Boko waishi kuke gadi wlh tijjani kabani kunya kabani mamaki
Ikon Allah sai kallo 🤔 idan da amana be kamata ba ace kaine xaka fadi haka bah !
In banda tsabagen munafunci da kinbibi mai yasa lokacin da ya kamata ace kunfito kun fadi hakan baku fadi ba mai ya hanaku fadin ??
Wai dama kasan cewa Buhari ya bata ƙasa amman ka kasa fada sai Yanzu gaskiya ka kyauta kaɗan wlh 😂😂😂😂😂
Wallahi shine Munafuncin Yana amfana da buharin Ina zai fada yanzu Kuma buhari bashi amfani sai tinumbu😂
kowa dai yayi mai kyau dan kasan Allah nanan hmmm
Mlm xaka abuja kawai ka hau jirgi
Ba kauye
Rara kai butulune
Karyane
Tbbs wnn cikakken butulu ne
allah kara toshe makka basira tsinannee wuulakantacce dan agwagwa
Yanzouma hakane rarara Kiran dai
Allah ya kyauta. Allah ya ganar dashi
Karyane wawa kawai
Kai jahilci ciwo ne 😂😢
Kayi daidai rara kabiya en siyasanmu 'ai dole kayi haka Allah ya cheوالشعراء يتبعهم الغاوون ألم تر انهم في كل واد يهيمون وانهم يقولون مالايفعلون
Please inada tambaya wai acikin gwamnati aki miye ne inason amsa .
Bakasan cewa qaramin matsayi arayuwa shine mai anguwa to ko dan mai anguwa yafika matsayi da daraja inbaka saniba .❌❌❌❌❌❌❌❌❌⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️⛔️🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
Dan yarinya
Hum
Kuma
Wanna surutu da kake
Kace wata 3 tinubu sunfi shekara 8 na buhari
To bazan fadamaka asirin tunubu ba amm kasan cewa shi bayarane ne
Kuma
Sai kayi yawo tsirara zaka gane tinubu ba buhari bane
Amma kayi screenshot ka aje wannan comment saboda arena tsaki da tsakuwa.🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫🚫
😂😂to me kake so abaka.you not a politician.who are you.your are just an ordinary singer
Ai kanka akeji bazaka taba wayewa ba wlh tunda kazama shashasha to aikai bakada wani abunda zaka iyyayi in gayama ka tuni bahari yawuce ka insake gayamaka wlh Gaskiya baka kyautaba saboda tuni bahari yayimaka komai yanzun munsa abunda kake nufi ai munganoka saboda bakason gaskiya dauda kahutu rarara aikaidai iyaka sai Allah 😂
Insha Allah saikayi kunya a kasarnan
yenzu kam Saga Kane akkoi banbbanci tsakanin tunubu da #BUHARI tunda ansace uwarka.
Mudai fatanmu kodayaushe Allah yabamu shuwagabanni wanda zasu zam silar gyaran kasar tamu nan gaba
muna godiya chairman Ina yinka wallahi Allah ya dafa mana🙏🙏🙋♂️🙋♂️🙏🙏
Allah ya kyauta Allah yabawa kasarmu zaman lafiya🤲🏾
Duk ministocin da yace Tinubu ya kai arewa, duk tsawon mulkin Buhari yan arewa ne suke rike da ministocin. Toh minene sabo a ciki?
Barkada ci ka goge baki kaza mara halin Karen Mai halin butulci Kaci smanat Bahari Daura Na Nola Ahmed Tinubu