Yadda gobara ta tashi a rumbun makamai a Chadi
HTML-код
- Опубликовано: 18 июн 2024
- Mutane da dama sun mutu sannan wasu sun jikkata yayin gobarar da ta tashi a wani rumbun makamai a N'djamena, babban birnin ƙasar Chadi.
Ga cikakken bayani kan yadda lamarin ya faru.
Subhanallahi
Subahalilah Allah kiyaye
Innalilahi wa'inna ilaihi raji'un
Ubangijin rahma jinkai gafara afuwa yafiya tausayi ya hayyu ya qayyum birahmatika astagis ya badi'ussamawati wal'ard yakawo musu dauki Kuma Allah yakare
Wa yanda suka rigamu Allah yajikan musulmi mu Kuma Allah yasa mutuwa hutuce agaremu baki 1 Alfarman ANNABIN RAHMA S'A'W' DA ALQU'RANI 🤲🤲🤲
اللهم اجرني من النا من النار
Allah kyauta
Saura na Israila in shaa Allahu
Kai bikin sallah suke😂😂😂