Yadda matsalar man fetur ta janyo dogayen layukan mai a Abuja
HTML-код
- Опубликовано: 30 июл 2024
- Layukan ababen hawa sun sake bayyana a gidajen man fetur na wasu biranen Najeriya.
Tun a cikin makon da ya gabata aka fara ganin dogayen layukan sanadiyyar ƙarancin man fetur ɗin a gidajen mai.
Hukumomi sun ce matsalar ta samu ne sanadiyyar ambaliyar ruwa, wadda ta hana tankokin dakon mai kai man zuwa sassa daban-daban na ƙasar.
😢😢😢 Allah ya kyauta
Allah ya isar mana
Mu dai en Nijeriya mun ji jiki ah duniya. Allah ya kawo mana sauki. Ameen
Allah ya sauwake
Mu dai sai dai mu ce allah ya isa
Allah Ya Kawo Sauki