Zanga-Zanga da illolinta ga 'Yan Arewa || Dr Abdullahi Muhammad Getso
HTML-код
- Опубликовано: 8 фев 2025
- A yayin gabatar da darasin littafin Alwajeez a wannnan rana Malam ya binciki ra'ayoyin dalibai dangane da batun Zanga-Zanga da yake ta yamutsa hazo a Najeriya, bayan samun rinjayen marasa goyon bayan zanga zangar sai babban malamin ya yi nasiha da wa'azi bisa irin tarin matsalolin da wannan Zanga-Zanga za ta haifar ga al'ummar Arewa ya buga misali da kasar Sudan,Mali, Da sauransu wanda yace farawar shigar su bala'in yaƙi daga ZANGA ZANGA ne
Malamai masoyan Allah ❤❤❤
Dr Muhammad sani Allah shine gatanka
Ameen
Yunwa da illolinta yuwar tanasa mutuwar tsaye tana hana nomar tanar hana zuminci yanwar tanar hana lafiya yunwar tansar mutuwar tsaye yunwar tana hanar bautar allah yanwar tanahana nomar
Dakachi haram wlh gara kamutu da yuunwa,mutuwa da yunwa shahadache
Duk abinda kalissafa to yanasa shahada a musulunchi, Amma zanga zanga haramunche
A koma ga Allah mu yi ƙoƙarin gyra tsakaninmu da ubangiji
Uwarka wawa kawai
@@ibrahimmuhammad2307
@@AMIHTVKANODa Uthman ɗan Fodio haka ya fahimci wannan hadisin da bai yi Jihadi a Ƙasar Hausa ba.
MUNAFUKAN MALAMAI......
28:10
Masha Allah muna godiya sosai
akwai matsala datafi kashe manoma dubu nawa aka kashe babu malami da mukaji sunyi bayani
manoma dubu nawa aka kashe
Allah yakaralafiya
Hmmm
Kaima tinubun ya baka kudi ke nan , shi Isa ka fito ka ke wannan maganar kana ambata mana sunan Allah a bakinka,Amma a xuciyanka Kuma
Kana da shaida wacce za ka tabbatar a gaban Ubangiji cewa kudi aka ba shi?
Dr idris dutsen tanshine yake kara zuga matasa don sutayashi fada da malamai
Uwarka
Wlh wlh zanga zanga musifache
Allah ya kiyaye
Da Uthman ɗan Fodio haka ya fahimci wannan hadisin da bai yi Jihadi a Ƙasar Hausa ba.
MUNAFUKAN MALAMAI......
28:10
Jzk Allah yabamu ikon fahimtar gsk dakuma ikon aiki da ita Allah yadaukaka darajar malamanmu
Ameen ya Allah
Allah yasakawa Malam da Alkhairi
Wlh duk al'ummar data bijirewa malamanta halaka zata shiga
Kwarai kuwa
Wlh wlh zanga zanga barnache bazata zamo alkhairi a Nigeria ba
Allah ya tsare mu baki ɗaya
Saudiyya ne su ka kaudashi
11:00
Kamaambakakudinne
MALN kakakasany
Da Uthman ɗan Fodio haka ya fahimci wannan hadisin da bai yi Jihadi a Ƙasar Hausa ba.
MUNAFUKAN MALAMAI......
28:10
Da Uthman ɗan Fodio haka ya fahimci wannan hadisin da bai yi Jihadi a Ƙasar Hausa ba.
MUNAFUKAN MALAMAI......
28:10