Wa aleikasalm Kar amanta da hima annabi Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam salati astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahi wabihamdihi subhanallahi azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla innalillahiwa Inna ileihirajioun
Allah sarki, ga mutane suna kwana da yunwa, ga marasa lafiya a gidaje da asibitoci daban da daban aka bata kudi akan wannan mutumin, haba jama'a masu hali ku dinga neman shawarar makusantanku.
Duk wannan laifin malaman galgajiyane sabida basa da awa daga ramadan sai ramadan kuma Agurunsu laya koh kanbu koh guru koh qiri dukka balaifibane .... Allah shiryemu Amin
To ka kamo su turji mana
😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲
😢😢😢😢😂😂😂😂😂
😢😢😢😢😢😢😂😂😂😂
Wa aleikasalm Kar amanta da hima annabi Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam salati astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahi wabihamdihi subhanallahi azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla innalillahiwa Inna ileihirajioun
Gaskiya hauka sai wasu daga masu kudin Nigeria
Allah ka tsaremana imani ya Allah.i dama aljanun ne zasu hanashi komai daya fada Allah ka karamana karfin imani...
SubhanAllaah!
Allah sarki, ga mutane suna kwana da yunwa, ga marasa lafiya a gidaje da asibitoci daban da daban aka bata kudi akan wannan mutumin, haba jama'a masu hali ku dinga neman shawarar makusantanku.
Wannan wanda ya biya masa kujerar Makka Allah ya saka mai da alkairi ache har yanzu Zamfara akwai mazaje Allah kasa mu dace 🤲
innalillahi wa inna illaihirajioun allah ya chiryemu Allah ya sa mutchika da imani
baya kuma a biya masa hajji kai hauka sai NIGERIA 😢😢😢 a rasa wanda za'a biyawa Hajji sai wannan arnen
Duk wannan laifin malaman galgajiyane sabida basa da awa daga ramadan sai ramadan kuma Agurunsu laya koh kanbu koh guru koh qiri dukka balaifibane .... Allah shiryemu Amin
Subhanallah Allah ya tsare mana imaninmu
Shima Allah Ya Stinemar Asararar.Dukiya
Ameen ya hayyu ya qayyum
Ameen ya hayyu ya Qayyum ❤❤❤
Hasbinallahu wani mal wakim Allah katsre mana imanin mu ameen 🤲🏻
اللهم اهدنا فيمن هديت
Allah ya shiya