Ana toshe duk wata kafa da mutanen kirki za su hau mulki a Najeriya - Shehu Sani
HTML-код
- Опубликовано: 12 сен 2024
- Yayin da mulkin farar hula ya cika shekara 25 karon farko a tarihin Najeriya, Sanata Shehu Sani, ya yi zargin cewa shugabannin ƙasar sun mayar da siyasa mulkin ɗauki-ɗora.
May Allah bless you shehu sani
Maza a jiya, maza a yau, Maza a gobe Insha Allah.
Kalaman bawan allah nan dukka babu qarya aciki fatanmi dai shine idai juyin Mulki zaizama alkhairi allah kakawo masuyi
Gaskiya hakane mu talakkawan nigeria bamusan incimmba domin kudi sune ke jawowa talakka da hankailnsa har yasayar da incinsa Allah yasa mugane gaskiya Amin
Wallahi gwara ma ayi juyin mulki
Na jinjinawa wannan mutumin Hamza elmustafha fahimtarsu daya akan al'umma
K D 1. 👍🇳🇬😭
Assalamu alaikum
Allah ya gyara mana Kasar mu Nigeria 🇳🇬
Allah ya gyara mana Najeriya
Allah,ya saka muku da alkhairi mun dade muna neman irin wan nan ranar da za'a wayar wa talaka kai dan ya gane illar karbar kudi dan siyar da yanci sa wlh har yanzu bamu gama waye waba ga irin halinda muke ciki???
In Allah ya yarda sai ka karbi jahar Kaduna, Comrade.
Allah ya zabamana mafi alkairi
Wallahi shehu Sani dan gwagwarmaya ne na gaske. Allah ya qara kareka.
Allah yakara lafiya da nisan kwana masu albarka comrade ❤
Thank you
Gaskiya
Mazan gobe.
Gaskiya ne wannan magana taka idan mutane bazasu cire kwadayi a ransu to ba.a fara bama
Who defines "Mutumin Kirki"?
Ni kuma inaganin kamar talakawa sune sukafi matsala a wannan abun, saboda talakan nigeria baya wayewa a dimokaradiya nigeria savoda susuke saida kansu da mutuncinsu
Sai ka gaya mana cikin abubuwan alfarma da akai maka, mene ka dawo dashi.
K ma kayi magana