Gaskiyar Magana: Karin bayani kan juyin mulkin Nijar

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 27 июл 2023
  • Shirin wannan lokaci ya tattauna ne kan kifar da gwamnatin farar hula da sojoji suka yi a Nijar, musamman makomar kasar daga halin da ake ciki. Mun gayyato Dr. Moussa Garba, dan Nijar mazaunin Faransa da ke sharhi kan al'amurar siyasa da kuma Dr. Kabiru Adamu, masanin harkokin tsaro a kasashen Sahel. Duk za su duba halin da Nijar ke ciki a wannan shiri ta fuskoki da dama. Kuna iya bayyana mana ra'ayoyinku a game da wannan maudu'i.

Комментарии • 5