Alhmdllh Allah yasa da alheri Amma dan afada ma malam bishr mai record muna samun Matsala wajen download idan mutun yayi download inkaturawa mai karamar waya Baya yi
Ba be yaddada da hadisibane cewasa hadisin yadace da Aya be saba da kowacce ayaba idan da ayar da ya saba kuwa to zai ajjiye hadisin ya dauki wannan ayar nima inkan haka sabida Qur,Ani maganar Allah ne bawanda ya isa ya canza akasin hadisin kawnne malami Yana iya daukarsa yayi canje,canjensa
Waɗan nan fa waɗanda suka rubuta hadisan da musussuka yake ki sune suka riki addinin Musulunci har muka zo muka samu tunda baka Yadda da hadisai ba ai bekamata ka Yadda da Sahabbai ba domin Dayawa daga cikin su suna da hadisai kaikuma kace baka Yadda ba kai mutumin ƙarshen zamani
Gaskiyane masussuka baka tsoran Allah in baka iya fassarar qurani ba kakoma makaranta kaxo ka fassara qurani da san ranka kana canja ayoyin Allah da sanranka dagajin fassarar dakake bakasan arabiyaba bakada xaukin arabiya angayama qurani daka ake tafsirinsa wallahi kiji tsoran Allah katuba abinda kake samu xai kare Allah kuma ya madakata
Amma bakada kunya masussuka kana xagin hadisi gashi yau kana amfanida hadisi daman munsan neman abinci kakeyi gashi yau kayi naka hadisan wannan na daya harxuwa na 8 Allah ne yace ko kaine Allah bai ce na 1 zuwa 12 ba kaikafada aina kasamo wannan makaryaci mai san rusa adinin Allah karya kake yayi wasu kafin kai
Kaikasan karya kake kace malan yahaya musussuka yayi aiki da hadisai ko yayi karya sabida duk abunda yafadi a cikin kur'ani yafadeshi dakaji karyace to a hadisai ne kukuma wawaye saikuzo kunata hauka sabida huja takare muku
@@usmansaboisah9569 mlm abida nakeso kagane shine masussuka ya yi bayani akan aikin hajji yakuma kawo ayar qurani amma abinda nakeso nagane shine yakarkasa aikin hajjin daga rukuni na 1 har xuwa na 12 to abinda nakeso nagane wannan karkasa war da yayi shin Allah ne yace gana 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 ko kuma masussuka ne yakasasu haka mudai bamuji inda Allah yace ga 1 ko na 2 harxuwa 12 ba abakinka mukaji saboda haka kakirkiri abinda Allah baiceba kace yace saboda haka kayiwa Allah karya wadanda duke yiwa Allah karyakuwa basa rabauta
Dama duk makiyin annabi da ALLAH da annabi S.A.W doli yace boko haram yafi malan yahaya musussuka sabida kiyayaku da kur'ani kuna kare katin banza buhari ko musilim ko mawada malik sabida su kuke karyata kur'ani kuje kuyita wawancinku kawai
Usman Sabo Isah so Boko Haram yayerdada hadisen monzu s a w , amma ku baku yerdaba, Kan dan tatsinene kuma kune kuka yaye shi,a da bk harm dansan duniya
Masha Allah Allah Kara daukaka
Masha Allah Very Very Nice Pic
Allah yakarawa malam yahaya lfy tare damu Allah yarabaka da mashanranta
Masha Allah allah yaqarosani
Mallam allah ya arzoutamou
Da ilimi mai albarka amin souma
Amin
Allah ya Saka ya kara daukaka
Masha Allah -- Allah yakara ilimi 🙏🏿
Lllll
Allah ya kara lfy
Masha Allah mungane
Good
Allah yaja kwana malam
Masha Allah ❤
Tw
Alhmdllh Allah yasa da alheri
Amma dan afada ma malam bishr mai record muna samun
Matsala wajen download idan mutun yayi download inkaturawa mai karamar waya
Baya yi
Allah kara ilimi masussuka
Ameen summa ameen
Mahsa allahu
Allah kara ilimi
Ma sha Allah
Muna godiya sosai allah yaqara nisankwana kuma yatsare ku gacherin
Ameen summa ameen
Allah kareka malam
❤❤❤❤❤❤
Slm Allah ya sakada alkhairi
Gaskiya zallarta
Gaskiya ne Allah ya saka da Alkhairi
Alha. Yagaralafiya
😮اهل القرءان اهل الله
Alquran the only word of GOD
I like u
may Almighty Allah bless you and your family
Allah ya qarawa malan lafiya da tsawon kwana.
Masha allah
😂❤😂😂
allah ya biya kou malan
Masussuka gaskiya kasan Alkur'ani matsalar ka daya itace baka yadda da hadisan Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam ba
Ba be yaddada da hadisibane cewasa hadisin yadace da Aya be saba da kowacce ayaba idan da ayar da ya saba kuwa to zai ajjiye hadisin ya dauki wannan ayar nima inkan haka sabida Qur,Ani maganar Allah ne bawanda ya isa ya canza akasin hadisin kawnne malami Yana iya daukarsa yayi canje,canjensa
@@ibrahimsulaiman7583 karya kake yi,gaba daya bai yanda da hadisai ba.
@@ibrahimsulaiman7583Nima akan wannan nake
Tabbas @@sabiumande1502
Amma shin addu'a tana amfanan mamaci 😢?
Sheikh duka Hadisan da ka fani number su, ba su bane. Don Allah ko ya,a iya aiko number hadisan a nan. kamar Buhari 3674 ba shi bane. NAGODE
Waɗan nan fa waɗanda suka rubuta hadisan da musussuka yake ki sune suka riki addinin Musulunci har muka zo muka samu tunda baka Yadda da hadisai ba ai bekamata ka Yadda da Sahabbai ba domin Dayawa daga cikin su suna da hadisai kaikuma kace baka Yadda ba kai mutumin ƙarshen zamani
To ku wai waya koya muku fassarar tinda baku yadda da kowanne littafi ba
Gaskiyane masussuka baka tsoran Allah in baka iya fassarar qurani ba kakoma makaranta kaxo ka fassara qurani da san ranka kana canja ayoyin Allah da sanranka dagajin fassarar dakake bakasan arabiyaba bakada xaukin arabiya angayama qurani daka ake tafsirinsa wallahi kiji tsoran Allah katuba abinda kake samu xai kare Allah kuma ya madakata
Kudai kuji tsoron Allah, maqiya all Qur'ani,yan qala qato kawai.
@@yusufabdulaziz3668 aibabu makiyin qurani irinku dominku rusa qurani kukeyi gashi wani acikinku yafaracewa baiyarda da mala.ikuba baiyarda da aljanuba wataran acikinku sai ansami wadandama zaice bayarda quraniba kalmar kalakato ai kune duk duniya tasan waye kalakato
Kai jahili kadai zakakoma makaranta
يارجل اتقي الله لا تقول على الله ورسوله بدون علم ولا تدعي على انك صح وغيرك على غير ذالك انت قاعد تفسر قرآن من راسك او منزل عليك وحي؟
Odio
Amma bakada kunya masussuka kana xagin hadisi gashi yau kana amfanida hadisi daman munsan neman abinci kakeyi gashi yau kayi naka hadisan wannan na daya harxuwa na 8 Allah ne yace ko kaine Allah bai ce na 1 zuwa 12 ba kaikafada aina kasamo wannan makaryaci mai san rusa adinin Allah karya kake yayi wasu kafin kai
Haba malam meye nazagi? Ai babu maganar zagi a harkar ilimi. Idan kaji mutum yana zagi, to jahine a harkar ilimi. Saboda haka lokaci yayi, KARSHEN HADISAI YAZO. Saidai hakuri kawai
Kaikasan karya kake kace malan yahaya musussuka yayi aiki da hadisai ko yayi karya sabida duk abunda yafadi a cikin kur'ani yafadeshi dakaji karyace to a hadisai ne kukuma wawaye saikuzo kunata hauka sabida huja takare muku
@@usmansaboisah9569 wanan maganar gaskiyace duk makiyin ALLAH da annabi S.A.W da kur'ani saidai yayi hakuri WALAHI
@@usmansaboisah9569 mlm abida nakeso kagane shine masussuka ya yi bayani akan aikin hajji yakuma kawo ayar qurani amma abinda nakeso nagane shine yakarkasa aikin hajjin daga rukuni na 1 har xuwa na 12 to abinda nakeso nagane wannan karkasa war da yayi shin Allah ne yace gana 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 ko kuma masussuka ne yakasasu haka mudai bamuji inda Allah yace ga 1 ko na 2 harxuwa 12 ba abakinka mukaji saboda haka kakirkiri abinda Allah baiceba kace yace saboda haka kayiwa Allah karya wadanda duke yiwa Allah karyakuwa basa rabauta
@@sanialmustapha4630 Malam inaso kagane cewa duk abubuwa goma shabiyunda yakawo babu daya da yakawo batareda ayar Qur'ani ba. Soboda haka kadena wahal da kanka. Duk abinda bakaji anfadeshi cikin abubuwa shabiyunnanba, to ba a Qur'ani yakeba, can akasamoshi cikin littatafan bola!
Allah ya tsine maka albarka wawa jahili
Tsakanin sa da ubangijin sane
gara Boko Haram da tafiyar Ibrahim msska
Hakane mana, gara boko haram soboda kune kuka yayesu, daga cikinku suka fita . Kowa yasan Boko Haram yan uwankune
Dama duk makiyin annabi da ALLAH da annabi S.A.W doli yace boko haram yafi malan yahaya musussuka sabida kiyayaku da kur'ani kuna kare katin banza buhari ko musilim ko mawada malik sabida su kuke karyata kur'ani kuje kuyita wawancinku kawai
@@usmansaboisah9569 yan boko haram ne shiyasa suke sansu
Usman Sabo Isah so Boko Haram yayerdada hadisen monzu s a w , amma ku baku yerdaba,
Kan dan tatsinene kuma kune kuka yaye shi,a da bk harm dansan duniya
Nassir Saidu hats
❤❤❤❤❤❤❤
Masha allah