Muqabala Asadussunnah da Sheikh Saleh Idris Bello

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 7 фев 2025

Комментарии • 29

  • @AbukarMustapha-cm8sp
    @AbukarMustapha-cm8sp Год назад +2

    Gaskiya sheik saleh

  • @badoul6882
    @badoul6882 4 года назад +3

    Masha Allah shiekh sale Idriss Allah ya saka da alheyri 🤲🤲🤲

  • @kadiakole9301
    @kadiakole9301 3 года назад +4

    Idriss bello he's speaking really, walahe talahe

  • @wugriftaducky6888
    @wugriftaducky6888 4 года назад +4

    Masha Allah, I love the last speech face of Musa Yusuf Asadussunnah, may God bless and guide us to right part.

  • @aliyurasheedmakarfi6295
    @aliyurasheedmakarfi6295 3 года назад +1

    Naji yadda Allah yakewa bayinsa Bawa ta ilmi da GASKIYA, Allah ka doramu akan daidai, ka rabamu da son zuciya, Ya Allah kasamu cikin masu Gina addina kada kasamu cikin masu rushe addini.

  • @saminuabubakar3480
    @saminuabubakar3480 3 года назад +1

    Masha Allah

  • @SulleyMadjidMcgem
    @SulleyMadjidMcgem 7 месяцев назад

    Sheikh Bello . Please do we start & break fast same time worldwide?

  • @ibrahimaibrahime7241
    @ibrahimaibrahime7241 3 года назад +1

    Gaskiyani idrisa billo

  • @mustaphasurajosurajo6309
    @mustaphasurajosurajo6309 7 месяцев назад +1

    Wannan gaskiya ne mlm musa

  • @ubaiduabdullahi5850
    @ubaiduabdullahi5850 3 года назад

    Allah yaqara lafia malam sale Idris bellu.

  • @fatsumaaliyu7350
    @fatsumaaliyu7350 3 года назад

    Kai malamai kuna batar da mutane,don Allah ku bar mutane suyi abinda hankalinsu ya kama,kuje ku daidaita kanku

    • @لقمانبنبراء
      @لقمانبنبراء 3 года назад

      Ai anfanin kwakwalwanki knan
      Ya rage naki zi tsaya ki duba
      Kuma mutane allah be ce mana mu dogara da malamai ba kawai in dai allah kike bautawa to ki tsaya ki nema ilimin allah shine kawai amma ba wanda ya isa ya batar ko ya shiryar da mutun se Allah sakamakon mutin yana son ya bauta ma allah ki baya so

  • @MuhammadUsman-yl2wk
    @MuhammadUsman-yl2wk 4 года назад +1

    ALLAH kara lfy mal.kakai yan izala kasa wanwar amma kasansu Basa karban gaskiya indai basuba bawanda yasani saboda ANNABI yayi magana akansu tuntuni.yace idan kaji karatun su ko sallarsu saika raina taka.ai hankali dasu wlh

  • @samailaibrahim6016
    @samailaibrahim6016 4 года назад +1

    Wlh hakane gur ani chine gaskiya

    • @Quran_Alone.
      @Quran_Alone.  4 года назад +1

      Ba ni sakonka ba ne kuma zan je maka sako ne.

    • @Quran_Alone.
      @Quran_Alone.  4 года назад

      Kana kan Whatsapp

    • @samailaibrahim6016
      @samailaibrahim6016 4 года назад

      @@Quran_Alone. dan Allah ga lanba ta +241066190738 ka sani cikin gourb din malam sale idiris

    • @Quran_Alone.
      @Quran_Alone.  4 года назад

      @@samailaibrahim6016 Gaskiya ban san wata kungiya ba, amma zan neme shi ya fita.

    • @Quran_Alone.
      @Quran_Alone.  4 года назад

      @@samailaibrahim6016 +16046524111

  • @fatimaabdullah3765
    @fatimaabdullah3765 2 года назад

    Sungane gaskiya bazasubine kowayasan alqur'an shine mafi gaskiya

  • @mustaphaibrahim4150
    @mustaphaibrahim4150 4 года назад +2

    Gaskiyane bashakka

  • @kadiakole9301
    @kadiakole9301 3 года назад +1

    Asadussunnah ya fa di, kasa
    Walahe all the hades is lies, all

  • @aminaabdulsalam8180
    @aminaabdulsalam8180 3 года назад +1

    Hadisan yahudawa yan zalam sukebi qura ani shine gaskiya

    • @HuduAbubakar-h5o
      @HuduAbubakar-h5o 2 месяца назад

      Qura Ani maganar Allah hadisi magannar. annabi

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 3 года назад +1

    A kure jaki audu da mutatansa basuda ilimi sai hayaniya

  • @wugriftaducky6888
    @wugriftaducky6888 4 года назад +2

    I never see stupid like Musa Yusuf Asadussunnah, he will just come with baseless questions instead of clear evidence.
    Kitab means Book/Scripture while Hikima means wisdom or verdict in Arabic language dictionaries. And that is what the Quran also confirm in 17:38, 31:1, 36:2.

    • @bilyaminuadamu7366
      @bilyaminuadamu7366 4 года назад

      Ai kaine stupid wawa kawai toh miye malan asadussunnah yayi ma ne kodon baka tareda shi agurin fahimtar addini kadaina zaginsa domin wani wllh baban ka zai zaga, , kayi hankali .

  • @alabbadjondo5738
    @alabbadjondo5738 4 года назад +2

    DUK WADANNAN HADISANNAN ARNANE KAFIRAINE SUKA RUBUTASU,