Masha'allah muna muki marhaba dazuwa allah saka miki da alkhairi Masha'allah jinjina ta masamman zuwa ga malan junaidu koda bazai aureta ansamu nasara amma ni ara'ayina malan ya aureta indadama zakuna gadayanku muna yinku
قد يتوقع من كان جاهلا أن يكون بدعيا لأن البدعة تتعبهم ، ومن كان عالما يكون بدعيا بسبب اتباع هواه، وأنت تعلمت أو حفظت وما فهمت شيئا أمثالك كثر ، لذلك قال رسول الله صلى الله عليه وآله وسلم "من يرد الله به خيرًا يفقهه في الدين" رواه البخاري ومسلم لذلك دعى لعبد الله بن عباس "اللهم فقهه في الدين وعلمه التأويل " ونحن نراك في ظلمات الجهل والضلال ونسأله أن يهديك على طريق الحق
Wanda baiyi karatu bane zaku mai da shi wawa Amma duk ɗalibin ilimi bazai tsaya a maida shi wawa ba Sunnah leka gidan kowa Alhamdulillah Allah ya kara shiryar da mu
Amma kuwa yakamata kiyi tuntuni ki nastu, ni nan jikar yan tijjani ya ce gaba da baya, amma banga abunda ya burgeni ba a cikin darika, akidar da take fada da sunnan manzon Allah S A W, kidai koma gurin Malaman sunna kiyi karatu na gaskiya dama baban naki ruba ruban dan izalane, Kuma duk wannan kame kame naku na rashin hujja ne kawai.
Amin bijahi Nabiyyina MUHAMMADUR RASULULLAHI Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin.
Tana son Janaidu kawai amma babu hujja. Kuma dariqa ga tanan ga kinan sai kitayi. Mu kuma insha Allah babu mu babu dariqa. Dama karya kikeyi da kakace ke ada ke yar Izala ce.
Nima haka nagano . Kinzamanto kawai Majnunatu Junaidu kamar yanda akasamu majnunu Lailah, kin haukace da sonshi to meyuwa kinyi kwantai sokike ya aureki😀😀😀
HH 🤣😂😅 ha ha !!! Shege Say shegiya ? Karuwa Say dan dariqa tijjaniya, Yan haqiqah komay kowa Allah né)) Gaki ga junaidu ? Kwana nawane maziyaci da budurwa ???
Sosaima kuma ubannata jemagene Karatunma Na galgajiyane abinda yaburgeka kabi kishir haka kaƙishi. Uban kirkine zebar ƴaƴansa suyi aƙidar da sukaga dama. Ina kiwan da Allah yabashi ?!
MALAN MAI BADA DARIKA KA SANI ISTGFARI DA HAILALA DA SALATIN ANNABI, MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) YA KOYAR DA SU, KAIMA KASAN ANAYINSU TUN KAFIN TIJANIYA. ISTGFARI DA HAILALA DA SALATIN ANNABI WANAN DARIKAR ANNABI MUHAMMADU (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA). KUMA DUK WANDA YAKOYA SAI YAYI BA SAI WANI SHEHU YA BASHI BA. KUMA MUSLINCI IRI DAYA Ne, WATO AIKIN DA ALLAH YACE AYI, AKAYI DAN ALLAH, KUMA AKAN KOYARWAR MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA). KO SALATIN DA ANNABI YA KOYAR, WATO SALATIN IBRAHIMIYA KUN KIRKIRO NAKU, WANDA MA WAY KUNCE ANBAWA WANI BAKARI CIKIN TAKARDAR HASKE, KUMA KUNCE ANNABI (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA)DAKANSA YA BAWA SHEHI TIJANI. MU MUN SANI KOWATA DARIKA AKOY ABIN DA AKEYI DA YAKEBANTA DA ITA, DON HAKA IDAN KACE TA BAR ABIN DA ANNABI (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) BAIZO DASHIBA, TO KACE TAKOMA SUNNAH. SUNNAH NACE BA IZALA BA DON ITA IZALA KUNGIYA CE MAI BIN SUNNAH DA TAYI REGISTA A NIGERIA KADAI, DOMIN ANA BIN SUNNAR MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) KAFIN KAFA KUNGIYAR IZALA. TIJANIYAR KANTA BATA FI SHEKA 241 BA. TIJANIYA TAFARA HIJIRA TANA DA SHEKARA 1196, WATO SHEKARA 1781-1782 NA NASARA. KUMA SARKI ZAKI DA JUNAIDU KUN MAKARA DAYAWA, DOMIN IZALA TA RIGA TAYI AIKI. ALLAH KA TABBATAR DA MU AKAN SUNNAR MANZONKA (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) KA KAREMU DAGA BIDI'A DA SHARRINTA.
Amin summa amin Allah Ubangiji yasa muyi dace Alfarmar SAYYIDIL WUJUDI ANNABI MUHAMMADUR RASULULLAHI Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin.
MASHA ALLAH YA RABBIL ALAMINAH WAL KA'ABA. ALLAH DOMIN ZATINKA DA MULKINKA DA WAHADANIYYARKA, KURSIYUNKA, ALLAH KA KARAWA DUKKAN WALIYANMU SHEIK MAULANA TIJJANI, DA NURUL ISLAM ALHAJI IBRAHIM INYAS HAR ZUWA KAN SHAIHUNANMU ABUL FATAHI MAIDUGURI, SHEIK AL MISKEEN, DA MALLAM MAIDARIBE,SANI MAI HULA,SHEIK NA YAR MOTA,SHEIK ADAM BADAMAGARE AZARE, SHEIK KHALIFA MUHAMMADU SUNUSI( NA FARKO) SHEIK NAFIU RABIU, DA KHALIFA ISIYAKA RABIU, DA MAULANA SHEIK DAHIRU USMAN BAUCHI. DA MARIGAYI SHEIK TAFAWA BALEWA.
DON ALLAH INA BARAR CELLPONE NUMBERS DINSU 1. Proffessor Ibrahim Makari.(IMAM AND GRAND MUFTI NA NATIONAL MOSQUE ABUJA. 2..SHEIK Tafawa Balewa. 2.DR AL-MISKEEN, 3.ABUL FATAHI AL TIJJANIY, 4 SHEIK KOZA.AND SHEIK JUNADU.JAZAKALLAHU KHAIRAN PLS AM GLAD AND THE.MANY. SUFIS KNOWN OR UNKNOWN. REGARDS
Allah imiki albarka SABODA ANNABI ( S 'A' W)
Masha'allah muna muki marhaba dazuwa allah saka miki da alkhairi Masha'allah jinjina ta masamman zuwa ga malan junaidu koda bazai aureta ansamu nasara amma ni ara'ayina malan ya aureta indadama zakuna gadayanku muna yinku
Masha Allah
Daman Jahila Kike bakida Ilimin Addini kuma Shubuha ta bidi'ace ta shigeki, sheɗani yahallakaki.
Kinyi karatun sede ba'a fahimci karatunba.
Karatu daban fahimta daban.
Mude sede muce Allah shiryeki.
Ana karatu babu Aƙida.
Daman mace kostomomin sheɗani babu mamaki daman hakan yafaru.
قد يتوقع من كان جاهلا أن يكون بدعيا لأن البدعة تتعبهم ، ومن كان عالما يكون بدعيا بسبب اتباع هواه، وأنت تعلمت أو حفظت وما فهمت شيئا أمثالك كثر ، لذلك قال رسول الله صلى الله عليه وآله وسلم "من يرد الله به خيرًا يفقهه في الدين" رواه البخاري ومسلم
لذلك دعى لعبد الله بن عباس "اللهم فقهه في الدين وعلمه التأويل "
ونحن نراك في ظلمات الجهل والضلال ونسأله أن يهديك على طريق الحق
𝐀𝐥𝐥𝐡𝐚 𝐒𝐚 𝐊𝐮𝐠𝐚𝐧𝐞 𝐆𝐚𝐬𝐤𝐢𝐲𝐚
اللهم انصر اخواننا المسلمين والمسلمات والمؤمنين والمؤمنات الأحياء منهم والأموات
Mu agarinmu da wallahi Ahalun Sunnah guda guda ne am yanzu Allhamdulilahi mun gode waAllah munga sari dayachechiki
Nida wallahi ɗan Bidi'ane na gaske ada anma dalilin gaskiyar Ahlus sunna gani Bamawai ina ciki karantaswa nike nagoda Allah
Goss kiyane
Yes
Masha Allah ubangiji Allah yasakamaki da alkharinsa Maryam
Alhmdllh wallahi darika tayi arayuwa Allah ya kashemu cikin darikar tijjaniya I love my akida❤️
Amèen Ya Rabbi
Macha Allah, muna tayaki murna er'uwa
Kai Masha Allah dama ita gaskiya sunanta gaskiya
Bazaka tabaji ance gaskiyar mutum takareba saidai ace karyarsa takare sarki zaki tareda manyan malamanmu Allah yasaka muku da alkhairi
Allah yaqarabasira
Daman wannan bata San sunnah ba Shiyasa tashiga dariqa
No smoking 😂
Alhamdu lillah alhamdu lillah alhamdu lillah Macha Allah fatan alkairi
Wanda baiyi karatu bane zaku mai da shi wawa
Amma duk ɗalibin ilimi bazai tsaya a maida shi wawa ba Sunnah leka gidan kowa Alhamdulillah Allah ya kara shiryar da mu
Dan uwa ka gane kenan
Sunnah ikon Allah
Jahili zaku zaku mai da Wawa
Kwarai kuwa ɗan uwa Allah kula kara karfafa mu akan Sunnar ma'aiki (s.a.w)
Wlh tlh qarya kk yi wannan shirin ku kawai 😂😂
Wannan kuma Kai ka sani
𝐖𝐚𝐢 𝐁𝐚𝐤𝐮 𝐘𝐚𝐫𝐝𝐚 𝐁𝐚 😂
@@shamsuddeensaleh482𝐰𝐥𝐡
Masha Allah marhababiki ya ukhti
Allah yayi miki albarka Maryam sayada Masha Allah
Macha allah sarki zaki
Hhhhhhhhhh sai kace Mai karbar musulunci kede soyyayace da son rai ya jaki
Allahu akbar
Macha allah
ALHAMDULLILLAH!
wassalattu Wassalmu
ALAH Sayyidina
Muhaammad
Rasullillahi S.A.W
hahahahahaha Allah yashiryaku
Masha Allah hajya Allah ya saka da alkairi
Allahu Akbar Malan zunaidu ahabbak 200/100
Lamarin soyayyace kawai
Allah ya Ameen
Ma Shaa Allah, Allahamdulillah ♥️
Masha Allah muna barhaban dake
Macha allah Macha allah
Machah allah hakan yayi
Wlh wanan yarinya ta birgani saboda Sonta Da darika , Allah ya Rahma waladaiki
Masha Allah alhamdulillahi 🥰🥰🥰🥰🥰🙏
masha allah allah ya yimiki allehbarka
Kicé miji kikenema kaway.kouma junaidou kikeso.
Amma kuwa yakamata kiyi tuntuni ki nastu, ni nan jikar yan tijjani ya ce gaba da baya, amma banga abunda ya burgeni ba a cikin darika, akidar da take fada da sunnan manzon Allah S
A
W, kidai koma gurin Malaman sunna kiyi karatu na gaskiya dama baban naki ruba ruban dan izalane, Kuma duk wannan kame kame naku na rashin hujja ne kawai.
Gaskiya ne
Gadkiya dai
Gaskiya ne
kekaryakike soyaiya takaiki ba akidatakaikiba kinshigasyiya candama kebayar sunnah bace karyatake sarki zaki damabayar izala bace zatayirashin kunyanekawai
Tofa! Izala sun taro march
Gaskiya masha Allah hakan yayi kyau
Macha Allah
السلام عليك ياسيدي
Masha ALLAHU ALLAH yaqara Bayyanar da Gaskiya
Amin bijahi Nabiyyina MUHAMMADUR RASULULLAHI Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin.
Masha Allah, wabillahitaufeeq
Tana son Janaidu kawai amma babu hujja. Kuma dariqa ga tanan ga kinan sai kitayi. Mu kuma insha Allah babu mu babu dariqa. Dama karya kikeyi da kakace ke ada ke yar Izala ce.
Nima haka nagano .
Kinzamanto kawai Majnunatu Junaidu kamar yanda akasamu majnunu Lailah, kin haukace da sonshi to meyuwa kinyi kwantai sokike ya aureki😀😀😀
Hhhhh Allah 𝐒𝐚 𝐊𝐢𝐠𝐚𝐧𝐞 𝐆𝐚𝐬𝐤𝐢𝐲𝐚
𝐀𝐥𝐥𝐡𝐚 𝐒𝐚 𝐊𝐮𝐠𝐚𝐧𝐞 𝐀𝐦𝐞𝐞𝐧
HH 🤣😂😅 ha ha !!! Shege Say shegiya ?
Karuwa Say dan dariqa tijjaniya, Yan haqiqah komay kowa Allah né))
Gaki ga junaidu ? Kwana nawane maziyaci da budurwa ???
Hahhhhh 👍👍👍
ماشاءاللّٰه
Haha ahlil dariqu chure chure bayahanamutua,kumabakujin,kuyarkaryane,kaye,maigananan,kassaorari,magana,tahiru,baotchi,waazinsa,matakan,ajabi,janata,yafi,azafi,dan,izala
Masha allah
Macha Allah zakallahu hairin
Masha Allah muna taya ki murna yar uwa
Kamar yadda tafada Daman su gidansu an yarda kayi dariqa ko izala kuma su mix ne gidansu to dama kaga sunnah bata dasu azuciyarsa ba
Sosaima kuma ubannata jemagene
Karatunma Na galgajiyane abinda yaburgeka kabi kishir haka kaƙishi.
Uban kirkine zebar ƴaƴansa suyi aƙidar da sukaga dama.
Ina kiwan da Allah yabashi ?!
Too Masha Allah alhamdulillah
Ma sha Allah
ماشاء الله
Masha Allah Muna godiya, Allah ya riƙa.
MALAN MAI BADA DARIKA KA SANI ISTGFARI DA HAILALA DA SALATIN ANNABI, MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) YA KOYAR DA SU, KAIMA KASAN ANAYINSU TUN KAFIN TIJANIYA.
ISTGFARI DA HAILALA DA SALATIN ANNABI WANAN DARIKAR ANNABI MUHAMMADU (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA). KUMA DUK WANDA YAKOYA SAI YAYI BA SAI WANI SHEHU YA BASHI BA. KUMA MUSLINCI IRI DAYA Ne, WATO AIKIN DA ALLAH YACE AYI, AKAYI DAN ALLAH, KUMA AKAN KOYARWAR MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA).
KO SALATIN DA ANNABI YA KOYAR, WATO SALATIN IBRAHIMIYA KUN KIRKIRO NAKU, WANDA MA WAY KUNCE ANBAWA WANI BAKARI CIKIN TAKARDAR HASKE, KUMA KUNCE ANNABI (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA)DAKANSA YA BAWA SHEHI TIJANI.
MU MUN SANI KOWATA DARIKA AKOY ABIN DA AKEYI DA YAKEBANTA DA ITA, DON HAKA IDAN KACE TA BAR ABIN DA ANNABI (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) BAIZO DASHIBA, TO KACE TAKOMA SUNNAH.
SUNNAH NACE BA IZALA BA DON ITA IZALA KUNGIYA CE MAI BIN SUNNAH DA TAYI REGISTA A NIGERIA KADAI, DOMIN ANA BIN SUNNAR MANZO (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) KAFIN KAFA KUNGIYAR IZALA. TIJANIYAR KANTA BATA FI SHEKA 241 BA. TIJANIYA TAFARA HIJIRA TANA DA SHEKARA 1196, WATO SHEKARA 1781-1782 NA NASARA.
KUMA SARKI ZAKI DA JUNAIDU KUN MAKARA DAYAWA, DOMIN IZALA TA RIGA TAYI AIKI. ALLAH KA TABBATAR DA MU AKAN SUNNAR MANZONKA (SALLALLAHU ALEYHI WA ALIHI WA SALLAMA) KA KAREMU DAGA BIDI'A DA SHARRINTA.
Amine amine amine
Ameeen ya Rabbal, alamin. Jzk khairan.
Masha Allah
Macha allahu mounagodiya sosai
Makaryatan banza wawane Kawai kedarika. ,🤣😃😅😁🤩🤩🤩🤩
Akwai makaryata banxa irin wahabiyawa kaji jaki har kasamu Bakin zagi dama dabi'arkuce zagi ai , Allah ya Albarkace ki sayyada 🙏🙏🙏
Dan taimiyawa kiji tsoron Allah sayyada Allah Ubangiji yasa muyi dace.
Masha Allah Masha Allah
This is the Reality my Friends
Alhamdu lillah
Your
Masha Allah
Dan Allah Amani number achehu Abdul fatahi koko chehu junaidu koko chehu munniru koko ado musa dan girman Allah inabuqatar
Zawiyya TV ku munafukai ne, to ita wannan yarinyar ai soyayya take naima, Bawai tayiwata magana tawani Akida wannan ai Aure takeso Kuma batasamu ba
Allhhu akbar
Alhamdulilla Masha Allah
♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️♥️
Wato ita dariqar itama kamar sallah ce kenan tunda in bakayiba saika Rama ba
Hmmm muntaba jin wannan
Ya sallam Masha Allah ni kuma Allah ya had fuska ta da naki
Macha Allah
الله الله الله حياك الله ورفع قدرك بجاه النبي رحمة صلى الله عليه وسلم
ماشاء الله تبارك الرحمن الرحيم ورعاكم الله من كل سوء وشر
ALLAH sakada Alhari Allah ya hadamu da annabi s a w
💗💗💗🤝🤝🙏🙏🤲🤲😭😭😭
Kuma karya takeyi dama ba er izalabatché
Akramakallah shek junaid allah ya barmanakai allah ya kareka
Masha allah sarki z. Please I need her
Ni inason Abdoulfatahi
Kije ki aure shi
Mou.nagai.souwa.ga.jonaido.alla.yasa.mail.mi.maianbarka,🙋🙋🙋Mou.najan.dadi
Alhamdulillah... Allah ya Kara doramu a madaidaiciyar turba.
Allah ya qara nasara da aminci
Amin summa amin Allah Ubangiji yasa muyi dace Alfarmar SAYYIDIL WUJUDI ANNABI MUHAMMADUR RASULULLAHI Sallallahu Alaihi wa alihi wa as'habihi wa Sallam tasliman kasiran wa man tabi'ahum bi ihsanin ila yaumiddin.
Masha Allah
Masha allah alhmadulilihi allah yasama rayuwata albarka
MASHA ALLAHU YA ALLAH KABAMU IKON GANE GASKIYA MUBI MUGUJI KARYA DA MAKARYATA.
Masha allah masha allah alhamdu lillah
💯
Alhamdou lillahi Macha allah
ما شاء الله ربنايحسن ويبارك اللهم اهل الطريقة التجـــــــــــــــااااانية هم اهل الله.هم اولياؤالله الصلحيــــــــــــن.
ما شا ء الله شكرا 🌹
Gaskiya jirgi zaki,kunkoma hausa film kenan dariqa kunkoma tsara film.junaidu yazama Ali nuhun dariqa hahaha
😂😂😂😆
Allah ya taimakeki Allah ya Kara bamu iKon fahimtar gaskiya da aiki da ita alfarmar manzon Allah s a w
MASHA ALLAH YA RABBIL ALAMINAH WAL KA'ABA. ALLAH DOMIN ZATINKA DA MULKINKA DA WAHADANIYYARKA, KURSIYUNKA, ALLAH KA KARAWA DUKKAN WALIYANMU SHEIK MAULANA TIJJANI, DA NURUL ISLAM ALHAJI IBRAHIM INYAS HAR ZUWA KAN SHAIHUNANMU ABUL FATAHI MAIDUGURI, SHEIK AL MISKEEN, DA MALLAM MAIDARIBE,SANI MAI HULA,SHEIK NA YAR MOTA,SHEIK ADAM BADAMAGARE AZARE, SHEIK KHALIFA MUHAMMADU SUNUSI( NA FARKO) SHEIK NAFIU RABIU, DA KHALIFA ISIYAKA RABIU, DA MAULANA SHEIK DAHIRU USMAN BAUCHI. DA MARIGAYI SHEIK TAFAWA BALEWA.
DON ALLAH INA BARAR CELLPONE NUMBERS DINSU
1. Proffessor Ibrahim Makari.(IMAM AND GRAND MUFTI NA NATIONAL MOSQUE ABUJA.
2..SHEIK Tafawa Balewa.
2.DR AL-MISKEEN, 3.ABUL FATAHI AL TIJJANIY,
4 SHEIK KOZA.AND SHEIK JUNADU.JAZAKALLAHU KHAIRAN PLS AM GLAD AND THE.MANY. SUFIS KNOWN OR UNKNOWN. REGARDS
Slm alaikum
Da ma ba izala takai ba fim ne sukachrya
Barka da shigowa cikin ni'ima da rahama da tsantsar soyayyar ma'Aiki SAW
Masha allah
Alhmdllh,wlh naji dadi sosai sarki agaishe mun da mallam junaidu.inason magana dashi Dan uwansa ne batijjani.
Masha allah
Hankali ruwa yakarewa Dan kada
kedai kin kamu DA son shi
Macha Allah muna Miki mourna Allah yakarawa anabi darraja amei
Macha.alla.🤲🤲🤲🤲❤️❤️annabi.kenan.zayaba.wanda.yakeso👆✍️