Maganar korar Tinubu daga shugabancin Nigeria ta ɗauki zafi

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 8 сен 2024

Комментарии • 85

  • @Maryam123-zs3ni
    @Maryam123-zs3ni 2 месяца назад +2

    Wlh.dole.sai.anyi.alllah.yasa..hakan..yazamanmana.alkairi

  • @yahuzayusufu7898
    @yahuzayusufu7898 2 месяца назад +1

    BABBAR ZANGA ZANGA ADDU A ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA NIGERIA DA DUNIYA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN

    • @HajaraAbubakar-i5c
      @HajaraAbubakar-i5c Месяц назад

      @@yahuzayusufu7898 Gaskiya kam adu'a itace kan gaba, Allah ya kawo mana mafita

  • @TimfaSunday-ff8lu
    @TimfaSunday-ff8lu Месяц назад

    Allah sahakan,yazama,alkairi

  • @BALARABEYUSUF-dr8re
    @BALARABEYUSUF-dr8re Месяц назад

    With full support abu salma

  • @umarabdulkadir-w5x
    @umarabdulkadir-w5x Месяц назад

    Allah ya sa ai xanga xanga on 29

  • @MurtalaSaIdu-c6w
    @MurtalaSaIdu-c6w 2 месяца назад +7

    Allah yasa yin wannan zanga zangar yazamemana alkairi A Nageria

    • @maetrobello8580
      @maetrobello8580 Месяц назад

      @@MurtalaSaIdu-c6w Allahuma Ameen 🙏 🙏 🙏

  • @ShehuDahiru-o1z
    @ShehuDahiru-o1z Месяц назад

    Yayi daidai

  • @UsmanImam-h9q
    @UsmanImam-h9q Месяц назад

    Tinubu must go by the special grace

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 Месяц назад +1

    Allah yasa mudace duniya da lahira

  • @AbbasAbubakar-n6t
    @AbbasAbubakar-n6t Месяц назад

    Insha Allah saimunyi zanga zanga
    bagudu baja dabaya insha

  • @AdamuMohammed-p8u
    @AdamuMohammed-p8u Месяц назад

    Masha Allahu in goyanbaya nima ayi

  • @user-xm3xd9pw4o
    @user-xm3xd9pw4o Месяц назад

    Wllh mudai matasan najeria zanga zanga bafashi saimunyi kawai jira muke allah yakaimu lokacin

  • @MusaDanmargi
    @MusaDanmargi Месяц назад +1

    Allah yabamusa a

  • @ShaawanatuSalihu
    @ShaawanatuSalihu Месяц назад

    Wallahi bafashi sai munyi😭😭

  • @RabiatuGidado
    @RabiatuGidado Месяц назад

    Allah yayi mana maganin wannan masifa kawai

  • @MuazuGbako
    @MuazuGbako Месяц назад

    Mlm daurawa yana wa,azi domin kudi

  • @buhariisah4180
    @buhariisah4180 Месяц назад

    Allah ya bada sa'a kan mugayen shuwagabanni

  • @bashirumuhammad8339
    @bashirumuhammad8339 2 месяца назад +1

    A slm mu mutanen najeriya yakamata mugane chewa sai
    Munbada rayuwarmu Koda xamu
    Kar6i inchinmu garemu gasauran
    Nbayanmu domin shuwaga baninmu
    Basada babbanchi dayahudawa
    Kansu kawai suka sani da ragowar
    Mutanen dasukeso
    Inamika xura masu idanu to
    Saiyunwa takashemu baki daya
    Domin ayanxu bamada babbanchi
    Da mutatu to kasamuna yunwa
    Takaika yakamata musan agarin
    Neman inchinmune makarasa rayuwarmu Koda da xamu rasa
    Rayuwarmu sabo da awannan
    Neman inchi damuke nema ai munyi
    Shahada idan mukachi gaba da Da
    Lokacin damuke

  • @AbubakarHamisu-y5z
    @AbubakarHamisu-y5z Месяц назад

    Gaskiyane Allah yadafamuna

  • @user-tz6fm5lk4d
    @user-tz6fm5lk4d Месяц назад

    Allah ya zafamuna abida yafizama alheri

  • @BelloSale-v4s
    @BelloSale-v4s Месяц назад

    Tinubu

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y Месяц назад

    Allah yaciynem mogayan malamai. Malaman farda

  • @MammanMusa-w1z
    @MammanMusa-w1z Месяц назад

    Muna goyanbaya Allah yatemaka

  • @ShuaibuMusab
    @ShuaibuMusab Месяц назад

    Gaskiya Sai munyi

  • @LawaliSalihu-d4f
    @LawaliSalihu-d4f Месяц назад

    Ayi zanga zangar saboda da malaman maciya amanane shiyasa sukebin gomnatin

  • @SeikoDm-lu3xg
    @SeikoDm-lu3xg Месяц назад +1

    May Allah help us make peace with them

  • @khalidaliyu-v1x
    @khalidaliyu-v1x Месяц назад

    Gafili gamaidoki afito Wanda baiji bariba!!!!!!!

  • @AhmadSani-tc5sw
    @AhmadSani-tc5sw Месяц назад

    Malaman qarshen duniya

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 Месяц назад

    Don haka, ma su raayin zanga-zanga da yada wannan raayi na da yanci ,haka ma ma su raayin kada ayi su ma na da yancin fadin ha ka.
    IN DAI HAR DIMUKRADIYYAR CE AKEYI, BA CIN MUTUNCI BA.

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 Месяц назад

    An mai da Malamai garden danga.
    Malamai su ma 'yan Nijeriya ne su na da 'yancin raayi kamar kowa In dai da gaske dimukradiyya ake.

  • @Maryam123-zs3ni
    @Maryam123-zs3ni 2 месяца назад +1

    Allah.kakawomana.sauki.

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 2 месяца назад +1

    Wallhi malamannan mudungabi daya bayan daya muna yankasu munafikaine

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 2 месяца назад

    Gaskiya dai an cuci talaka a kasarnan rayuwa tayi tsada

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 Месяц назад

    Don wasu Malamai sun yi amfani da Yancin su na yan kasa sai a dora mu su laifi

  • @JibrilUmar-lv9oo
    @JibrilUmar-lv9oo 2 месяца назад

    Allah uban giji ya bamu mafita

  • @IbrahimMusa-t5g
    @IbrahimMusa-t5g Месяц назад

    Nagode

  • @YUSUFADAMU-b9z
    @YUSUFADAMU-b9z 2 месяца назад

    Yayidede

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 Месяц назад

    In adalci ne ai ba duk Malamai su Ka yi APCin ba.

  • @RashiduUmmi-j1o
    @RashiduUmmi-j1o Месяц назад

    Na a shi gaba da zan zanga

  • @AdamumDauda-if3cp
    @AdamumDauda-if3cp Месяц назад

    Gaskiya ne xanga xanga dole ne
    Duk malamin daya hana xanga xanga aci bura ubanshi
    Kuma duk malamin daya hana xanga xanga gwamnati tabashi kudine shiyasa suke hana xanga xanga.
    Anyi anpani lokacin siyasa akan ayi Muslim ticket gashi kuma anyi pani dasu wajan hana xanga xanga

  • @AissataIbrahim-oz5pj
    @AissataIbrahim-oz5pj 2 месяца назад

    Wallahi kuyiduk anbinda zaibaku intchi a arewa 😥😭

  • @MaryamKasimbarde-e6y
    @MaryamKasimbarde-e6y 2 месяца назад

    Masha allah,Allah yabada saa

  • @toietmoi7077
    @toietmoi7077 2 месяца назад

    Masha Allah ❤❤❤

  • @user-fe4wf6pm4l
    @user-fe4wf6pm4l 2 месяца назад

    Kai bawan Allah ka burgeni kuma ya Allah yayi Maka albarka abinda zamuyi daidaine

  • @UmarHamma-vy9yg
    @UmarHamma-vy9yg 2 месяца назад

    ALLAH yakaimu

  • @user-xx5pq7ys8o
    @user-xx5pq7ys8o Месяц назад

    Alhamdulillah

  • @ahmedbishir-j9n
    @ahmedbishir-j9n Месяц назад

    Pls ina baku shawarar kuyiwa malamanku viyayya

  • @BelloSale-v4s
    @BelloSale-v4s Месяц назад

    Ayi zamuputa

  • @abbasalihu2058
    @abbasalihu2058 Месяц назад

    Kuma zancen MUSLIM -MUSLIM ba Malamai su Ka kawo ta ba. Mutane saurin mantuwa ne gare su.
    Yan siyasa su ka yi promoting din sa.

  • @abubakarahmad9479
    @abubakarahmad9479 2 месяца назад

    WIh zanga zanga ba mafita bache.mafita daya mudawoda abinda shuwagabaninan suka rabamu dashi shine hadinkai wajan zaben chanchanta.

  • @UsmanNagari-km5we
    @UsmanNagari-km5we Месяц назад

    Munadaga days dagaCiki

  • @UmarfaroukGwaska
    @UmarfaroukGwaska Месяц назад

    Wai yanzu talaka bashida ikon yafuto yanuna damuwarsa sai wasu malamai su daqilesu ta hanyar fadin bai halatta ba a addini. Zalumcin da shuwagabanni suke Mana ya halatta acikin addini ?

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u Месяц назад

    munkuna bama tsoran kauri zanga zanga bagudu ba jadabaya

  • @AhmadSani-tc5sw
    @AhmadSani-tc5sw Месяц назад

    Gara na mutu wajen karban enci dayunwa ko dan ta adda ya kasheni

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 2 месяца назад

    Malaman nan fa sunci sun sha, shiyasa suke goyawa shugabanni baya suna kashe mu Allah ya bamu sa'a a kansu azzalumai

  • @moosergerber8077
    @moosergerber8077 2 месяца назад

    Da gwamnati da yan majalisa ya rage naku. Ku yi maza maza ku dau matakan gaggawa wajen samar da abinci ishasshe ga yan kasa. Kudaden da kuke zabtara da sunan albashi da allawans ku zabtare su. In ba haka ba karshen zanga-zanga zaku tashi ba albashin ko sisi. Idan kun tsira da rayukanku kenan.

  • @Nasihamha6365
    @Nasihamha6365 2 месяца назад

    Gwagware zanggg xangg ranga ranga katuroshi kuma😂

  • @user-pe4cy3pg4w
    @user-pe4cy3pg4w 2 месяца назад

    Ko zamu qare gaba daya se mukawo qarshen zalunchi

  • @bashirsaidu3056
    @bashirsaidu3056 2 месяца назад

    Wallh zamu fita kozamu mutu

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 2 месяца назад

    Kuma ba marsan da makaradiyya tinda muga babu adalci acikinta

  • @DalhaIdris-cg2xy
    @DalhaIdris-cg2xy Месяц назад

    😂😂😂😂

  • @MuhammedJunaidu-l7r
    @MuhammedJunaidu-l7r 2 месяца назад

    Zangggggggggggg😢😂😢

  • @alijibrinali3172
    @alijibrinali3172 2 месяца назад

    Gaskiya sai munfito

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 2 месяца назад

    Danhaka wa annan malaman sone akaba kudin muslim musilim sukaraba

  • @salmanuadam2690
    @salmanuadam2690 2 месяца назад

    AKOri.dan.koken

  • @MuhammadSalisu-z4w
    @MuhammadSalisu-z4w Месяц назад

    Haka yake

  • @Yarghanahausatv
    @Yarghanahausatv 2 месяца назад

    Wannan haka yake

  • @AbdullahiAdamu-hx5xf
    @AbdullahiAdamu-hx5xf 2 месяца назад +1

    Yakamata dole aiyi zangazaga ko juyin milki

  • @suleimangane8175
    @suleimangane8175 2 месяца назад

    Wannan gaskiya ne abu-salma

  • @Abdulrasak-hc1el
    @Abdulrasak-hc1el Месяц назад

    Video xxxx

  • @Musbahuadam-fq6wz
    @Musbahuadam-fq6wz 2 месяца назад

    Bawani wawan Malami
    Maganar banzace
    tunda ba iyayenshi
    Ake sacewaba
    Karma wani shegen Malami
    yakara furta wannan magana

  • @SmGeneral-l8g
    @SmGeneral-l8g 2 месяца назад

    Hhhhh yan wahala maciya amana 👎👎

  • @Suhabiboi-r1i
    @Suhabiboi-r1i Месяц назад

    Weítedvjpp

  • @SaleZaki
    @SaleZaki 2 месяца назад

    Zangazanga kuabakinekawai koawaya 😂😂😂😂

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y 2 месяца назад

    Bama san mulkin e f c dak wani munafikin malami dakeciy acikin gumnati maiciy da adini ba zamu saurareshiba