𝗧𝗔𝗧𝗧𝗔𝗨𝗡𝗔𝗪𝗔 𝗞𝗔𝗜 𝗧𝗦𝗔𝗬𝗘 𝗗𝗔 𝗦𝗛𝗨𝗚𝗔𝗕𝗔 𝗠𝗨𝗛𝗔𝗠𝗠𝗔𝗗𝗨 𝗕𝗨𝗛𝗔𝗥𝗜
HTML-код
- Опубликовано: 1 ноя 2022
- A ranar lahadi talatin ga watan oktoba shekara ta dubu biyu da ashirin da biyu (30-10-22), tashar Tambarin Hausa TV tayi hira da shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari.
Abin dariya Muhammadu buhari yakasa ba da amsa akan mgnr tsaro sai kame kame yakeyi yakasa bada amsa innalillahi wa'inna ilaihi raju'un dan Allah kuji abin kunya da shugaban Nigeria yayi wani irin shugaba ne wannan yanuna baima san me yayi a mulkinsa ba ya tabbata hoto ne kawai😭😭
Baba Buhari gaba Daya wallahi Bai San me yakeba.
Allah ya isa tsakaninmu da Kai wallahi
Wlh kuwa 🤔🤔 yaci ubanmu daeee ubangiji yayimasa yanda yayi mana a kabarinsa
@@babangidamusa8464 Ameeeeennnnn
Duj wasu alamomi na munafunchi matsiyachi ka hadasu , ka zaluncemu Allah ya isa, buhari ja sani wallahi saika wula kanta daga nan duni har like tsohon banza
Hakika BUHARI yaci amanar Al ummar Nigeria, kuma Allah bazai barshiba, Yana daga cikin mayaudaran da tarihi bazai manta dasu ba, Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Ameen.
Allah ya Kara Maka lfy shugaba Buhari,ya tsare Ka daka Sharrin masu sharri
Tofa lalle Gani ga wane ya ishi wane tsoron Allah,Ubangiji kakawo mana chanjin shuwagabanni nagari.
Wallahi babu wata tambaya da Baba ya'amsa.
Ahmed Getso Allah yasakama da Alkhairi
Rashin iya mulki, rashin ilimi da rashin basira shi ya kawo haka.
Wlh kuwa Bai amsa ko dayaba 🤣🤣🤣🤣
Sai da ka tabbata ka cuci Al ummar Nigeria, gashi mulki kuma yazo karshe, saboda tsabar munafurci, wai yanzu kakeda ta cewa, dukkan tsawon shekaru nan kaki tattaunawa da kowa, amma yanzu tunda zaka dawo cikin Al ummar Nigeria,to bari kasamu yaudarar da zaka shirya musu, to albishirinka Al ummar Nigeria sungama ganoka, shugaban munafukai, inshallah sai ka girbi abinda kashuka ,wawa.
Allah ka saa yaji abunda talakawa sunka ji so dariii .
In alheri neah zaiji in shaarri neah ma zai ji.
Gaskiya naji dadin wannan bayani da shugaba buhari yayi wlh yayi magana wadda ta dace
Nidai abunda na fahimta a wanna hirar shine kudin gangar mai amma inba itaba babu abunda shugaba buhari yabada amsa gamshash shiya wanna shine musalin da anna yabawa aba xar akan mulki allah yabamu shugaba nagari amma wanna ko kadan baisan kalmar shugabanci da Kuma aikinsa
Gaskiya ne baba buhari Allah ya bamu zaman lpy dukkan kasar Muslim people
Hmmm Allah yakyauta Allah yaka wowa kasatà Nigeria mafita
Wannan matar data sace kudin gyara wutar nigeria ta gudu ubangiji Allah yasaka mana da ita Allah yasa tayi mutuwar kaskanci ya ubagiji Allah ka wulakantata kafin tabar gidan duniya.ameen ya hayyu ya qayyum.
ruclips.net/video/NS4heUTjdd0/видео.html
Xanso ace ki kalli Shirin wacece ni safara'u yy kyau@ABNTV NEWS HAUSA
Subhaanalla! Wannan shirme da yawa yake, ya Allah ka bamu mafita.
ka saurara kuwa?
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
Ameen
Allah Uban Giji Ya Rufamana Asiri
ameen
ya Allah ya zaba mana shuwagabanni Nagari a 2023 masu kishinmu🤲
Allah Kara lfy baba buhari Kuma Allah yasa kagama mulkinnan lfy muna yimaka fatan alkairi
Gaskiyane baba buhari Allah yakara maka imani yasa kagama lafiya
Thanks muhammadu hari as long time
Kai gaskiya Allah mungudema.amman kajarabcemu da sheuwgabankasa Marat lissafi
Allah sarki Baba Ina maka fatan Alkhairi amma fa Baba shi mulki nauyi ne!
Manzon Allah yace:” shugabanci Hasara ne da Ladama a gobe Alkiyama fa duk wanda ya I son ranshi wajen zartar dashi!
Ni shawara ta anan Baba ya zama wajibi akan ka ka rinka bibiyar meke farina a kasar nan tun daga wainda ka Nada har zuwa Talakawa shin wainda ka Nada ya suke tafiyar tar da Nauyin da aka daura musu? Su kuma Talakawa mene ne damuwar su da bukatun su? Kuma shin ya za ayi bukatun su a biya musu har yazo gare su?
Domin kai Allah zai tambaya akan duk wanda yake akar kashin ka Allah ba ruwan shi wai ai ka Nada shuwagabanni da su da kai kowa sai Allah ya tambaye su akan amanar Da kuka dauka!
A lokacin da kake neman shugabancin kasar nan cewa kayi zaka gyera kasar akan duk yanayin da take ciki !
Bakayi irin wannan bayanin da kayi ba a baya kafin ka zama shugaba!
Nidai fata na shine Allah ya kawo mana shuwagabanni masu fada da cikawa.
Amma abinda ya baiyana akan Mullins ka shine:
1- rashin bibiyar aiki da manufofi na cigaban kasa da yadda ake zartar su.
2- da kuma Alfarma da tayi yawa akan wannan mulkin ta yadda kowa yana abinda yaga dama.
3- rashin damuwa da daukar mataki mai tsauri gama da masu tayar da kayar baya da ha’intar kasa da rashawa da cin Hanci babu wani mataki mai tsauri da ake dauka akan su shi yasa ga kasar nan kowa yaga dama yayi abinda yake so!
Abin takaici kenan
Gaskiya ne
Gaskiya baka gyarawa buhari allah dai ya kyauta
Allah yakareka baba Allah yasaka da alkhairi Allah yakara maka karfin imani
Gaskiya munshiga jarabawa Allah muntuba muna masu maida Al amari garika ya Allah kaine zaka fidda mu halin da nigeria take ciki Amma wallahi shugaba munji ajikin mu.
Wlh kuwa ya gasamana gyada a hannu
Allah ya bamu nagari bayan la
Allah kabamu shugaba nagari mai kula da talaka ba irin wannan dan sharholiyarba
Muhammad Buhari tohm da gyara a lamarinka
Vazaka taba bada ansa dede ba har abada
Wlh kuwa, ana tmbyar shi yana yin kwana 😥
Alhamdulillahi mun amsa kira mun koma Gona muna samun arzikin Noma, godiya Baba Buhari.
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
Allah Ya dora shugabanninmu a kan daidai
Allah ya sakawa Yan jaridar nan Amma maganar gsky baba Bai Bada amsar tambayarsa ba
Allah Ya Yi Jagora
Shashasha kawai Allah ya maka abinda kayi mana
Warr 🤣🤣🤣🤣
Allah ka kawo mana changi na gari
Wanan shine Buhari bamutunne ba yana magana kamar ba sine sugaban kasaba yanamagana kamar baruwana. Ya Allah kakawu muna karsensi
Wnn Mae tmby Allah yasaka maka da gidan aljannar firdaus.
Watoh tsohon nan besan halinda Nigeria take cikiba wallahi
Kwata-kwata bai sani ba.
Munbarshi da Allah.
Ya sani
Rashin iya mulki ne da kuma taurin kai
Nima haka na fahimta
Allah ya samaka da alkhairi baba, mutumin kirki
Wannan me gabatarwa ya kasa ya fada masa gaskiya. Rashin tsaro, tsadar yaruwa, karayar darajar naira, yajin aikin malamai, da sauransu.
Wannan shugaba marar ilimi wanda be san halinda mutanensa suke ciki ba.
Allah kada ka maimaita mana shugaba irin wannan.
Mai karya, Allah ya isar muna.
Hahaha Wlh PMB Daban ne hirar nan tayimin dadi akwai wasa da maida magana cikin zance tare da suka hakika Getso Yasan aikinsa Allah yabamu Shuwagabanni Nagari Amin.... Anma PMB da alamu bai gane harkan nan ba kam shidai Yabar mawasu kasar suna Wasan Su kawai....
Allah ka rabamu da wawan shugaba,mara basira ya Allah, Allah ka saka Mana da shugaba me Ilimi me adalci!!Shekara bakwai sai yanzu za ka zauna da mutane,too late!!buhari bai ma san ma me ya ke faruwa a Nigeria ba,kaito na, Allah sarki Yan Nigeria mun Sha wahalan banza..a cikin alkawari Wanda kayi wa Yan Nigeria wanne ka cika??Har abada Yan Nigeria ba za su manta irin yunwa,talauci,masifa kidnapping,kashe kashe, rashin tsaro,da su ka shiga a zamaninki saboda sakarcinka da shashancinka, Allah ya Issa..A matsayinka shugaba ya kamata a Rika bincike da kanka,ka tabattar kowa Yana aikinsa,sa'anan duk Wanda yayi laifi lalle ka tabattar an hukunta shi,Amma kayi shiru ka bari kowa Yana yin abun da ya ga dama,haka a ke shugabanci???
😀😀😀🦠🦠🦠🦠 hahahaha 🤣😂 Allah ya gafarta baba na cikin littafin jiki magayi,
@AMINIYA TV PLUS Gaskiyansa Ya Fada A Matsayinsa Na Dan Kasa, Tsarin mulkinsu Bai Yiba Kota Kota, Sunyi Failing Na Jama'a
Allah Ya biyaka
Gaskiya, Grema ban san shekarunka ba bare na Mahaifanka ba. Shekaru kona Bayahude ana girmama su. Shugaban Kasa, Buhari yana jerin Kakanni ne ga mafi yawan Yan'Nigeria, Uba ga wasu kuma Yaya ga masu 60 zuwa sama irinmu. Nidai tarbiyyata da addinina ya hanani zagi. Ga sha'anin Mulki Kasa kuma kamar Nigeria, Gen Buhari ya kokarta sosai amma a nazari na hankali da laakari da lalacewarmu da kuma halayar al'ummar Kasa. Bayanan da yawa amma a dunkule kusan duka yan'kasa basu fitarwa kasar da yan'kasa hakkinsu. Limamai, Sarakuna, 'Yankasuwa , Mata a gida kowa shugaban Kasa. Ka gane fa, mafi yawan masifu kiransu Yan'Nigeria suka yi kuma saidai mu koma ga Allah mu tuba kuma mu chanja halayya. Shugaba Buhari da ake zagi da yasan haka Kasar da Al'ummar suka lalace da fa bazai nemi Shugabanci ba. Allah ya dai ya taimaki Nigeria da al'umma su koma tsoronsa. Allah kuma ya taimakemu da chanja duk halayen mu na Allah wadai tuñ daga cikin gidajenmu har waje don shi tausaya mana.
Allah yasa mudache" HM
MUDAI ALLAH YA ISA KAWAI
🤣🤣
@@babangidamusa8464 🤣🤣
Shugaban mayaudaran Nigeria Azzalumin Shugaba macuci Buhari Allah Ya Isa Tsakaninmu dakai
Halilu ahmad gestion
Sanu da aiki gaskiya shugaban kasa yayi kokari
Nigeria babar kasa ce wallahi allah ya kara masa lafiya amine suma amine
Masha ALLAH ALLAH ya khara lafiya Muhammad buhari
Ya mutu dai a huta
@@sulemankaigasani2397 kowa ma zai mutu
Allah wadaran naka yalalace
Allah ya karawa baba lfy
Buhari nan kamar anyimar wonkin kwakwalwa. Saboda duk maganganun sa tun 2015 su yake maimaita wa kamar recording. Kota kota baisan abunda qasar take ciki ba. Allah ya keuta
Kwarai kuwa , tun 2015 wannan maganganu su yake mai-mai tawa.....
Ya Allah! Buhari bai san abubuwan da ke faruwa a cikin mulkinsa. Kuma bai san amsoshi na tambayoyin da aka yi masa. Wannan bawa Allah, mutane sun kokarta, sun tabbatar da cewa an ba shi rikon amana. Amma duk ya zubar da amana. Toh fa, Allah ya isa. Mu bar ka da Allah, ranan tashin Alkiyama, kai da mahallicinka.
Jama'a, mutanen Najeriya, har dai mutanen Arewa. Ga ku ga Buhari. Ya kasa gyara muku kasa. Kada ku yi kure ku yi zabe akan Addinni ko kuma kabilanci. Wallahi wahala ne za mu cigaba da sha kawai. Ku zabi wanda ya iya aiki, da wanda yake tsoron Allah.
Tinubu, barawo ne, kuma gwanatin Amurka sun bada cikkaken rahoto akan cewa babban da kwaya ne mai sai da kwaya. Har yau, ana nemansa a kasar Amurka.
Atiku, dan Kasuwa ne. Za ya maida dukan mu gaba daya bayinsa. Da shi da abokansa yan kasuwa, za su tabattar da cewa tallaka ya yi wahala. Obasanjo ya fada muna labarin yawan kudin da Atiku ya sata, kuma 'yan majalisar Amurka sun ba da rahoto na billiyoyin dollar $$ wanda Atiku ya sata. Wadanda suka kewaye shi kuma, yawancinsu barayi ne. Ga shi kuma ya tsufa kamar Buhari.
Ina rokon ku, ku zabi Peter Obi da Datti-Baba Ahmed na Jam'iyyar Labour Party. Wadannan mutane, ba barayi ba ne. Kafin duk su fara siyasa, Allah ya albarkacesu da kudi na halal. Kowanensu, matashi ne, kuma ga su da cikkakken ilmi na addinni da na Boko. Saboda Allah, da manzanin Allah, ku zabe su.
Ni Bayarbe ne, amma duka albarkan da Allah ya yi min, a nan Arewa na samu. Ina bala'in kishin Arewa da kuma 'Yan Arewa sossai. Ku shiga Jami'yyar Labour Party kuma ku tabbatar da sun ci zabe, kuma ku tabbatar da ku nemi hakin ku wajensu.
Allah ya sa dukanmu mu dace. Wassalam.
Masha Allah, shugaba Muhammadu Buhari yayimagana don haka, govnoni dasauran masu mukamai sai kowannenku yafuskanci aikinshi, bawai arinkacewa komai laifin shugaba Muhammadu Buhari ba, hakkin kune kuma kutashi tsaye kuyi aikinku
Wlhi Buhari yana da laifi
Inji uwarka shege mugu allah ya isa tsohun azzalumi
allah yataimaki dan wahala wanda baison talaka maci amanar nijeria maqaryaci
Baba kenan ALLAH nagani karka damu zai wuce insha ALLAHU
Allah ya isa wllh
Allahu dai yasan daidai.amma abinda nakega kamar Nigeria wasu suke bata ta ba presents ba.yana iya kokarin sa whi.
Wawa ai kamata yayi katuro garba shehu ,uban munafukai, ko shima tun yanzu ya gujeka , shashasha msssss.
A gaskiya Baba Buhari kayi qoqari amma kuma ya kamata ka tabbatar da cewa jami'an tsaron sun tsare rayukan Mutane
Allah Ya Shirya Mana Kai
Allah Yasa Kagane Matsalar Talkawa
Allah yasa, mu zaman lafiya muke so a Nigeria 🇳🇬 😢 kawai
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
@@officialmisdangitv2008 insha Allah
Sai baba buhari mai gaskiya
Bawan Allah gsky yana bakin kokarinsa
ruclips.net/video/NS4heUTjdd0/видео.html
Kalli Shirin wacece ni safara'u yy kyau@ABNTV NEWS HAUSA
Gaskiya ne baba 100%
Allah yakara daukaka daga sokoto
Da kwarai da gaske, Allah yayiwa shugaba buhari kyakkyawan jagora InshaAllah
Gaskiya wannan tattaunawar baa yi ta da kyau ba. Hira kuka je yi kawai wannan
Nifa a fahimta ta, Buhari ko local Government Chairman Bai chan chanci rikewa ba. Shirme kawai
thank you mrs president
Jama´a wlh mufarka muzabi matashi mai jini à jikka dan wanna harda tsufa ya tabashi allah yasa mudace ammeen
To ai tsufa a harakar shuwagabanci ba laifi bane, tunda kasanawace aduni tsofaffin sune suke mulki don haka tsufa bamatsala bane, Asamu maijin tsoron Allah shine kawai, kuma duk yan Nigeria sugayra halinsu sukom ga Allah
fir 'auna Buhari munyi damunsani
Duk amsar da ya bayar kaya yake.. makaryacin shugaba, saka gamu da ALLAH!
BABA buhari ya wanke kanshi a wajena... na fahimceshi sosai. Allah ya saka mishi da Alheri.
Amma gskya baka san 'yancin ka ba to, indai haka ne. Allah ya sawake to
Allah yasa mudace
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
Nice good President
Allah ne kawai zai mana maganin abinda kasarmu take ciki aman bawai kuba azaluman shuwagabani
Allah Sarki Baba Buhari Tambaya Daban Amsa Daban Allah Ya Kyauta 🤔
Allah ya zaba Mana mafi alkhairi Dan darajar annabi sallallahu alaihi wasallam.
ALLAH Y isa
to Allah ya Bamu ikon gyara zukatamu da niyya Mai kyau🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻
Amen ya hayyu ya qaiyum
Gaskia buhari yayi qoqari nagamsu da bayanenshi
Masha Allah baba Buhari Allah yakarah daukaka
Masha Allah
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
New tattaunawa da buhari
Gaskiya bako gaya masa gaskiyan Al"amurabq ko kasa tambayasa abubuwan daya kamara shikuma sai maimaita magana daya kawai yakeyi
Yanzu wai shugaban kasa ne yake magana dan Allah ku taimaka mana kada a fassara hiran da wani yaren idan Duniya taji zamuji kunya
Allah ya kyauta amma wannan hirar babu Ma'ana kodan
🤣🤣🤣🤣😂😂
At least ai kunji inda dai ya sanya gaba ko.
Kuma zasu kawo wanda (Tinubu) zai cigaba daga inda aka tsaya.😂
Karya kakay maci amana aisa
Baba buhari yayikori Allah yakare mama shi
Allah ya iya mana
Masha Allah, gaskiya yakamata muriqa yiwa kanmu adalci wajan magana don mukubuta a wajan Allah
Masha Allah Allah ya kara baka iko da nasara Allah ya kara baka kwarin gwiwa da ikon kula damu Allah kuma ya kara maka lfy
Bayan gama kallon wanna hirar abunda kowa ya kamata ya Gane shene :
Buhari ba talaka bane a farkon tsarinsa,
Kuma bai amsa tamabay dayaba daga cikin Wanda aka tambayeshi
Sannan masu gudanar da wanna hirar basuyi aikin daidai ba,
To ya kamata yan Nigeria su Gane noman Nan dai shene ya kamata mutane su komawa dari-bisa-dari, saboda gwamnati ba ta Kai take ba
Buhari Allah ya isa
Allah ya kula da buhari dede gwargwadon yanda yakula da mutanan Nigeria
Allah tsinemabuhari da iyalansa
Baba buhari kayi iya kokarinka amma mutane bazasu ganeba sai kasauka sannan azo anagane abubuwan dakayi
You are write
Jiki magayi sae baba 💪
🤣🤣🤣🤣
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
Wallahi anan maganganun da akayi, Shi me girma Shugaban kasa.. abubuwa suka tara mashi, kuma ina ganin akwae tsufa, sannan akan gyaran nigeria wallahi wannnan matsalar muce Ni da Kai... idan zamu gyara dan kammu, Amma mu sani Allah zeyi isabi me zafi akan wanda sukaci amana da kuma me sauki akan wanda suka tsare dokokin Shi.
Akwai tsufa kace... To dole ne mulkin?
😂😂😂
Ahmad getso da Kai da Dan uwanka danjarida Allah yasaka muku da mafificin alheri kunyi tambayoyi masu fa ida Amma kodaya baba bai amsaba,yanata kwana.dan haka yarage wa talakawan negeria da susan irin hisabinda zasuyiwa wannan gwamnatin APC a'zaban shekarar dubu biyu da ashirin da uku 2023 🙏
Gaskiya ne ishaq
To kaima ka kawo siyasarka nankenan
Warr 🤣🤣🤣🤣
@@Arewatvchannel nima a ganina tambaya ko daya bai amsaba
Please don Allah kayimin subscribe a channel dina
Allah neh kadai ze iya gyara Nigeria zagon kasa akewa wannan tsohon wllh niyansa me kyaune kasa daya ba gida daya bane karku manta wani gidansamafa baya iya rikewa hmm Allah ya mana me kyau shikuma Allah ya yafe masa abunda yayi bisa kuskure gyaran da yayi dakuma wanda yayi niya Allah yabiyasa
Rife border da cewa ayi noma aci abincin kasa Nigeria wllh ba karamin gyara bane
Allah yamana me kyau.