𝗧𝗔𝗧𝗧𝗔𝗨𝗡𝗔𝗪𝗔 𝗞𝗔𝗜 𝗧𝗦𝗔𝗬𝗘 𝗗𝗔 𝗦𝗛𝗨𝗚𝗔𝗕𝗔 𝗠𝗨𝗛𝗔𝗠𝗠𝗔𝗗𝗨 𝗕𝗨𝗛𝗔𝗥𝗜

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 1 ноя 2022
  • A ranar lahadi talatin ga watan oktoba shekara ta dubu biyu da ashirin da biyu (30-10-22), tashar Tambarin Hausa TV tayi hira da shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari.

Комментарии • 546

  • @abubakarmuhammed4108
    @abubakarmuhammed4108 Год назад +6

    Abin dariya Muhammadu buhari yakasa ba da amsa akan mgnr tsaro sai kame kame yakeyi yakasa bada amsa innalillahi wa'inna ilaihi raju'un dan Allah kuji abin kunya da shugaban Nigeria yayi wani irin shugaba ne wannan yanuna baima san me yayi a mulkinsa ba ya tabbata hoto ne kawai😭😭

  • @Abufatima957
    @Abufatima957 Год назад +7

    Baba Buhari gaba Daya wallahi Bai San me yakeba.
    Allah ya isa tsakaninmu da Kai wallahi

    • @babangidamusa8464
      @babangidamusa8464 Год назад

      Wlh kuwa 🤔🤔 yaci ubanmu daeee ubangiji yayimasa yanda yayi mana a kabarinsa

    • @abbasaliyu9481
      @abbasaliyu9481 Год назад

      @@babangidamusa8464 Ameeeeennnnn

  • @ibrahimsarkinomatv6494
    @ibrahimsarkinomatv6494 Год назад

    Duj wasu alamomi na munafunchi matsiyachi ka hadasu , ka zaluncemu Allah ya isa, buhari ja sani wallahi saika wula kanta daga nan duni har like tsohon banza

  • @salihuabubakar9545
    @salihuabubakar9545 Год назад

    Hakika BUHARI yaci amanar Al ummar Nigeria, kuma Allah bazai barshiba, Yana daga cikin mayaudaran da tarihi bazai manta dasu ba, Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Ameen.

  • @AbdullahikIdris
    @AbdullahikIdris Год назад

    Allah ya Kara Maka lfy shugaba Buhari,ya tsare Ka daka Sharrin masu sharri

  • @gambokawuibrahim782
    @gambokawuibrahim782 Год назад +1

    Tofa lalle Gani ga wane ya ishi wane tsoron Allah,Ubangiji kakawo mana chanjin shuwagabanni nagari.

  • @bashirmusa266
    @bashirmusa266 Год назад +3

    Wallahi babu wata tambaya da Baba ya'amsa.
    Ahmed Getso Allah yasakama da Alkhairi

    • @ishaqyerima2490
      @ishaqyerima2490 Год назад

      Rashin iya mulki, rashin ilimi da rashin basira shi ya kawo haka.

    • @babangidamusa8464
      @babangidamusa8464 Год назад

      Wlh kuwa Bai amsa ko dayaba 🤣🤣🤣🤣

  • @salihuabubakar9545
    @salihuabubakar9545 Год назад +2

    Sai da ka tabbata ka cuci Al ummar Nigeria, gashi mulki kuma yazo karshe, saboda tsabar munafurci, wai yanzu kakeda ta cewa, dukkan tsawon shekaru nan kaki tattaunawa da kowa, amma yanzu tunda zaka dawo cikin Al ummar Nigeria,to bari kasamu yaudarar da zaka shirya musu, to albishirinka Al ummar Nigeria sungama ganoka, shugaban munafukai, inshallah sai ka girbi abinda kashuka ,wawa.

  • @MuhammadIbrahim-em4yp
    @MuhammadIbrahim-em4yp Год назад

    Allah ka saa yaji abunda talakawa sunka ji so dariii .
    In alheri neah zaiji in shaarri neah ma zai ji.

  • @shamsualiyuladan
    @shamsualiyuladan Год назад

    Gaskiya naji dadin wannan bayani da shugaba buhari yayi wlh yayi magana wadda ta dace

  • @mujahidnasir4657
    @mujahidnasir4657 Год назад +2

    Nidai abunda na fahimta a wanna hirar shine kudin gangar mai amma inba itaba babu abunda shugaba buhari yabada amsa gamshash shiya wanna shine musalin da anna yabawa aba xar akan mulki allah yabamu shugaba nagari amma wanna ko kadan baisan kalmar shugabanci da Kuma aikinsa

  • @alimusa6162
    @alimusa6162 Год назад +2

    Gaskiya ne baba buhari Allah ya bamu zaman lpy dukkan kasar Muslim people

  • @balanasirumuhammad15
    @balanasirumuhammad15 Год назад +1

    Hmmm Allah yakyauta Allah yaka wowa kasatà Nigeria mafita

  • @fatimabuharidogondaji5849
    @fatimabuharidogondaji5849 Год назад +1

    Wannan matar data sace kudin gyara wutar nigeria ta gudu ubangiji Allah yasaka mana da ita Allah yasa tayi mutuwar kaskanci ya ubagiji Allah ka wulakantata kafin tabar gidan duniya.ameen ya hayyu ya qayyum.

    • @anassagir6729
      @anassagir6729 Год назад

      ruclips.net/video/NS4heUTjdd0/видео.html
      Xanso ace ki kalli Shirin wacece ni safara'u yy kyau@ABNTV NEWS HAUSA

  • @muhammadbellosulaiman7289
    @muhammadbellosulaiman7289 Год назад +12

    Subhaanalla! Wannan shirme da yawa yake, ya Allah ka bamu mafita.

  • @azamarecord6280
    @azamarecord6280 Год назад +3

    Allah Uban Giji Ya Rufamana Asiri

  • @abubakarlauwali3330
    @abubakarlauwali3330 Год назад +2

    ya Allah ya zaba mana shuwagabanni Nagari a 2023 masu kishinmu🤲

  • @shamsuddeenabubakar6851
    @shamsuddeenabubakar6851 Год назад +1

    Allah Kara lfy baba buhari Kuma Allah yasa kagama mulkinnan lfy muna yimaka fatan alkairi

  • @garbadankaka1935
    @garbadankaka1935 Год назад +1

    Gaskiyane baba buhari Allah yakara maka imani yasa kagama lafiya

  • @MuhammadUsmanumar-me2zy
    @MuhammadUsmanumar-me2zy Месяц назад

    Thanks muhammadu hari as long time

  • @sulaimanyasirandyasir3111
    @sulaimanyasirandyasir3111 Год назад

    Kai gaskiya Allah mungudema.amman kajarabcemu da sheuwgabankasa Marat lissafi

  • @zakariyyamusa5758
    @zakariyyamusa5758 Год назад +3

    Allah sarki Baba Ina maka fatan Alkhairi amma fa Baba shi mulki nauyi ne!
    Manzon Allah yace:” shugabanci Hasara ne da Ladama a gobe Alkiyama fa duk wanda ya I son ranshi wajen zartar dashi!
    Ni shawara ta anan Baba ya zama wajibi akan ka ka rinka bibiyar meke farina a kasar nan tun daga wainda ka Nada har zuwa Talakawa shin wainda ka Nada ya suke tafiyar tar da Nauyin da aka daura musu? Su kuma Talakawa mene ne damuwar su da bukatun su? Kuma shin ya za ayi bukatun su a biya musu har yazo gare su?
    Domin kai Allah zai tambaya akan duk wanda yake akar kashin ka Allah ba ruwan shi wai ai ka Nada shuwagabanni da su da kai kowa sai Allah ya tambaye su akan amanar Da kuka dauka!
    A lokacin da kake neman shugabancin kasar nan cewa kayi zaka gyera kasar akan duk yanayin da take ciki !
    Bakayi irin wannan bayanin da kayi ba a baya kafin ka zama shugaba!
    Nidai fata na shine Allah ya kawo mana shuwagabanni masu fada da cikawa.
    Amma abinda ya baiyana akan Mullins ka shine:
    1- rashin bibiyar aiki da manufofi na cigaban kasa da yadda ake zartar su.
    2- da kuma Alfarma da tayi yawa akan wannan mulkin ta yadda kowa yana abinda yaga dama.
    3- rashin damuwa da daukar mataki mai tsauri gama da masu tayar da kayar baya da ha’intar kasa da rashawa da cin Hanci babu wani mataki mai tsauri da ake dauka akan su shi yasa ga kasar nan kowa yaga dama yayi abinda yake so!
    Abin takaici kenan

  • @ahmadshiitu9877
    @ahmadshiitu9877 Год назад

    Gaskiya baka gyarawa buhari allah dai ya kyauta

  • @shamsumidris3915
    @shamsumidris3915 Год назад

    Allah yakareka baba Allah yasaka da alkhairi Allah yakara maka karfin imani

  • @Hajistylist
    @Hajistylist Год назад +1

    Gaskiya munshiga jarabawa Allah muntuba muna masu maida Al amari garika ya Allah kaine zaka fidda mu halin da nigeria take ciki Amma wallahi shugaba munji ajikin mu.

  • @mautacomedians3310
    @mautacomedians3310 Год назад +1

    Allah ya bamu nagari bayan la

  • @gmechannel5678
    @gmechannel5678 Год назад

    Allah kabamu shugaba nagari mai kula da talaka ba irin wannan dan sharholiyarba

  • @abdulladifahmad873
    @abdulladifahmad873 Год назад

    Muhammad Buhari tohm da gyara a lamarinka

  • @arewa9548
    @arewa9548 Год назад +4

    Vazaka taba bada ansa dede ba har abada

    • @yungab2584
      @yungab2584 Год назад

      Wlh kuwa, ana tmbyar shi yana yin kwana 😥

  • @bardeonline
    @bardeonline Год назад

    Alhamdulillahi mun amsa kira mun koma Gona muna samun arzikin Noma, godiya Baba Buhari.

  • @yusufbalanayaya6086
    @yusufbalanayaya6086 Год назад +4

    Allah Ya dora shugabanninmu a kan daidai

  • @aminam.jarmai8466
    @aminam.jarmai8466 Год назад +1

    Allah ya sakawa Yan jaridar nan Amma maganar gsky baba Bai Bada amsar tambayarsa ba

  • @baffaburamuhammad1765
    @baffaburamuhammad1765 Год назад +1

    Allah Ya Yi Jagora

  • @khadimulquran2581
    @khadimulquran2581 Год назад +3

    Shashasha kawai Allah ya maka abinda kayi mana

  • @musaabdulshakur8925
    @musaabdulshakur8925 Год назад +1

    Allah ka kawo mana changi na gari

  • @umabob8924
    @umabob8924 Год назад

    Wanan shine Buhari bamutunne ba yana magana kamar ba sine sugaban kasaba yanamagana kamar baruwana. Ya Allah kakawu muna karsensi

  • @sagirabubakar7701
    @sagirabubakar7701 Год назад +2

    Wnn Mae tmby Allah yasaka maka da gidan aljannar firdaus.

  • @amnantv
    @amnantv Год назад +6

    Watoh tsohon nan besan halinda Nigeria take cikiba wallahi

  • @umaribrahim952
    @umaribrahim952 Год назад

    Allah ya samaka da alkhairi baba, mutumin kirki

  • @hassanmagaji1792
    @hassanmagaji1792 Год назад

    Wannan me gabatarwa ya kasa ya fada masa gaskiya. Rashin tsaro, tsadar yaruwa, karayar darajar naira, yajin aikin malamai, da sauransu.
    Wannan shugaba marar ilimi wanda be san halinda mutanensa suke ciki ba.
    Allah kada ka maimaita mana shugaba irin wannan.

  • @Mohammed-wy6lq
    @Mohammed-wy6lq Год назад

    Mai karya, Allah ya isar muna.

  • @usmanusmanibrahim2616
    @usmanusmanibrahim2616 Год назад +1

    Hahaha Wlh PMB Daban ne hirar nan tayimin dadi akwai wasa da maida magana cikin zance tare da suka hakika Getso Yasan aikinsa Allah yabamu Shuwagabanni Nagari Amin.... Anma PMB da alamu bai gane harkan nan ba kam shidai Yabar mawasu kasar suna Wasan Su kawai....

  • @gremamohammed2954
    @gremamohammed2954 Год назад +33

    Allah ka rabamu da wawan shugaba,mara basira ya Allah, Allah ka saka Mana da shugaba me Ilimi me adalci!!Shekara bakwai sai yanzu za ka zauna da mutane,too late!!buhari bai ma san ma me ya ke faruwa a Nigeria ba,kaito na, Allah sarki Yan Nigeria mun Sha wahalan banza..a cikin alkawari Wanda kayi wa Yan Nigeria wanne ka cika??Har abada Yan Nigeria ba za su manta irin yunwa,talauci,masifa kidnapping,kashe kashe, rashin tsaro,da su ka shiga a zamaninki saboda sakarcinka da shashancinka, Allah ya Issa..A matsayinka shugaba ya kamata a Rika bincike da kanka,ka tabattar kowa Yana aikinsa,sa'anan duk Wanda yayi laifi lalle ka tabattar an hukunta shi,Amma kayi shiru ka bari kowa Yana yin abun da ya ga dama,haka a ke shugabanci???

    • @hassaneabdallah1596
      @hassaneabdallah1596 Год назад +2

      😀😀😀🦠🦠🦠🦠 hahahaha 🤣😂 Allah ya gafarta baba na cikin littafin jiki magayi,

    • @abbasaliyu9481
      @abbasaliyu9481 Год назад +3

      @AMINIYA TV PLUS Gaskiyansa Ya Fada A Matsayinsa Na Dan Kasa, Tsarin mulkinsu Bai Yiba Kota Kota, Sunyi Failing Na Jama'a

    • @abbasaliyu9481
      @abbasaliyu9481 Год назад +3

      Allah Ya biyaka

    • @ahmedibrahim3708
      @ahmedibrahim3708 Год назад

      Gaskiya, Grema ban san shekarunka ba bare na Mahaifanka ba. Shekaru kona Bayahude ana girmama su. Shugaban Kasa, Buhari yana jerin Kakanni ne ga mafi yawan Yan'Nigeria, Uba ga wasu kuma Yaya ga masu 60 zuwa sama irinmu. Nidai tarbiyyata da addinina ya hanani zagi. Ga sha'anin Mulki Kasa kuma kamar Nigeria, Gen Buhari ya kokarta sosai amma a nazari na hankali da laakari da lalacewarmu da kuma halayar al'ummar Kasa. Bayanan da yawa amma a dunkule kusan duka yan'kasa basu fitarwa kasar da yan'kasa hakkinsu. Limamai, Sarakuna, 'Yankasuwa , Mata a gida kowa shugaban Kasa. Ka gane fa, mafi yawan masifu kiransu Yan'Nigeria suka yi kuma saidai mu koma ga Allah mu tuba kuma mu chanja halayya. Shugaba Buhari da ake zagi da yasan haka Kasar da Al'ummar suka lalace da fa bazai nemi Shugabanci ba. Allah ya dai ya taimaki Nigeria da al'umma su koma tsoronsa. Allah kuma ya taimakemu da chanja duk halayen mu na Allah wadai tuñ daga cikin gidajenmu har waje don shi tausaya mana.

    • @babatheone568
      @babatheone568 Год назад

      Allah yasa mudache" HM

  • @musaahmadabubakar2246
    @musaahmadabubakar2246 Год назад +7

    MUDAI ALLAH YA ISA KAWAI

  • @harunasulaiman3783
    @harunasulaiman3783 Год назад

    Shugaban mayaudaran Nigeria Azzalumin Shugaba macuci Buhari Allah Ya Isa Tsakaninmu dakai

  • @mohamedahmed-jx1yr
    @mohamedahmed-jx1yr Год назад

    Halilu ahmad gestion
    Sanu da aiki gaskiya shugaban kasa yayi kokari
    Nigeria babar kasa ce wallahi allah ya kara masa lafiya amine suma amine

  • @umarisa6218
    @umarisa6218 Год назад +6

    Masha ALLAH ALLAH ya khara lafiya Muhammad buhari

  • @rahamahtv6609
    @rahamahtv6609 Год назад +1

    Allah wadaran naka yalalace

  • @anassmuktar8225
    @anassmuktar8225 Год назад

    Allah ya karawa baba lfy

  • @mohammedmuktar6849
    @mohammedmuktar6849 Год назад +1

    Buhari nan kamar anyimar wonkin kwakwalwa. Saboda duk maganganun sa tun 2015 su yake maimaita wa kamar recording. Kota kota baisan abunda qasar take ciki ba. Allah ya keuta

    • @nuraumar1233
      @nuraumar1233 Год назад +1

      Kwarai kuwa , tun 2015 wannan maganganu su yake mai-mai tawa.....

  • @DejiTeye
    @DejiTeye Год назад +1

    Ya Allah! Buhari bai san abubuwan da ke faruwa a cikin mulkinsa. Kuma bai san amsoshi na tambayoyin da aka yi masa. Wannan bawa Allah, mutane sun kokarta, sun tabbatar da cewa an ba shi rikon amana. Amma duk ya zubar da amana. Toh fa, Allah ya isa. Mu bar ka da Allah, ranan tashin Alkiyama, kai da mahallicinka.
    Jama'a, mutanen Najeriya, har dai mutanen Arewa. Ga ku ga Buhari. Ya kasa gyara muku kasa. Kada ku yi kure ku yi zabe akan Addinni ko kuma kabilanci. Wallahi wahala ne za mu cigaba da sha kawai. Ku zabi wanda ya iya aiki, da wanda yake tsoron Allah.
    Tinubu, barawo ne, kuma gwanatin Amurka sun bada cikkaken rahoto akan cewa babban da kwaya ne mai sai da kwaya. Har yau, ana nemansa a kasar Amurka.
    Atiku, dan Kasuwa ne. Za ya maida dukan mu gaba daya bayinsa. Da shi da abokansa yan kasuwa, za su tabattar da cewa tallaka ya yi wahala. Obasanjo ya fada muna labarin yawan kudin da Atiku ya sata, kuma 'yan majalisar Amurka sun ba da rahoto na billiyoyin dollar $$ wanda Atiku ya sata. Wadanda suka kewaye shi kuma, yawancinsu barayi ne. Ga shi kuma ya tsufa kamar Buhari.
    Ina rokon ku, ku zabi Peter Obi da Datti-Baba Ahmed na Jam'iyyar Labour Party. Wadannan mutane, ba barayi ba ne. Kafin duk su fara siyasa, Allah ya albarkacesu da kudi na halal. Kowanensu, matashi ne, kuma ga su da cikkakken ilmi na addinni da na Boko. Saboda Allah, da manzanin Allah, ku zabe su.
    Ni Bayarbe ne, amma duka albarkan da Allah ya yi min, a nan Arewa na samu. Ina bala'in kishin Arewa da kuma 'Yan Arewa sossai. Ku shiga Jami'yyar Labour Party kuma ku tabbatar da sun ci zabe, kuma ku tabbatar da ku nemi hakin ku wajensu.
    Allah ya sa dukanmu mu dace. Wassalam.

  • @halimayusuf2541
    @halimayusuf2541 Год назад

    Masha Allah, shugaba Muhammadu Buhari yayimagana don haka, govnoni dasauran masu mukamai sai kowannenku yafuskanci aikinshi, bawai arinkacewa komai laifin shugaba Muhammadu Buhari ba, hakkin kune kuma kutashi tsaye kuyi aikinku

  • @user-vb1tk9nj5d
    @user-vb1tk9nj5d 8 месяцев назад

    Inji uwarka shege mugu allah ya isa tsohun azzalumi

  • @BashirYusuf-st6ck
    @BashirYusuf-st6ck 3 месяца назад

    allah yataimaki dan wahala wanda baison talaka maci amanar nijeria maqaryaci

  • @muhammadbashir9752
    @muhammadbashir9752 Год назад +1

    Baba kenan ALLAH nagani karka damu zai wuce insha ALLAHU

  • @kabiruabdullahi7272
    @kabiruabdullahi7272 Год назад +1

    Allah ya isa wllh

  • @sanisanyi431
    @sanisanyi431 Год назад +1

    Allahu dai yasan daidai.amma abinda nakega kamar Nigeria wasu suke bata ta ba presents ba.yana iya kokarin sa whi.

  • @salihuabubakar9545
    @salihuabubakar9545 Год назад +1

    Wawa ai kamata yayi katuro garba shehu ,uban munafukai, ko shima tun yanzu ya gujeka , shashasha msssss.

  • @Abuabdallah1340
    @Abuabdallah1340 Год назад

    A gaskiya Baba Buhari kayi qoqari amma kuma ya kamata ka tabbatar da cewa jami'an tsaron sun tsare rayukan Mutane

  • @ukashaalkasimadam9055
    @ukashaalkasimadam9055 Год назад

    Allah Ya Shirya Mana Kai
    Allah Yasa Kagane Matsalar Talkawa

  • @sagirsaminu2561
    @sagirsaminu2561 Год назад +9

    Allah yasa, mu zaman lafiya muke so a Nigeria 🇳🇬 😢 kawai

  • @chaiboubnhassanechaiboubnh7683

    Sai baba buhari mai gaskiya

  • @halimaabubakar2252
    @halimaabubakar2252 Год назад +1

    Bawan Allah gsky yana bakin kokarinsa

    • @anassagir6729
      @anassagir6729 Год назад

      ruclips.net/video/NS4heUTjdd0/видео.html
      Kalli Shirin wacece ni safara'u yy kyau@ABNTV NEWS HAUSA

  • @Ibnu_abihi
    @Ibnu_abihi Год назад +1

    Gaskiya ne baba 100%

  • @jabirmukhtarbello9017
    @jabirmukhtarbello9017 Год назад +4

    Allah yakara daukaka daga sokoto

  • @aliyuadamu3190
    @aliyuadamu3190 Год назад

    Da kwarai da gaske, Allah yayiwa shugaba buhari kyakkyawan jagora InshaAllah

  • @NSgee14
    @NSgee14 Год назад

    Gaskiya wannan tattaunawar baa yi ta da kyau ba. Hira kuka je yi kawai wannan

  • @sadeequsman8697
    @sadeequsman8697 Год назад +1

    Nifa a fahimta ta, Buhari ko local Government Chairman Bai chan chanci rikewa ba. Shirme kawai

  • @hassansaeed1877
    @hassansaeed1877 Год назад

    thank you mrs president

  • @boutiquezaki6838
    @boutiquezaki6838 Год назад +1

    Jama´a wlh mufarka muzabi matashi mai jini à jikka dan wanna harda tsufa ya tabashi allah yasa mudace ammeen

    • @halimayusuf2541
      @halimayusuf2541 Год назад

      To ai tsufa a harakar shuwagabanci ba laifi bane, tunda kasanawace aduni tsofaffin sune suke mulki don haka tsufa bamatsala bane, Asamu maijin tsoron Allah shine kawai, kuma duk yan Nigeria sugayra halinsu sukom ga Allah

  • @surajousman4786
    @surajousman4786 Год назад +1

    fir 'auna Buhari munyi damunsani

  • @nassplease
    @nassplease Год назад

    Duk amsar da ya bayar kaya yake.. makaryacin shugaba, saka gamu da ALLAH!

  • @babangidaismailakamba545
    @babangidaismailakamba545 Год назад

    BABA buhari ya wanke kanshi a wajena... na fahimceshi sosai. Allah ya saka mishi da Alheri.

    • @yungab2584
      @yungab2584 Год назад

      Amma gskya baka san 'yancin ka ba to, indai haka ne. Allah ya sawake to

  • @its_ab_tech
    @its_ab_tech Год назад +5

    Allah yasa mudace

  • @musayahayasani8894
    @musayahayasani8894 Год назад

    Nice good President

  • @samsiyamaazu6209
    @samsiyamaazu6209 Год назад +1

    Allah ne kawai zai mana maganin abinda kasarmu take ciki aman bawai kuba azaluman shuwagabani

  • @jamiluabdullahisamaritan2868
    @jamiluabdullahisamaritan2868 Год назад

    Allah Sarki Baba Buhari Tambaya Daban Amsa Daban Allah Ya Kyauta 🤔

  • @Gwaska_official_channel
    @Gwaska_official_channel Год назад +1

    Allah ya zaba Mana mafi alkhairi Dan darajar annabi sallallahu alaihi wasallam.

  • @abdulmudallibumar3889
    @abdulmudallibumar3889 Год назад +2

    ALLAH Y isa

  • @nuramusamaiyama2589
    @nuramusamaiyama2589 Год назад +2

    to Allah ya Bamu ikon gyara zukatamu da niyya Mai kyau🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻

  • @asnnctv1763
    @asnnctv1763 Год назад

    Gaskia buhari yayi qoqari nagamsu da bayanenshi

  • @haliroulauwali4292
    @haliroulauwali4292 Год назад +2

    Masha Allah baba Buhari Allah yakarah daukaka

  • @rabiuhamisunabreaker313
    @rabiuhamisunabreaker313 Год назад +8

    Masha Allah

  • @abdullamohammed3547
    @abdullamohammed3547 Год назад

    New tattaunawa da buhari

  • @sadiqmohammed1007
    @sadiqmohammed1007 Год назад

    Gaskiya bako gaya masa gaskiyan Al"amurabq ko kasa tambayasa abubuwan daya kamara shikuma sai maimaita magana daya kawai yakeyi

  • @adamumar8479
    @adamumar8479 Год назад +1

    Yanzu wai shugaban kasa ne yake magana dan Allah ku taimaka mana kada a fassara hiran da wani yaren idan Duniya taji zamuji kunya

  • @rabiudauda5381
    @rabiudauda5381 Год назад +2

    Allah ya kyauta amma wannan hirar babu Ma'ana kodan

    • @JikanGwarzoKd
      @JikanGwarzoKd Год назад

      🤣🤣🤣🤣😂😂
      At least ai kunji inda dai ya sanya gaba ko.
      Kuma zasu kawo wanda (Tinubu) zai cigaba daga inda aka tsaya.😂

  • @usamabashiru2354
    @usamabashiru2354 Год назад

    Karya kakay maci amana aisa

  • @aminamala1153
    @aminamala1153 Год назад

    Baba buhari yayikori Allah yakare mama shi

  • @sboynafdiima2554
    @sboynafdiima2554 Год назад

    Allah ya iya mana

  • @rabiuahmadbalarabe7046
    @rabiuahmadbalarabe7046 Год назад

    Masha Allah, gaskiya yakamata muriqa yiwa kanmu adalci wajan magana don mukubuta a wajan Allah

  • @Humy_
    @Humy_ Год назад

    Masha Allah Allah ya kara baka iko da nasara Allah ya kara baka kwarin gwiwa da ikon kula damu Allah kuma ya kara maka lfy

    • @muhammadabdullahi3232
      @muhammadabdullahi3232 Год назад

      Bayan gama kallon wanna hirar abunda kowa ya kamata ya Gane shene :
      Buhari ba talaka bane a farkon tsarinsa,
      Kuma bai amsa tamabay dayaba daga cikin Wanda aka tambayeshi
      Sannan masu gudanar da wanna hirar basuyi aikin daidai ba,
      To ya kamata yan Nigeria su Gane noman Nan dai shene ya kamata mutane su komawa dari-bisa-dari, saboda gwamnati ba ta Kai take ba

  • @hujjahamza2312
    @hujjahamza2312 Год назад

    Buhari Allah ya isa
    Allah ya kula da buhari dede gwargwadon yanda yakula da mutanan Nigeria

  • @aliyuyusup4074
    @aliyuyusup4074 Год назад

    Allah tsinemabuhari da iyalansa

  • @muhammaabdullahi8752
    @muhammaabdullahi8752 Год назад

    Baba buhari kayi iya kokarinka amma mutane bazasu ganeba sai kasauka sannan azo anagane abubuwan dakayi

  • @titusphilemon9893
    @titusphilemon9893 Год назад +1

    You are write

  • @muhammadlauwalabubakar59
    @muhammadlauwalabubakar59 Год назад +5

    Jiki magayi sae baba 💪

  • @calculative1387
    @calculative1387 Год назад +3

    Wallahi anan maganganun da akayi, Shi me girma Shugaban kasa.. abubuwa suka tara mashi, kuma ina ganin akwae tsufa, sannan akan gyaran nigeria wallahi wannnan matsalar muce Ni da Kai... idan zamu gyara dan kammu, Amma mu sani Allah zeyi isabi me zafi akan wanda sukaci amana da kuma me sauki akan wanda suka tsare dokokin Shi.

  • @ishaqmusa3972
    @ishaqmusa3972 Год назад +8

    Ahmad getso da Kai da Dan uwanka danjarida Allah yasaka muku da mafificin alheri kunyi tambayoyi masu fa ida Amma kodaya baba bai amsaba,yanata kwana.dan haka yarage wa talakawan negeria da susan irin hisabinda zasuyiwa wannan gwamnatin APC a'zaban shekarar dubu biyu da ashirin da uku 2023 🙏

  • @Arewatvchannel
    @Arewatvchannel Год назад

    Allah neh kadai ze iya gyara Nigeria zagon kasa akewa wannan tsohon wllh niyansa me kyaune kasa daya ba gida daya bane karku manta wani gidansamafa baya iya rikewa hmm Allah ya mana me kyau shikuma Allah ya yafe masa abunda yayi bisa kuskure gyaran da yayi dakuma wanda yayi niya Allah yabiyasa
    Rife border da cewa ayi noma aci abincin kasa Nigeria wllh ba karamin gyara bane
    Allah yamana me kyau.