Hira ta musamman tare da Aisha Buhari - matar shugaban kasar Najeriya
HTML-код
- Опубликовано: 27 май 2023
- Uwar gidan shugaban ƙasa mai barin gado, Hajiya Aisha Buhari ta yi hira ta musamman da BBC Hausa inda ta taɓo batutuwa da dama ciki har da alaƙarsu da shugaban ƙasa mai jiran gado Bola Ahmed Tinubu da abubuwan da suka tayar mata da hankali a zamansu na fadar shugaban kasa da kuma irin abubuwan da za ta mayar da hankali a kai bayan sun sauka daga mulki.
Nikam duk wani haqqina awajenku keda Muhammadu Buhari banyafeba kuma bazanyafeBa😢😢
Wawa kawai 😢
Subhanallah haba dan uwa
Babbar sheda da zan yi wa Hajiya Aisha shi ne Tunda ta zama First Lady Ba’a taba ganin ta da shigar banza ba da zai kai ayi ta zagin ta ko kuma a ci zarafin addini a dalilin shigar da tayi. Fatan Alheri PMB Family 🙏
Sannan daga qarshe ba qarya Badariyya tayi wanka mai kyau 👌😊
Bacanji
Injin uban wa
Amma tana gaisuwa da maza hanu da hanu. Haramun ne a musulunci.
🤣🤣😍
Nide in anci da haqqi na Allah ya isa😮
Alkuran karyatake Allah ya shiryeki mudai mun yafemuku kuje ni bazanyi shari a daku a gaban Allah ba
😂😂😂ameen 😂😂
Duk dahaka muna godiya munason baba buhari Allah yakara lfy da nisan kwana mai albarka
Toh, Allah ya kawo wa talakawa sauqin rayuwa koda kwatan kwacin lokacin mulkin Goodluck Jonathan ne, amin. Talakawa basu samu yadda suke tsammani ba a mulkin Buhari, sai dai ma ci baya, komai yayi tsada, ga wahalar samun sana'o'i.
Allah sarki rayuwa 😢Nidae inda hakina akanku nayafe muku 🙏
Allah ya yafe mana baki daya🙏
Allah ya kara lafiya Mama A'isha Baba Buhari ❤❤❤❤❤
Allah ya,isarmana azzalumai kawe
Kaima Wanda kazalunta allah ya isar musu
Aji tsoron Allah
Akwai Allah
Mamarmu Allah yatsareku muda ku dukkanmu Ina gaida mutanen mutanen Daura
Very heart ❤️ touching wlh she make me cry kuma muna fata zaku yafe mana zaginku damukayi tayi 😢
Kaji karya
Allah yasa ku sauka lafiya , Allah kuma ya dafa mana baki daya 🙏🙏🙏
Masha Allah done ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤ ❤
Mashaa Allahu!
Gaskiya hirar ta ba da ma'ana yadda ya kamata.
Allah ya ƙara wa Mama A'isha lafiya.
Ma Sha Allah
Hajiya Aisha Buhari
I like your Fulani Accent, even though You are speaking Hausa .
Nigerians will miss you
Muna godiya sosai
Asha Fura lafiya , idan akaisa Daura
Salam alaiki
Uhp0p
Abinda kukayi na dai-dai Allah yasakamuku yabiyaku da gidan aljannah inda kuka kuskure kuma Allah ya yafe muku. Ku yawaita istigfaari wannan shawara ce.
Aamin Ya Rabbal Alamin.
@mas-udal-hassan9277 😊 Allah shine mafi sanin yanda zeyi da bayinsa
Shan da tsiyar ku Allah ya Isa
Allah ko bamuxa kugayawa ba xakugani agun Allah ran kiyama
Fatan alkhiri mama Allah ya Kara lafiya❤❤
I love this woman wlh ❤️
Ina son mamana
Allah yabiyaku da gidan
Aljanna wlh zanyi missing naku
Ina kaunanki😭😭😭😭😭😭😭😭
Masha Allah, Allah yatemaka first lady
BBC HAUSA muna godiya Allah ya Kara basira
Asalin hausan en yola matar nan takeyi har yau🥰
Masha allah watching from dakata kawaji
Asalam Gud Afternoon my Father President Ahmad Bola Tunubu May Almighty ALLAH Guide you To Fellow The Right Way Amin And you Bring Fuel Subcidy Back People Are Theriat you Have To Be Intelligence Amee May Almighty ALLAH Asked All Our Prayers Ameen
Rayuwa kenan yau gareka gobe ga wani,asauka lafiya hajiya
Masha Allah 🇳🇪🎉🎉
❤❤❤masha allah mama Allah ya yafemana ❤❤❤ Allah yakaramana lqfiya day Nisan kwana in dai Muna Raye Sai nazo ganin baba abun alfaharina❤❤❤
Gaskiya banji dadin jin wannan jawabin ba babu wani abun birgewa, aisha kunchi amanar nigeria
I will meet her in person when I am back home.. they did there best for the step forward and the progress of our beautiful Nigeria ❤❤❤❤😊
Allah ya yafe mana baki daya😢
Allah sure!Allah ndande walaa!
Anything that has beginng must definitely have an end
Masha Allah, Allah ya Kara mana Hakuri su Kuma wadanda suka gama Allah ya yafe masu kurakurensu, Wadanda sukahau kuma Allah yayi riko da hannunsu wajen kokarin kwatanta adalchi.
Allah sarki duniyar kenan fa yan uwa yan adam
Allah yakara nisan kwana mama aisha buhari
Masha Allah, alhamdulillah
Masha Allah, da fatan Allah kara mana zaman lafiya a Nigeria, da duniya baki daya.
Ya Allah 🤲
Mun yafe muku, Allah Ya sanya Albarka
Ameen
Tace hkr da akayi da Mai gdnta
Masha Allah..mama ya tsareku
Allah ya yafemana bakin daya zamuyi missing inkun😭😭😭💞💞💞💞💞💞💞💞💞
الحمدلله الحمدلله الحمدلله
kuji tsoran Allah Makar yaciya Allah ya isa
Mun gode sosai muna godiya Allah yakare ku
Masha Allah
Ma sha Allah
A'isha
This was emotional for me
Allah yayafemu baki daya muna muku fatan alkhairi munyafe uwar arziki
Allah sarki mama Allah ya kara girma
Indai da hakkina acikin wannan kibar da kikayi Allah ya isar man wlh
Sai aka ce tunda ta xama matar shugaban kasa Kar ta Kara ko
Idan kuma Baka da hakki Kuma Allah ya isan ya koma kanka tunda baka da hankali da tunani
@@maryammohammed7906 to amma ay cewa nayi indai inada hakki ko
Kuma anawa tunanin kamar ba laifi bane idan nace ban yafe ba kuma Allah bazai kamani da laifi ba akan naqi yafe hakki nako?
@@officialabz5397 domin baka yafe ba kana ganin gobe kiyama ai aka ce idan ka yafe ma mutun zaa zuba maka Lada sosai toh me laifin baka yafe ba
@@officialabz5397 domin baka yafe ba kana ganin gobe kiyama ai aka ce idan ka yafe ma mutun zaa zuba maka Lada sosai toh me laifin baka yafe ba
Masha Allah Kunyi kokari Sosai Allah Ya Saka da alkhairi, Kuma Allah Ya Taimaki Kasarmu Nigeria, Hira Tayi dadi da maana amma wannan Pension din da Kikeso a Tallafawa Matan Tsofin shuwagabanni naso ace Ku Dan Hakura idan Da Hali, saboda Halin da Kasar takeciki.
Akoma Daura ALLAH Ya Isa
Yan Bura.ubanshaggu
So emotional 😮
Ku shirya amsar da zaku ba Allah akan jinin da kuka zubar a Zaria na Yan shi'a.
BABA Allah yakara lafiya🎉
Allah ya isa bamuyafe ba shegu machiya amana kuma Allah yayi muku abunda kukai mana
Badariya rangadi irin wannan ado haka macha Allah anya kuwa bazance........ ba
Allah sarki rayuwa kenan
Good
Mah Manny
Masha Allah
Masha Allah hjy aisha
Allah ya kara tabbata Allaheri mama Aicha In jarida jaraba tamosa
Allah yasaka mana wahalar da kuka jefa TALAKAWA kuma allah yajefaku cikinta Wlh tallahi bazan taba yafewa buhari azzalumai kawai kunyi mulki 8 years babu abinda kukaiwa TALAKAWA Sai azirta kanku da kukai Akwai allah
amma mama bakya jin tsoron Allah wallahi
Me tambayar gaskia 🥰😍
Mun yafe muku Allah ya yafe mu ga baki daya
Allah yana ji kow
Zaman bila yakare umma da gaida aisha
Shi wani har ya Kare rayuwarshi ba zai Shiga ko masallacin ba
@@maryammohammed7906
Gaskiyane Haka ubangiji
Yake lamarinshi wasu sunfimu
Mukuma munfi wadansu hakan
Saii masu zurfin tunani kegane
Hakan
@@ahmadzakariya7477 hakkun magana irin ta masu hankali da lissafi
Allah ya isa ba zamu yafeba
Akwai office din first Lady ne a cikin constitution da zaki ce a dunga baku wasu allowances bayan mazajen ku sun gama mulki.
Allah ya isarmuna
Wai suna Neman yafiyar Yan kasa. Hm. Sekace yafiyar abun banzane.
Kunyimana Kashi 95 na Azababa Allah yamayar maku da binda kukayimana in Alherine ko sharri
👍👍👍❣❣🇳🇪🤲
Fatan alkhairi agareki ❤
Fatan alkhairi agareki❤❤
Mulkide yaqare inkunyi da kyau kuga dakyau allah yasa mudace
Tabbas zuwan ku A shugabanci Nigeria Ba kara min koma baya kuka jawo wa kasa ba muda da ku Allah ya isa komai ya daga sbd rashin korewar ku a aiki
Nidai inda hakkina akanku Allah yasakamin banyafeba
Allah yatsinews makaryaci alkawari kam sai agaban Allah xamu hadu daku.
Thank you for saying true
Allah ya tsinewa Mai karya😂
Allah ya sa ka muku da gidan aljanna
To yan Nigeria 95 % Allah ya isa ake anci amanar Al,umma anyimana karya anyaudaremu ankashe kasa
Rayuwa kenan
Mama nd her fulani accent😂😂
Allah yasamudace
Allah ya cigaba da karfafaku. Duk inda kuke.domin shugabanci ba karamin abu bane.
❣️
Aisha buhari tayi baki phones stores😅🥲
❤❤❤❤
Salam BBC Hausa fatan alahiri zuwa gariku
Duk zancenki babu gsky malama kungama kashe mana kasa hajjajju Allah yai mana sakayya keda mijinki kun cucemu nidai bazan yafeba
Masha allah our outgoing first lady we will miss you forever.
Allah ya yafe mana gaba daya mu da ku
Masha ALLAH Thanks you ❤❤
Fatan alkhairi
Madala Muna godiya