Inna Lillahi wa Inna ilaihi rajiun. Ikon Allah baa rama mugunta da mugunta, musamnan a kan ba wanda shi yayi maka, akwai Allah idan kai haquri halin Manzo SAW, sai Allah ya saka maka duniya da lahira. Allah yana son masu haquri kuma shine halin yan' Aljannah. Allah mun tuba ka yayyyafawa masifa ruwa
Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan masifa damaitakama ubangiji Allah yakamana mafita Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w. Dan Allah asadussuna Ina Neman alfarma kudai malamai ne kuwar Allah kuhada kanku gabadaya MLM dukkunku
Munfara fahimtarka yanzukan malam Musa sabida anbaka wata matsayi agefen fulani shiyasa kake musu uzuzi da basukariya yanzu don Allah labarin dakabayar da labarin matannan wannene yafi sosa Rai sun fakeda yansakaine sukasasu daukan makami wai kaimakuma kabiye musu,,
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
@@ismailhashim6637 mumafah fulaninne nagaske amma bamagoyon bayan abinda sukeyi donmin batasunan fulanine amma shi sabida ambasa wata mukami shine bari yarika karesu dasunan malanta
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
Nidai babu wani uzuri da zanyiwa dan taadda, kuma malam kubar basu uzuri. Waye a Nigeria baa zalunta ba , haka baya nufin ka koma daji kaita kona mutane kana yanka mutane ba. In wannan uzuri ne ay duka damun koma daji muma
@@رضوانربيع-خ5ض nima fulani ne amman bana basu kariya, kawai raayin sane da kuma fahimtar sa haka. Dan taadda dan taaddane, kuma wannan taaddanci ba kawai fulani ne kawai keyiba harda sauran kabilu sun fake ciki sunayi. Allah ya jara mana
Magana ta gasky magan ganun ka na goyon bayane agareka ku da alama basu taba kama wani nakaba ko sun kashe wani nakaba hys kake karesu Amma allah yana ganin ka
@@رضوانربيع-خ5ض Nima nayi tunanin haka. Amma Annabi SAW shi ba haka yayi ba, yace koda Fatima bint Muhammad tayi sata sai ya yanke mata hannu, ina mamakin ina Mlm ya baro maganar Annabi SAW
Wlh babu ƙabilar dazata yadda da Fulani har abada a Nigeria inba Hausawa ba kai yanzu ka isa ka yiwa inyamurai haka kazauna lfy wannan asadussuna neman farin jini yake agurin fulani shi abinda yake so kada Hausawa subawa ƙabilarsu kariya sedan suzauna adinga cin mutuncin su wlh inni Gwamna ne yake wannan surutun ajahata senasa ankamashi wlh domin yanabawa fulanin dasuke kashe mutane kariya saboda ya renawa Hausawa hankali kuma yana zaune acikinsu wlh yakamata akamashi yanada sa hannu acikin ta addancin Nigeria wlh akwai irinsu Acikin gari dayawa muna tare dasu wlh
Subhanallah Allah yasakamaku
Allah yaqasqanta Dukkan wayannan azzaluman😭🙏
Ya Allah ya saka mata, da duk sauran bayin Allah baki daya
Wandaduk yayi karya Allah nanan
Innalillahi wa inna ilaihirrajiun
Allah ya isanmu da tsakaninmu da duk wanda yake da Hannu a cikin wannan Rashin Imani.
Sune Ummul abaa'is Na komai
إنا لله وانا إليه راجعون لاحول ولا قوة الا بالله العلي العظيم استغفر الله
QuAllah vous bénisse et vous protège ya check
Innalillahi wainna ilaihir rajiun😭😭 wallahi sai da maganar matan nan tasakani kuka😭😭
Tsakanin ku Allah a haka ne wasu malaman Nigeria ke kokarin ba yan ta'adda uzuri ? Allah ya sawwaka !
Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un Allahumma a jurna fiy masibatuna wa kalifna khairan minha. Allah ya saka miki ya kuma baki lfy
Dan Allah kafadi ainane akayi wannan abin duk abinda kake fada baka taba kawo fijja kodayaba wallahi malam baka da imani
Allah kaimuna kyakyawan karche alparman annabi salalahu alaihi wasalam
Alhamdulillah Allah yakara Wulakantasu
Inna Lillahi wa Inna ilaihi rajiun.
Ikon Allah baa rama mugunta da mugunta, musamnan a kan ba wanda shi yayi maka, akwai Allah idan kai haquri halin Manzo SAW, sai Allah ya saka maka duniya da lahira. Allah yana son masu haquri kuma shine halin yan' Aljannah. Allah mun tuba ka yayyyafawa masifa ruwa
Amen ya hayu ya kayome
Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan masifa damaitakama ubangiji Allah yakamana mafita Dan isar Annabi Muhammaduh rasulila s a w. Dan Allah asadussuna Ina Neman alfarma kudai malamai ne kuwar Allah kuhada kanku gabadaya MLM dukkunku
Ya Allah 😢😢😢😭🤲🤲🤲🤲🤲
Allah yakaramana ireirenka ml'am. Domin magujawan hausawa da yan adawanmu. Suna samun nasara akanmu da Kadan da Kadan kan ruguza hausa Fulani.
Innalillahi wa'inna ilayhirraji'un
Munfara fahimtarka yanzukan malam Musa sabida anbaka wata matsayi agefen fulani shiyasa kake musu uzuzi da basukariya yanzu don Allah labarin dakabayar da labarin matannan wannene yafi sosa Rai sun fakeda yansakaine sukasasu daukan makami wai kaimakuma kabiye musu,,
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
@@ismailhashim6637 mumafah fulaninne nagaske amma bamagoyon bayan abinda sukeyi donmin batasunan fulanine amma shi sabida ambasa wata mukami shine bari yarika karesu dasunan malanta
Wannan duk ba hujja bace da mutum zai shiga ta.addan ci suyita kashe mutane suna sacewa domin allah yace واليس للإنسان إلا ماسعي وان سعيه سوف يري
Wallahi haka ne. Kuma fa 'yan bindigar nan makaryata ne. Ni ban yadda dan saka zai yi abun da Asadu ya ce ya yi ba wallahi. Kawai da sun ba da labari shi ke nan wai sai a yarda?
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Subhanallah
Innalillahi wa'inna ilaihiraju'un 😭😭😭
Kai dai aikinka kenan kulum bawa yan taada kariya kulum Allah ya bayanamana boyayar manufarka
Nidai babu wani uzuri da zanyiwa dan taadda, kuma malam kubar basu uzuri. Waye a Nigeria baa zalunta ba , haka baya nufin ka koma daji kaita kona mutane kana yanka mutane ba. In wannan uzuri ne ay duka damun koma daji muma
Ai wan nan malamin dakake gani shi mebawa ta addanci kariya ne saboda yana auren ba fulatana
@@رضوانربيع-خ5ض nima fulani ne amman bana basu kariya, kawai raayin sane da kuma fahimtar sa haka. Dan taadda dan taaddane, kuma wannan taaddanci ba kawai fulani ne kawai keyiba harda sauran kabilu sun fake ciki sunayi. Allah ya jara mana
Walahi mussa assadou sunah ta n'a ba mutane hawochi kulune kare fullani chikai
الا الذين تابوا من قبل تقدرواعليهم
Fasiki yayi magana kaikuma malami kagamsu harkana kafa hujja da maganan fasikinnan ,,
Ai shi me goyon bayan Fulani ne saboda matarsa ba fulatana ce
Magana ta gasky magan ganun ka na goyon bayane agareka ku da alama basu taba kama wani nakaba ko sun kashe wani nakaba hys kake karesu Amma allah yana ganin ka
Matarsa ba fulatana ce shiyasa baya kaunar hausawa
@@رضوانربيع-خ5ض Nima nayi tunanin haka. Amma Annabi SAW shi ba haka yayi ba, yace koda Fatima bint Muhammad tayi sata sai ya yanke mata hannu, ina mamakin ina Mlm ya baro maganar Annabi SAW
Wlh babu ƙabilar dazata yadda da Fulani har abada a Nigeria inba Hausawa ba kai yanzu ka isa ka yiwa inyamurai haka kazauna lfy wannan asadussuna neman farin jini yake agurin fulani shi abinda yake so kada Hausawa subawa ƙabilarsu kariya sedan suzauna adinga cin mutuncin su wlh inni Gwamna ne yake wannan surutun ajahata senasa ankamashi wlh domin yanabawa fulanin dasuke kashe mutane kariya saboda ya renawa Hausawa hankali kuma yana zaune acikinsu wlh yakamata akamashi yanada sa hannu acikin ta addancin Nigeria wlh akwai irinsu Acikin gari dayawa muna tare dasu wlh
To ai mu DUK Wanda aka kama semuga Fulani NE
Kuma DUK Wanda yai video a cikinsu semuga Fulani NE
A kire in Sakai kikiñ Nigeria azzalumai Kai in Sakai da in bindiga dukansu in in skane
Malam ko yahudawa basuyi abunda mutanennan sukayi ba
Wadannan mutanen baikamata ayi sulhu dasuba har se ankarkashe manyan to dagabaya sukananu tunda baasansuba shine sulhun dore
Malama barka ranar juma a
Mushen kura karya kake
akowane ban gare
Tare da girman Malun ta wannan son zuciya ne asadu,duk abunda fulanin nan suke baka gane ba kenan
hawayen kada
Malan ku fulani bakuda imani,su yaran wannan matar minene lafinsu hardo?