@@abuaishaalfurqanaslm Fatan alkairi dan Allah Malam Naga huta natatachi Israel ce kolabanan Dan Allah munajiranku mungode astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla 😭
Amma dai wannan garba kore Allah ya wadaranku, wannan bayyana irin fadala haka, haba don Allah ahaka kuke tunani muzabeku ku wakilcemu? Wannan wani irin mutum ne haka ya Allah kayi mana tsarin ire- iren wayannan mutane (yansiyasa) da su wakilcemu kota kusa kota nesa, ya Allah kana gani kayi mana maganinsu. Ameen ya hayyu ya Qayyum.
😂 Shiko yana da mata hudu baya tsoron ya kunnawa kan sa wuta a gida wajen matansa wannan bankada tayi yawa Allah mun tuba ya kuma kyauta, dmn ance ko a lahira haka yan' wuta ma suke zargin juna. Allah ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
Wannan fah kowa zai iya ɗaukan sa yanda yaji ƙwaƙwalwa sa take iya ɗauka wasu suce bai kyauta ba wasu ya basa dari ya amma fah Ni ba haka na ɗauke Chi ba saƙon da ke cikin wannan jar takarda ya ke karanta wa ita siyasa tana duban ina yawan kuri'a yake tayi kamfen akai wannan ma wata ce.a koma tuchen ita ciyar 🥰
،إنالله وإنا إليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل ،إن الله لايحب الجهر بالسوء Waennan sune en siyasa ku da kuke zaben jam Iyyar su 'wallahi da en Nigeria ko in ce en arewa ko Taron wata jamiyya kuka ga Irin wannan mutumen ai tafadi,tir tir da Al ummar dairin wannan mutumen ze fito yayi Irin wannan yaqare baku fasa gidan redion ba.بئس
allah yakarawa Abu aisha lafiya da nisan kwana ♥️❤️♥️💯
Amin amin na gode da adduoi
yau wa malam wallahi ina wata tabbaya da nake so nayi ma
@@abuaishaalfurqanaslm Fatan alkairi dan Allah Malam Naga huta natatachi Israel ce kolabanan Dan Allah munajiranku mungode astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla 😭
Amin amin na gode da adduoi
Amin
Amma dai wannan garba kore Allah ya wadaranku, wannan bayyana irin fadala haka, haba don Allah ahaka kuke tunani muzabeku ku wakilcemu? Wannan wani irin mutum ne haka ya Allah kayi mana tsarin ire- iren wayannan mutane (yansiyasa) da su wakilcemu kota kusa kota nesa, ya Allah kana gani kayi mana maganinsu. Ameen ya hayyu ya Qayyum.
Aminé summa amine
Hasbunallahu wa nimal wakeel
Allah ya shirye mu duka mu..ama garba kore katuna kai din toshone
La'haula wala qowata illabilah
😂 Shiko yana da mata hudu baya tsoron ya kunnawa kan sa wuta a gida wajen matansa wannan bankada tayi yawa
Allah mun tuba ya kuma kyauta, dmn ance ko a lahira haka yan' wuta ma suke zargin juna. Allah ya karemu daga sharrin Shaidan Amin
Allah ya saka da alkairi amma me ya kawo hoton Abba a ciki
kay gaskia Alla yakiwta Alla yasamudace
Wai Dan Allah a Kano ne wanga mutum yake ???
حسبنا الله ونعم الوكيل 😊
Wannan fah kowa zai iya ɗaukan sa yanda yaji ƙwaƙwalwa sa take iya ɗauka wasu suce bai kyauta ba wasu ya basa dari ya amma fah Ni ba haka na ɗauke Chi ba saƙon da ke cikin wannan jar takarda ya ke karanta wa ita siyasa tana duban ina yawan kuri'a yake tayi kamfen akai wannan ma wata ce.a koma tuchen ita ciyar 🥰
Sarkin mata😅😅😂😂
Wai kankana 😂😂😂😂
Allah ya kyauta
inba wannan zancen qarya yake
Abu,isha ka kusa kai dariya
Masha allah
وكذلك يقذفُ الله في قلوبهم فيفضحُ بعضهم بعضًا
kai babamu
Allah yakyauta
kai 😂😂😂😂
Kaji katon banza
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
😂
Shagwɓe ni yake
،إنالله وإنا إليه راجعون حسبنا الله ونعم الوكيل ،إن الله لايحب الجهر بالسوء
Waennan sune en siyasa ku da kuke zaben jam Iyyar su 'wallahi da en Nigeria ko in ce en arewa ko Taron wata jamiyya kuka ga Irin wannan mutumen ai tafadi,tir tir da Al ummar dairin wannan mutumen ze fito yayi Irin wannan yaqare baku fasa gidan redion ba.بئس
Allah Yasauaka Allah Yashir Yiku Bakedaya Afitou Sirsra Baha Surun Allah Kauta Ameeeen Yawhiyou Yakaiyoum
😂😂😂😂
Hhhh hum Allah ya kyauta 😂
😂😂😂
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
😂😂😂😂
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
Subbahanallahi siyasa batayi ba da yyamyanka Azo ana Yi Maka tujara Allah yasa mu gama lafiya gaskiya garba Kore ka gama da ain jafaru
Gaskiya kukanku bai kamata kusan wannan hirar ba