Duk abin da muke yi ’yan sa-kai ne suka koya mana - Turji
HTML-код
- Опубликовано: 7 окт 2024
- Bello Turji, kasurgumin dan bindigar nan da ya addabi wasu jihohin Arewa maso Yamma ya ce duk abubuwan da suke yi na kashe-kashen mutane, ’yan sa-kai ne suka koya musu.
Allah ya tsine mak turji da duk Wanda yake goyamaka baya
Gaskiya nageriya Munci baya
Dubi yadda dan ta,addake
Magana kamar Yana gidansu
A social media Allah wadaran
Gwamnatin Nigeria tir
Ya kakeso ayi
Kai turji yanada gaskiya nml ❤❤❤❤
Wlh fa abin bakinciki
Wai mutanan da ake nema sune ake hira dasu haka
Hnmm Allah Ubangiji ya kyauta 😭🙏
oga Sir Ahamadu Bello turji. premier..!! ALLAH yasiryeka wani abun balaifinkabane.! ansakane
Allah yashiryeku yaganar daku gaskiya turji
Allah yamaka abin da yagadama Amma fa a kwai.zuwa kabari ko yau ko gone ko yanzu ko anjima Kuma aza barkabari tana kanku insha Allah Allah zaimana sa kaiya daku .ranar da babu Kalmar ayihakuri ko nakiyaye no babu saboda anbamu dama sosai aduniya Dan haka koranar kiyama Allah karya.hadamu.daku😭😭😭😭
Bello turji lallé kana da gaskiya amma dai asa Santa yafi ko❤
Bello turji ouban en isska
Dan wawa wallahi karya kae ba bahillacin gaskine ba domin fulani ba asansu da wannan ba
Allah ya shirye mu Shirin na addi nin Muslimci Aminnnnn
Gaskiya dayace kuma daga kinta se bata. Allah karka kamamu da aikin wawayen cikinmu na da dana yanzu
Turji gaskiya yake faɗa kuma babu wata gaskiya da ta wuce wannan
Gaskiya ne
To be honest, this man speak volumes...his answer's are epic and he's truly a Fulani revolutionary 's ... unfortunately disinformation will not make indomie children will not understand,he is speaking a deeper war destroying the fabric of our existence as Nigerians 😢😢😢
0:44
Allah yashirya Ku Idan masu shiryuwa ne idan basu shuryuwu bane Allah ya wulakanta ku
Amen ya rabbi
Kawu Bello, ayi hakuri a bar ma Allah komai.
Dun Allah, ka bama mutanin ka hakuri, Allah ne gatan ku.
Allah ya chiryé ku yin uwan ''' Dan Allah a zan yima fulani
Allah kayima abunda kakeyi ❤lokacine Allah yabaka rana kashan ya garinka
Bello turji iqon allah mahasadan ka fadawan ka
Allah ykiyaye Allah y tsare
Karya kuke, Wlh ku naffara, yan sakai ramuwa sukozoyii
Yayi oga bello turji
Haka kache ko
Allah kabamu zaman lapiya a nigeria
Allah yacerya
Allah ya shirya da mou
yayi turji
Merci pour votre réponse
Allah yKauta
In Allah ya yarda turji saika shabakar wahalar da sai kaci uwarka
Oop😊o o oo+9
😊moWnj
M
P 6:45
Ubangiji Allah kashiga alamuranmu Allah kasa muyi kyakykyawan karshe Allah kasa mutuwa tazamo hutu agaremu 😭😭😭🙏🙏ya Allah wanna lokacin Allah kabamu wucewa lpy anhana talaka sakat anhana shi abinci anhana zaman lpy akasarmu
Allah staremu dasharin ku
ءامن
Allah ya karé tchiyayé ka bello turji kanada gaskia ❤
Turji sharia ta mayu ko inkaga Ana azabtar da mutumin kauye a sharia mayene Allah ka rabamu da haihuwar asara
Allah ya tonamuku asiri ameen😢😢😢
Banza matsiyaci shekau ma yamutu banza Dan wahala kazami kawai
Allah yasa mougane GASKIYA DOUWADAKEYIN BADEDEBA ALLH YA SHIRYEMOU
Allah ya kyauta😢😢
Ah kasamu goyonbayan gwamnati aidole kaika video
Allah ya kawo mana zaman lafiya a Nigeria da sauran kasashe.
IZZARASo
Allah ya tsenemuku filanin banza kun taho daga mahaukacendajinkuba sanunkada zalince mugun ery danbanza qungiyar miyatti Allah ma saiallah yatonamuku assiry mugun ery
haba kaikuwa mlm wallahi bakowani bafula Tani bane haka
Ka Gani, tun rubutun ka ma Yana nuna Kai jahili ne! Maimakon ka Kalli maganar shi, ko za Ka iya gane Hanyar maslaha, Amma sai zage zage kake Yi na shirme! Fulani nawa suka Yi mulkin Nigeria ?
Allah ubangiji yashiryamu
Allah ya kiyaye darajar Annabi da algorani
Shege turji🤣🤣🤣
Ashe yana da Baki haka 😮😮😮
Hmm!!
Waikuma Yan jaridune suke Hira dashi, tir wlhy
Allah yasau wake Na Nigeria Tala lace
Hmm
rayuwa kenan
shuga bannin Nigeria sune basa son Azauna kafiya wallahi Alamar Bello turji bashida girman kai bawai natabeshiba
Newhall inzajitau sayin mu mutalajawa
Adainatura yanjarida suna wasa dahan kalinmu Bello turji baya boyeboye gaskiyar kawai yakefur tawa shidakan sayace su sukashemu sojoji sujashemu yansakai sukashemu yan bokoharam yabatafura sukashemu sukashemu dumu talakawan Ake kashewa Kota ina Don Allah Aitai maka Anemi sulhu Abarmu murayu muma kamar wasukasa sanmana
Wallahi
Wallahi
Wallahi
Maganarshi
Akwai gaskiya aciki
To fa!
Hmm ya Allah make us to understand
ALLAH ya isa
ALLAH kayi mana maganin duk makiyin zaman lafiya akasar mu baki daya
Allah ya shir yaka
Bello dan alhah kahi ankuri
Gaskiya durji abidaka keyayeyawa
Maganar gaskiya yake faɗa wallahi, da dadewa Sarakuna da Yan sanda suka maida Fulani saniyar tatsa.
An dade ana zaluntar Fulani a kasar nan, ba ilimi, ba ruwan sha, ba kulawa ko kaɗan, hatta a cikin Mu talakawa Muna zaluntar Fulani, a Kasuwanni farashin da ake saidawa Fulani kaya daban da na sauran jama'a.
Abi Shawarar shi a gwada a gani, In Sha Allah za'a samu sauki.
😢😢😢
Wtfdund
Wlh duniya Babu amana 😭kan ku amshi mulki se kunyi rantsuwa Amma da kun samu mulki se San xuciya wlh shugabanni kuji tsoran allah Dan jarida yana magana da turji kuce baka San komai ba 😭😭Allah baya sa6an aiki😢
Ikon Allah Dan jarida zai iyaganin turji Amma jami,an tsaro basusan inda turji yake bah
Ya allah kayi mana mafita
Ka kawo mana zaman lpy
Allah yanesantamu daku
Ameen ya Allah
Allah ya sauwake 😢
turji Allah yatonamaka asiri
Bagaski bane
Allah kaimana kyau
Yayi❤🎉
Allah yasa mougane
Alah ya chirye su
Ameen
Allah zaiyimana maganinku insha Allah
Allah ya kiyaye
Allah ya zaunar da kasarmu lfy
Allah ya shiryar da kai
Amin
🎉 good boy 😮🎉
Allah yamanta dakai yawula kantaka turji
Allah ya ka mana Zaman lapya.amman ban ga layfin Ku bah.ana kashe mutanen su basu ji basu gani ba dole ne taadanci zayi yawa.wasu dole ke SASU dan Kare rayukan du.
Kai dai turji badan albarkaneba Allah ya issa duk wandakakache kajitsoran Allah wallahi
Ok Masha Allah
Allah shiryemu bakidaya
Amin
hhh wai yana nada sarki
Allah ya shiri su
Ameen
zaka gane shayi ruwane
kowa yatashi yakare kansa
tako wanne hali shine amsa
Wata buru uba sai nageriya ana yiwa Dan ta Adda tambayoyi kamar Jami in tsaro
Good observation
Madalla
Gaskiya ne turji 🙏🙏
turji allah mana maganan ku
Allah yakawo karshenka
Thanks
Wallahi mutuminnan yana da
gaskiya
To ai shi ke nan
Hmmmm 😂😂😂😂 Allah ya tona asirin ku
To ya allah ka chiryada wanana mutun amine
❤gaskiyane❤
Tranquillement
DANJARIDA.KAJISTORON.ALLHAN.DAYAHALICEKA.KANA.DAUREWA.YANTA.ADA.GINDI.AKWAI.RANAR.TONON.ASIRI
Muna buķatar Christopher anan shida bataliyarsa 😂😂😂.
Ai wannan video tun lokacin mulkin buhari ne
Allah ya isa
Allah ya kyauta
إنا لله وإنا إليه راجعون اللهم اجرنا في مصيبتي
Allah dukkan wandaketada hankali allah katayammasa da hankali na 6oye da na bayyane.
Rahama usman Yarya kake gwuN GaYaR kiristocice tadaukeka Aiki
Allah yasinima torji
Turju kafadi gaskiya Allah kashirya shuwagabanin mu
Kalli wanishege yanadefuska ubanka turji
Allah yashirya shi yatuba
Wallahi gaskiya yakefada
gaskiyan 😢
Yes my brother
To fa!