Yanzunan Yan Sandan Sun mamaye fadar Rumfa Domin maido da Aminu Ado Fadar, An Raina Abba, Lauya
HTML-код
- Опубликовано: 23 июн 2024
- The Kano State Executive Council sat this weekend, some major projects were approved
In the continuation of the obstacles and pressure that Emir Sanusi has been facing in Kano since his return as Emir of Kano, on Sunday, the police officers who were supposed to be from Abuja, went to the emir's palace through Rumfa House.
The lawyers expressed concern over the way the decision was made and violated some rules during the trial in the state
An Islamic religious teacher expressed his displeasure with the way the police are treating Abba Kabir Yusuf
A cigaba da samun cikas da matsi da Sarki Sanusi ya ke samu a Kano tun bayan dawowarsa Sarkin Kano, A ranar Lahadi jamian ƴan sanda daka da ke zaton daga Abuja ne sun dira fadar sarki ta kodar Gidan Rumfa.
Lauyoyin sun bayyana damuwa kan yadda aka yi hukuncin tare da saba wasu ka'idoji yayin shari'a a jihar
A lokacin da ake ta hayaniya a dalilin shari’ar masarauta a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya jagoranci zaman majalisar SEC.
Wani Malamin Addinin Musulunci ya ya nuna Rashin jun dadinsa kan yadda Yan Sanda Suke Yi wa Abba Kabir Yusuf
________________________________________________
Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
Jaruman kannywood,
Y'an siyasa
Abubuwan Al-ajabi
CeCe kuce
dama tarihin rayuwar su
Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
Sannan zata kawo labaran hausa novel
MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
Politicians
And their Biography
And other news about famous people around the world
And then it will bring news about Hausar novel
Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu
subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc
#mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa
Allah ya wadaran sunusi da magoya bayansa
Bamayi Abba banza sunusi banza
Abba Shi ya raina kansa ba abunda aka zabeshi yayi bashi yakeyiba kai kuma abul fasada katsinewa sunnah manzon Allah in sha allahu sai tsinuwarnan takoma kanka
Allah ya tsine wa sunusi da magoyabayansa
Nice
Hmmm Allah ya stare mana kano daga sharrrin masu sharri
Sai aminu
ABBA Wawa ne
Allah ya kiyaye
Mu SUNUSI LAMIDO MUKESO
Wai masuchewa anraina abba don Allah yaki kukeson ayi akanone
To kuzugashi tinda mashifa kuke nema
❤
Abdul fatahi Allah yashiryeka
Kai dama aitsinanne ne tundra tsinewa sunna
Kunji baqauye kudin me kuma a ina ya samesu ,
Maqaryacin banza wai duk a Nigeria ba irin sa mutumin da ke yin shishigi ga addinin musulumci
Sanusi Allah yakaramaka daraja wasu besnka bane 8:29
Malam, nawa kaci ne saboda ba asan malamai da hakikucewa irin hakaba sai 'yan siyasa.
Surutun kowa baya hana Allah yayi abinda ya shirya....Kudai kubi a hankali.
asyadi shihuo abulfatahi mungodi maka sosay
Ya kamata a tsarkake zuciya Kanawa. Kun wuce wannan level
Kaji sakarai abdulfatah to waza,a kawo masa ne
Sunusi bayahu dene ba malamiba
Haba dai ?.
Ai kaini wawa munafukai sunusi lokici ya kurimasa ya hakura masu gado su karbi kujiransu da haka ahakura yafi
Sunusi zama daram
Sanusi sarkin Dole Sanusi sarkin naci.
Gaskiyya dayace,woh an raina Engr Abba Kabir UlYusuf wlh😢
A'a ya raina kanshi dai. Kai ka zauna baka da raayin kanka sai abinda masu gidanka suka saka.
Abulfasadi ne fitaccen malami? Lallai anji kunya kuwa, wannan dolon da bai san abinda yakeyi ba shine fitacce? Allah ya sauwake. Ai in kaji yan kudu suna yabonka wallahi kai mutumin banza ne.