MARTANIN SARKI SUNUSI GA MASU SUKAR SA AKAN KAFET DIN SA DA AKACE ANA TAKAWA DA SUNAN ANNABI S A W
HTML-код
- Опубликовано: 24 сен 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Mai martaba mun fahimceka kwarai, Amma a bisa girmamawa da darajantawa, se muga cewar shi kansa Mai martaba din kamata yayi a Sami gurin da za.a riqa kallonsa ne kawai, kamar a jikin bango ko makamantansu, Amma ba inda za a riqa takawa ba. wallahu Aalamu.
Lallai dai dai me zamcen mai martaba , Amma a babin ladabi da girmamawa ga sunnan manzon ALLAH da Kuma sadduzzaree'ah gudun kar wasu su zarge shi da abinda ba shi yake nufi ba, ya kamata a cire.
❤❤❤❤❤❤❤❤ Mashaallah alhamdullah ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha ALLAH Mai Marta'ba ALLAH ya Qara Lafiya Da Nissan Kwana Alfarmar SHUGABA MUHAMADU RASULULAHI { S.A.W }....
Malam kadauki gyaran da akayima kuskure Kam kayi acire wannan sunan mai daraja daga kan carpet da ake takawa zan iya tunawa Dan damben duniya Muhammad Ali za a karramashi a America sai aka rubuta Muhammad Ali ahanyar da zaibi take yace bazaibiba sai ancire wannan sunan domin wulacancine ataka sunan kaui kuskure kawai ka gyara.
Nima abinda na Gani kenan amma shi wannan bazai dauki wannan kudkren ba saboda girmam kansa yayi yawa
Daman Dr idriss yagayamana cewa ba Allah ba annabi a tafiyarka wallahi duniyace kawai da kwadayin milki kasa agabanka
Allah yasa mudace
Mugane gaskiya
Amin yarbi
Daman malamai sungayamana sharrinka a addinin musulunci gashi yafara tabbata karara (Dr idriss yagayamana cewa ba Allah ba annabi a tafiyarka tabbass yayi gaskiya)
Gaskiya ne munji munasonka amman kacire shine burinmu
Mun san ba da wannan manufar ka yi ba amma mu fa sunan ya na da muhimmanci a wajan mu kawai ka cire
Hakika mun fahimci Mai martaba....Allah ya bamu shiriya.
Kaji tsoron Allah kawai ka cire sunan Manzo Allah s a w a kafet din
Dan Alfarman Manzon Allah ka cire shi
Haka ne Amma dan Allah acire shi
Sanusi kaji tsoron Allah ka girmama manzonsa, ka taka duniya sannu ko kuma tayima mugun kayenda bazaka sake tashiba(kayenda ko makiyanka zasuji tausayinka) .
Annabin tsira annabin rahama yawuce ana tozarta sunanshi kobashi ake nufiba
Masu cewa sarki ya taka sunan muhammad, kubiyuni kadan,
Tsofaffin Takardun mutane na jarabawa masu dauke da sunan muhammad da jaridu masu sunan muhammadu a gurin change of name
Wanda Ƙarshe a gurin masu kosai zaka gansu, suna zubawa mutane kosai a ciki ko a watsar a shara su Meye hukunci su 🙄
Yara nawa ne a layinku masu sunan muhammadu kuke aikensu suki zuwa ku zage su, kunga muma da jahilai ne irinku wayanda basuyi makarantar islamiyya ba, se muyiwa mutum sharri muce ya zagi annabi
Ko su masu kosai da suke zuba kosai akan tsofaffin takardun jarabawa masu dauke da sunan muhammadu, kunga da muma jahilai ne irinku se muce suna wulakanta sunan annabi
Amma meyisa bamayin Hakan saboda munsan wancan sunan, copy akayi aka sakawa wasu saboda haka yakamata Muji tsoron allah mudena Maida komai siyasa sukuma wayanda basa zuwa islamiyya yakamata su koma islamiyya domin yaki da jahilci
Muhammadu Marwa
Muhammadu buhari
Muhammadu bello turji
Muhammadu sunusi
Yanzu Dan mutum ya taka poster me dauke da sunan muhammadu buhari se ace ya zagi annabi ko ya taka sunan annabi daku nake jahilai ku bani amsa
@@GwamnanFaerahIzala fa batattu ne bazasu taba fahimta ba
Yayi bayani daidai gamsuwa
Masha Allah
Hakika samada hakan masu fahimtar ilimi sunsani duba da karattun wasu a iya shara'ace ta tsaya kada wasu ma suyi da wata manufa yakamata a gyara acire kawai, munsan dacewa dukan jikinmu munsan cewa Muhammadu ne kuma Muna shiga bayi da wasu gurin kazanta domin saftace jikinmu. Tasrifunmu Allahu da Muhammadu ne.
Kawai acire sunnan dai yafi, saboda abkawa ga shubuha
Malam baikamataba kawai kacireshi
Jazakumullahu khairan mai martaba sunusi lamido sunusi
Allah y qarawa Khalipha lpy da nisan kwana
Alkibrayau girman kai kenan kacire idan bakacireba to Allah zai cireka daga gadon mulkin gaba daya
Tinda bawahayi akaimakaba bare ace saikasa Muhammad din acireshema tinda abun kowa yanada hujja tinda kanaso kasa ajikin bango mana aiba dole aqasa za aganiba
Tunda kafahimchi akwai matsala to kacire kazauna lafiya sunan annabi yafi gaban wasa
على كل حال يجب احترام اسم محمد بعض النظر عن هل المقصود هنا النبى أم غيره وفقنا الله وجميع المسلمين لتعظيم اسم محمد أما كوننا نديس هذا الإسم بارجلنا فهذا ينافى التعظيم.
Komai.sai.da.niyya
Kashire
Ka fisu hujja sarkin talakawa
حسبي الله ونعم الوكيل على كل ملك فولاني
Wannan ba gsky bane bama goyon bayan wannan fahimtar taka don haka kuskurene
Kai kacire
Masu cewa sarki ya taka sunan muhammad, kubiyuni kadan,
Tsofaffin Takardun mutane na jarabawa masu dauke da sunan muhammad da jaridu masu sunan muhammadu a gurin change of name
Wanda Ƙarshe a gurin masu kosai zaka gansu, suna zubawa mutane kosai a ciki ko a watsar a shara su Meye hukunci su 🙄
Yara nawa ne a layinku masu sunan muhammadu kuke aikensu suki zuwa ku zage su, kunga muma da jahilai ne irinku wayanda basuyi makarantar islamiyya ba, se muyiwa mutum sharri muce ya zagi annabi
Ko su masu kosai da suke zuba kosai akan tsofaffin takardun jarabawa masu dauke da sunan muhammadu, kunga da muma jahilai ne irinku se muce suna wulakanta sunan annabi
Amma meyisa bamayin Hakan saboda munsan wancan sunan, copy akayi aka sakawa wasu saboda haka yakamata Muji tsoron allah mudena Maida komai siyasa sukuma wayanda basa zuwa islamiyya yakamata su koma islamiyya domin yaki da jahilci
Muhammadu Marwa
Muhammadu buhari
Muhammadu bello turji
Muhammadu sunusi
Yanzu Dan mutum ya taka poster me dauke da sunan muhammadu buhari se ace ya zagi annabi ko ya taka sunan annabi daku nake jahilai ku bani amsa
Don Allah ka daina wannan misalin kawai tunda har an gaya masa cewa taka sunan manzon Allah rashin girmama manzon Allah ne sai kawai yacireshi tunda ba dole sai antakashiba kaga idan yayi haka ya Kara girmama manzon Allah
Sanusi, if you are a TRUE MUSLIM and you truly practice Islam and follow the Prophet Sallallahu Alaihi Wa Sallam, you will know that the MUHAMMAD should be RESPECTED AND NOT BE DISRESPECTED. Pls where in Islam did you get it from to write names on carpets and walk on it. It's on unfortunate!!!
Dan segaya jikukin dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne kufulani bakuda asuli fulani
❤🎉
In Allah ya yarda sai dai ka kare da rawani ba mulki
Pls just remove the name, you know this is incorrect
Ale Sanusi Obalande ba ka kyauta ba wlhi. You go explain taya no evidence
عجيب والله، انظر إلى ذالك الملاكم الأميركي، محمد علي رحمه الله، عندما يتكرم وارادوا ان يكتب إسمه على الطريق الذي يمر به ورفض تماما، لما سألوه لماذا ؟ واجاب إجابة صحيحة، وقال لأني لااريد ان يدس هذا الإسم، اي تكريما وتعظيما لسيدنا محمد صلى الله عليه وسلم، هكذا يجب أن يكون حال كل المحب لسيدنا محمد صلى الله عليه وسلم
Allah yakara kusanci
The best is to remove it and go forward for another thing
Not buying it
Please remove the name from the carpet and repented. And Apologized
Mahassadi shi duk yadda kayi Dashi ba zai ganeba.
Mai martaba mahassadankane
suke babatu
حسبي الله ونعم الوكيل على كل فولاني