SHEHU ALIYU YAYI JINHANKALI ZUWAGA SARKI SUNUSI II AKAN MARTANIN DA YAYI GAMEDA SUNAN KAFET DIN SA..
HTML-код
- Опубликовано: 24 сен 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Jazakallahu khairan
Sarki a tuna dai..mai ashafa yace ko danka kasaw Muhammad ko yayi laifi bai kamata kabuge she bah..balantana karubuta sunna Muhammad kataka..sarki a tunna mai wanna suna shi din shine sarkin duk duniya..sai anyi kamun kafah da shi ake nasara a runa..
Masha allah
Jazakallahu hairan sheikh aliyu
حفظك الله يا شيخ
Malam Allah ya saka da alkhairi
S a w
Ya,shek,Allah Yakama,hannuka,yasake,kaika,gaban ma,aiki
Wannan gaskiya ne wallahi babu sauran mutuntawa tsakanin mu d shi kuma ya kamata dukkanin shehunan darika su warware mubayaar su gare shi
Malam Fahimta ka tanada hadari sosay wallah Aghlam
Ba khalifan mu bane..malam aliyu Allah ubangiji yasaka da alkhairi..kai bama sai yasa sunna kowo ba yasa sarkin kano ka wai..
Wannan gaskiya ne malam ya kamata sarki sanusi ya cere sunan Muhammed a kafet din takawa Allah yasa ya gane
Allah gafarta malam ni ara'ayi na kar ya rubuta wani suna ko da dama ya rubuta sarkin kano shikenan.
Shaihi Allah ya yi mana afuwa.Amma ni a tawa fahimtar "innamal a,amlu binniyyati". Khaliphanmu mun yi imani ba zai yi wannan abun don nuna rashin ladabi ga shugaban halitta ba don yasan arzikinsa ya ke ci.Gaskiya ban ji dadin bude kofar adawa da ka yi a social media ba don na yi imanin kana da " access " da shi a matsayinka na babban shehin da ya ke kare Tijjanawa masoya Manzon Allah na haqiqa. Kamata ya yi ka yi amfani da " Zannu bil muminina khairan da ayar kullu Bini Adama khadda,in". Wallahi na tabbata Maimartaba Sarki zai karbi hujjarka in dai ta fi tasa a ilmance. Amma mu dai mun san shugabanmu Khaliphanmu zabin Allah da manzonsa da shehu da da Baye Inyass. Saboda haka ba shi matsayinsa shine biyayya a nusar da shi cikin ," fad u ila Rabbika bil hikima wal mau izatul hasanat." Allah ya qarawa shaihi lfy. da imani,ya tabbatar da mu cikin masoya Annabi da masu son Annabin ila yaumil qiyama.
Mallan Sufanci ce ko rahayin ka
☝️☝️☝️🙏🙏🙏🙏❤❤💔💋
Daa wandabamuslimi Tatyana zaiyazamo yaki
Ba khalifan ku bane ba
Dan kalifansune shine baze fadi gaskiya ba
Masha allah
Jazakallahu khairan
Masha allah