Allah yasa lokacin shiriyankine yazo kinsan akwai Wanda idan Yana kusantan k'abarin sai shiriyar yazo mishi ta hanyan da Bai zataba Allah yashiryemu Baki d'aya
Sannan shawaran dazan Baki itta nadama ba'a samata lokaci saboda itta mutuwa bata kwankwasa k'ofah datazo d'aunkanki zatayi ako wani yanayi kike saboda Allah yabaki daman maki na shiriya
Kinsani kuka ma wlh.allah sarki Allah yasa silan shiriyarki kenan murja dama bakinka Muke ba.abunda kikeyi ne banaso saboda Muna qaunarki.allah ya shiryemu baki daya.allah yayiwa rayuwarki albrka
Masha Allah murjanatu diyar albarka , Allah y yarda y kuma bada ikon hakan in shaa Allah , S.A.W
Alhamdulilah murja tadawo gida ALLAH ya shiryar damu baki 1😊
Gaskiya wallahi kin raina wa kanki hankali wallahi kukan karya ne
Amma dai addu'ar da kikai Allah ya amsa ko ba kya so
Alhamdulillah, Allah ya tabbatar da Alheri. Allah maji rokon bawa..
Allah ya shiyeki , Allah tabbatar da abinda kika fada
Allah yasa lokacin shiriyankine yazo kinsan akwai Wanda idan Yana kusantan k'abarin sai shiriyar yazo mishi ta hanyan da Bai zataba Allah yashiryemu Baki d'aya
Allah SWT Ya kara shirya ki
Allah yatabbatarda shiriya agareki,yabaki miji Nagari,
😂 bariki aiba kanwar ubmwa bace wanna tuban aikin sabayinsa
TO Allah dai yasa wanna ma ba yuban muzuru bane
Allah Ubangiji yasa da gaske ki kayi wannan nadamar, Allah ya karbi tubanki ya kara shirya ki, ya yafe mana gaba daya
S a w 😘 Nima ina sonki ,Allah yayarda murja,zamu Miki Insha Allah
Masha Allah
Allah yagara shiria
To ALLAH yabaki mujin aure
Ke ai ynz kinfi karfin gd
Allah ya shirya
Akwai nadama a nan gaba tukun
🤲🤲🤲🤲🤲
Allah ya kara shiryar damu
Sannan shawaran dazan Baki itta nadama ba'a samata lokaci saboda itta mutuwa bata kwankwasa k'ofah datazo d'aunkanki zatayi ako wani yanayi kike saboda Allah yabaki daman maki na shiriya
Aww!! WAi kindawo ne? Da bakince bazaki Dakota?
Kamar gaske
Haka take yaudarar daqiqai wadanda basu fahimchetaba. Irinku murja Annabi yache mustine muku donhaka Allah yastinemiki.
Masha Allah