WATA SABUWA! BATUN KWACE MASALLACIN SAHABA DA WASU MALAMAN IZALA SUKAYI DAGA HANNUN BIN USMAN AN....

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 2 фев 2025

Комментарии • 30

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 2 часа назад

    We stand with Bn Usman kano, the great scholar of the centuary!!!

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 Час назад +1

    We stand with Sheikh BN usman Kano.

  • @SurajNakowa
    @SurajNakowa 3 часа назад

    Kai nasirr kajiqa tsoran Allah wannan zalincine kuma akwai Allah

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 Час назад +2

    Based on the conversations of both sides, indicate that this masjid belong to Sheikh Bn usman

  • @AbdulFatahAgbere
    @AbdulFatahAgbere 2 часа назад

    Gaskiya Allah ya shirye mu.

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад

    Allah ya kara Mallamai lfy amma wlh indai basubawa Bn Usman Massallacin shi ba suyima kansu addalci ba

  • @KabirIdrisgld
    @KabirIdrisgld 4 часа назад +2

    Nasiru Zango baya goyon bayan Mal don an yi khutba an zage shi. Kokari ma yake yace malam na cin kudin masallaci ta hanyar kara kudin makaranta.

  • @AbdulwahabMurtala
    @AbdulwahabMurtala 3 часа назад

    I will like to say you people are the ones that actually have a reasonable discussion on this matter. May Allah bless u all and may He continue to guide us.
    My advise
    Mallam shouldn't leave his original masjeed, let's have two Masaajid in that area even though we all know that it's not Islamic for three to have equal power while leading a congregation except if there is a standing leader......

  • @jafaruwada2507
    @jafaruwada2507 Час назад +1

    Muna tare da Maganar Ja'afar Ja'afar!!!

  • @MadiBra-f9d
    @MadiBra-f9d Час назад +1

    Indan allah akayi abu to nameye Kuma neman tsentsentar hukuntsin su me kudin

    • @MadiBra-f9d
      @MadiBra-f9d Час назад +1

      Ba dan allah tun asali akayiba

  • @MUSASALIHU-hk7nk
    @MUSASALIHU-hk7nk 4 часа назад

    Gaskiya abunda yarage wa malamai daraja shine wusu akwai son zuciya

  • @Ummumuktar
    @Ummumuktar 3 часа назад

    Nasiru zango kajitsoran Allah ba,inda malan yayihabaici indai dan Allah ake

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад

    Bulama ga gaskiyanan a filli kuma maganar akan gsky kake yinta andai zallunci bn usman

  • @DanAyubaI
    @DanAyubaI 2 часа назад +1

    Idan kana neman zalunchi ka je kwamitin masallachi

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад

    Gaskiya Salisu Zango duk wanda yayi magana dan goyan bayan akan kwace masallacin a hannun Bin Usman akwai zallunci matuka

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 Час назад

      Manta dashi Dan jarida ai ba kowane keda adalci ba

  • @shafiuumar5126
    @shafiuumar5126 4 часа назад

    Amma wannan Nasirun baida adalci gaskiya.

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад

    Kawai Nasiru zango bakasan gaskiya kuma karka manta duka Malaman nan Dr Getso yana da massallaci 2 shima dayan ance yanada massallacin shi shikuma Bn Usman kwaya 1 yake dashi kuma anaso a kwace mashi kuyima mallan adalci

  • @shafiuumar5126
    @shafiuumar5126 4 часа назад

    Wannan ayar da kaja ba muhallin ta bane.

  • @techskills4046
    @techskills4046 4 часа назад +1

    Shi wanan Editor Nasiru yana yita jaan ayoyi akan munafinchi. Kwowa ya fadi gaskiya sai Editor Nasir.

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 Час назад

    Bude masallatai kusa kusa wannan ba Hujja bane Nasuru Zango

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 Час назад

    MUNA BAYAN BIN USMAN KANO

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад +1

    Kuma dukan su ba dan unguwar kuma shi Bn Usman tsakanin gidan shi da Sahaba baifi gida 4 ba sukuma dukansu ba arear suke ba gsky Nasiru kayima Bn Usman Adalci

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 Час назад

    Nasiru ba wata fahimta ra'ayinka ka fada anan

  • @ashiruahmad-td8tj
    @ashiruahmad-td8tj Час назад

    Malam ba habayci yake ba
    Kasaurara da kyau, kuma yan kwamiti sune matsalar ai

  • @musamohammed-uk6gj
    @musamohammed-uk6gj 5 часов назад

    Dama hakane angayamuku idan kuka yadda akayiwa abduljabbar kowa ya jira an samu kofa

  • @TasiuIbrahimDanalo
    @TasiuIbrahimDanalo 4 часа назад

    Wannan gsky ne Jafar Jafar haka akayi amma kwankwasone lkcn