Tarihin Janar Sani Abacha: Shugaban Najeriya #10
HTML-код
- Опубликовано: 27 авг 2023
- Janar Sani Abacha shi ne shugaban mulkin sojin Najeriya da ya yi ƙaurin suna kan mulkin kama-karya, keta haƙƙin bil Adama da kuma cin hanci da rashawa.
Kodayake ya samar da ayyukan cigaban al’umma musamamn ɓangaren kiwon lafiya, ilimi, da kuma kyautata sufuri.
Al’ummar Najeriya sun fara saninsa ne kan gwanancewarsa wurin juyin mulki domin duk wani juyin mulki da ya yi nasara a tarihin Najeriya da Sani Abacha cikinsa.
Ya mulki Najeriya tsawon shekaru biyar kafin ya rasu a lokacin da yake shirin rikiɗewa daga soja zuwa farar hula.
Allah ya jikan baba SANI abacha mulki irinna baba SANI abacha shine daidai da yan Nigeria SANI abacha ba azzalumibane. Mutumin kirkine yanada amana yana kishin Nigeria baki daya. Allah yajikan baba SANI abacha amin.❤
Allah ya jikan General Abacha. Idan ana bada tarihin Abacha har banaso a gama
Allah ya gafartawa General Sani Abacha. Tabbas Nigeria tayi rashi
Ameen ya allah
Allah yagafarta ma sani abacha yasa yahuta ameen ya Allah
Allah ubangiji ya mishi rahama yasa aljannatu Firdausi ne makomar sa
Allah ka jiqan General Abacha namijin duniya Allah kaimasa rahama Nigeria tayi rashi har abada
Allah ya jikan baba Abacha
Allah yajikan abacha ya gafartamasa
May Allah Subhanahu Wa Ta'ala continue to have mercy upon his Soul
Allah ya jikan General Sani Abacha Allah ya kare gaban sa da bayan sa.
Wallahi Wallahi Wallahi Abacha jarumi ne jajirtacce tun bayan sa sai Umar Musa Yar Aduwa ne kadan muka samu ya shugaban ci Nigeria Tsakani da Allah.
Allah gafartawa Abacha
Allah ya jikan muhd sani Abacha
Ina godiya Dr. Maude Rabi'u Gwadabe, daga naka Adamu Adamu Abubakar AKA (Amir Gombe)
Gaskiya maganar satar billiyoyin kudade karyace abaca ba barawobane charrin su obasanjo ne
@@aminiyatrust703 tabbas maganar satar kudade gaskiyace manjo Hamza Al Mustafa ya tons gaskiyar magana
Allah yasakamana abacha da alkairi
Allahu Akbar
Allah ya jiƙan maza. Har Abacha yayi rayuwar sa ya gama ban zo duniya ba amma babu shugaban ƙasar da ya mulki Najeriya da na fi so kamar sa.
Abacha namiji ne ƙwarai kuma sune irin shuwagabannin da Najeriya taka buƙata yanzu - masu yi ba sani ba sabo.
Muna tare da ku a ko yaushe.
haba malam duk girman ka kace wai ba'a haifeka ba lokacin Abacha
@@aliyusani3388 Bama Abacha har Janar Abdussalami Abubakar ya mulki Najeriya ya gama, aka dawo da demokradiyya du ba'a haifi ni ba.
Allah yajiqan mazan jiya
May your joyful soul continue to rest in perfect peace my favourite Head of state🤲
❤😂Amin
Allah Ya Gafarta masa Yasa Al-Jannatul Firsausi makomarsa.
He is a true nationalist. I always respect him.
May Almighty Allah forgive all his shortcomings and make the Jannatul Firdaus his final destination for the sake of his noble Prophet Muhammad SAW including our grandmother ,grandfather and our parents.
😊😊
Gaskiya munyi rashin sani abacha wlh Allah ya jikan Shi da rahama Insha Allah kuma dogarin sa wato major Hamza almustapha Shi zamusa a gaba ya amsa mulkin Nigeria domin barewa bata gudu danta yayi rarrafe Insha Allah 😊
Allah ya ji ƙan sa
Ameen
ALLAHU AKABAR kabiran walhamdu lilahi kasiran
Masha Allah kaji mazan jiya🎉
Shugaba..... Allah yi Rahama 💐🙏.
Dan BORNO 😢❤
Allah ya biya sa da gidan Aljannah kuma Allah ya tsine wa duk wanda kira shi da dan cin hanci da rashawa
Allaah ya shirya shi dai kar ya tsine mishi
ALLAHU AKBAR kaji maza❤❤
Kaji maza kanurai zamusake zuwa muna nan ahanya
Allah ya jikan General. Maganar karshe ta mai hankali. Munyi rashi ❤️🩹🇳🇬
Allah jikan sani Abacha
Mundade muna jindadin Shirye Shiryen ku. Allah kara muku juriya da Daukaka mai Amfani
Allah ubanjigi yaji qan abacha
Ba wani kudin da ya boye, kawai kudin da ake masa sharri ya boye.. Shine Gaskiyar zance
Allah yajikansa darahama mudai abacha shine namu sabo da abacha nakeson aikin soja
Tarihin janar Umaru musa yar adua da janar mamman vatsa
Agaskiya Nigeria Bata taba samun shugaba days zazzaga aiki ma qasa Kamar Babangida Sai kuma abacha.
I Solute you General
Mun gode sosai Allah ya saka da alheri, in da hali amana tarihin Manjo Hamza Almustaph
Kaidai naga labarinka kaman da son rai acikinsa munbibiya tarihinsa nagaskiya bayanshi sai umar musa yar aduwa daga kansu bamu kara samun nagartattun shugabanniba mutumin kirkineshi wlh kamasa sharri dayawa
wlh kuwa my sister
Aminiya Ku kawo mana tarihin janar shehu yaradua
To
Allah Ya gafarta masa. Allah Ya ji kan maza.
Ameen ya Allah
Allah ya jikan sa da rahama
rest in perfect peace general
Ameen
ALLAH yajikansa
mana samun sanin abinda bamu sani ba Akan akasar mu masha.allah
Like this history
What amazing
𝐀𝐥𝐥𝐚𝐡 𝐲𝐚𝐣𝐢𝐤𝐚𝐧𝐬𝐡𝐢😭😭😭😭 𝐝𝐚 𝐫𝐚𝐡𝐚𝐦𝐚😭😭😭😭😭
Allah ya jiqan sani abacha
Ameen ya Allah
Allah ya jikanshi da rahama Ameen
Dan Allah aka womana tarihin t Y Dan juma
In sha Allah
Allah ya jikan sa
ALLAH yaji kansa da rahama.
Muna jiran tarihin malam Aminu Kano. Mun gode sosai
Ameen ya Allah.
Allah Ya Saka Da Alheri
Wllh abacha b barawo bane
Allah ya jikan shi
Allah ya jikan
Ameen ya Allah
Dan gata ne tun haihuwar sa.Allah yayi mashi rahama Amin
Ameen
May Allah forgive him and make aljanna be his final abode.
Ameen ya Allah
Allah ya jikan maza
Ameen
Bawani bai boye kudi ba, kawai kasashen turai alokacin sunga irin hukunci dayake ne Kuma daidai da wanda suke munafurtarsa , yasa sukamar sharri , Allah ya gafarta masa
A matsiyinka na dan jarida, da yasan makaman aiki, ka kirashi da dan kama karya, su na yanzu fa me zaka kirasu, yan kama yanka kenan,
Kun san gaskiya bakwai so musani dai, Allah yaji kansa
Allah ya jikan maza ya masa rahama TOH Gwadabe ina aka aje kudin da aka karbo ne
Yana asusun kami'an gomnatin baba bihari😂
Allah yajika general sani abacha
Rahimakullah alayhi
Ameen
Allah yatona asirinsu
Allah yajikansu da rahama
Ameen ya Allah
rip baba
Gsky munyi rashin shugaba wlh
Labarinnan naku kariya ce kawai
Karya su ke ABACHA bai saci dukiya b
Allah ya gafartamasa
Amin
Akaw mana tarihen hauwa waraka 😊❤😊❤
😂😂
@@muhammadabdulkareem4595 nasan ba zaakaoba
Allah Kara lafiya
Ba komi ke zama gaskiya ba. Ka dai fadi son ranka ne kawai ga Sani Abacha
RIP GENERAL
May Almighty Allah Grant him jannatul fuirdause
Ameen ya Allah
Maza gumbar Dutse
Ameeen
Wlh duk Nigeria babu Mutum Mai Capacity irin Abaca Allah ya masa Rahama.
Ameen
Ameen
Wannan maganar karyace saboda turawa suka shirya abunsu ku Kuma kuke fada Kuma kunsan hakan
Makar yaci banza
😢
The honest. And truth leader in nigeria
Madalla
Rip General
Bacene ace abach yasaci kuɗi najeriya
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuh
Don Allah ina zan samu lambar wannan bawan Allahn makarancin wannan labaran? Akwai project mai matukar muhimmanci wanda nakeso ya karanta mana.
Allah Sarki! Ai ma'aikatanmu ba su da damar yin wani aiki irin namu matukar muna tare da su.
@@aminiyatrust703 Ma shaa Allahu na fahimta. Toh ga project idea din bari na baku idan Allah Yasa kun samu dama sai ku dabbaqa. Wato daman Alkurani Mai Girma fassarar malam Abubakar Mahmoud Gumi ne nake ganin ya kamata ace an juyashi zuwa audio kana sai a samu sautin karatun wani malami kaman Sheikh Mahmoud Khalil Al Hussary ko mishary ko AbdulBasit a hada dashi ta yarda zai kasance mai karatun na karanto ayoyin shi kuma mai fassarar Hausan yana bi masa da fassarar Ayoyin na Hausa ayah bayan ayah. Akwai yaruka da dama wadanda aka samu nasarar yin irin wannan aiki akansu kuma abun ya bada maana da tasiri sai naga Hausa ma bai kamata a barmu a baya ba. Allah Yasa mu dache nagode
Nan makaranta ta ce a wajena
😊
Amma mutumin kirkine
Sundai kwashe kudi da ya tara na foreign reserve.
Ya bayan ance ya mutu,Abdulsalam yaci gaba,kuma aka cigaba da labarin a matsayin yana raye?
@@aminiyatrust703 Daga baya nayi rewatching na fuskanci bayanin,inda ake magana akan kama su Obasanjo ba akai da zartar musu da hukunci ba Abacha din ya mutu.
Shirin yayi,Allah ya kara dafawa Maude Gwadabe, gaskiya zan so na samu horon bada labari irin yadda kake yi.
May Almighty Allah with his infinite marcy have marcy for him and to forgive him. Aameen yaa hayyu yaa qayyum
Ba kudin da ya boye sharrine kawai
Da gaske?
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭☝️🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭🤲🤲🤲🤲
Kai banji dadin jawabin budewaba ,dakayi , ammah kayi jawabinka bisa ilimi
Madalla
Allah ya jikansa ya gafartamasa
😂😂😂
Ameen ya Allah
Abamu tarihin T.Y. DANJUMA pls
In sha Allah