Cikakkiyar Muqabala tsakanin malaman Kano da Abduljabbar

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 19 сен 2024

Комментарии • 50

  • @ahmadmubarak6210
    @ahmadmubarak6210 3 года назад +4

    Wlhy Allah abduljabbar kanin fir auna ne

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 года назад +5

    Lahaula wala qawata lillah Allah karabamu da son girma son mulki da son abun duniya Allah katabbatar damu akan sunna har abada !!!

  • @dahirumuhammad7898
    @dahirumuhammad7898 3 года назад +6

    Wallahi , masu bani mamaki , sune """masu bin Abduljabbar"""". .

  • @muhuyiddinhadimuhammad9351
    @muhuyiddinhadimuhammad9351 3 года назад +1

    Innalillahi wa inna.ilaihiraju.una Allah yashiryeka dan tamure

  • @ibnuzairu1768
    @ibnuzairu1768 Год назад +1

    Allah ya bima haqqin ka 👏 ya maulana 👏

  • @muhammadauwal57
    @muhammadauwal57 3 года назад +3

    Allah ya saka da Alkhairi. Shedani yaga saka makonsa

  • @saniaminu3209
    @saniaminu3209 3 года назад +3

    Allah ya karama annabi daraja, Ya kuma kare mu daga sharrin duk wata husuma datake tun karar addinin mu ya kuma yi mana maganin duk masu shirin raba kawunan musulmi baki daya, su kuma waanan malai allah ya saka masu da alkhairi ya kara masu ilimi ya kuma kiyayesu daga dukkan wani sharri AMEEN, Allah ya baku ikon ruguza duk wata barna dake cikin musulunci, shikuma malan Abduljabbar Allah ya basa ikon daukar gaskiya

  • @almustaphaishaqbununu4522
    @almustaphaishaqbununu4522 3 года назад +1

    Subhanallah!!
    Abduljabbar Allah yasa katuba.

  • @ibrahimchitouabdoulkarim6583
    @ibrahimchitouabdoulkarim6583 Год назад

    Labaika sadauki

  • @auwalabubakar1413
    @auwalabubakar1413 3 года назад +3

    Allah yakarawa annabi daraja

  • @abbassanikerau3666
    @abbassanikerau3666 2 года назад

    YA ALLAH KA RUFA MAMU ASIRI KA KIYAYEMU DAGA JIN KUNYA DUNIYA DA LAHIRA, A hakika daga farko naji haushin tonon asirin da Malumma sukeso suyi wa Abduljabbar, To Amma yanzu dana saurara sai naji lalle an kunyata shine sakamakon Girman kai da nuna isarsa a ilimi da cika baki da yake a majalisansa. YA KU DALIBAN MALAM LALLE KU SANI , ADDINI BA NA MALAM BANE, NA ALLAH NE. daga karshe naji takaicin Kunyata shi a gaban Dansa da ya afku.

  • @saniadamuallahyarusaakidar5048
    @saniadamuallahyarusaakidar5048 3 года назад +3

    Allah yarusa addinin shi,a

  • @muazumuhdameen9508
    @muazumuhdameen9508 3 года назад +6

    Ubangiji allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta

  • @alhajiiraki9801
    @alhajiiraki9801 3 года назад +2

    Allah yaqarama annabi daraja

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 года назад +1

    Abduljabar kayi hasara wallahi

    • @anisaumarabubakar8834
      @anisaumarabubakar8834 3 года назад +1

      Yayi kyau malaman addini kun kure shi kun kaishi bango bashida abinda zai ce , yanada damar ya kawo hujjuin abinda yake jinginawa Annabi SAW Sai yace Wai Babu lokaci karyarsa takare Allah yashirya shi ko yayi mana maganinsa Kuma ayi Masa hukunci, idan yacigaba,

  • @abdourahamaneissaka6448
    @abdourahamaneissaka6448 3 года назад

    Alhamdulillah' Allahumma salli ala Muhammadin wa sallim

  • @kogohana1471
    @kogohana1471 3 года назад +2

    Allah yajazamani kou mala mai

  • @ibrahimsanusi3286
    @ibrahimsanusi3286 3 года назад +1

    Allah ya saka da Alkhairi

  • @BoubacaraliAli
    @BoubacaraliAli 6 месяцев назад

    gaskiya Abdul jabbar
    Bai bi hanyar gaskiya a muqabala bah
    Ya karanta hadissi yafi wannan surutu da gardama

  • @ibrahimsalehibrahim6083
    @ibrahimsalehibrahim6083 3 года назад

    Allah ishirya mu ameen summa ameen

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 года назад

    Allah yasaka maku da Alkhairi ya qara ganar damu Gaskiya

  • @SOSO-ft8sk
    @SOSO-ft8sk 3 года назад +1

    جزاكم الله خيرا شيوخ السنه

  • @almaleekherbalislamicmedic1130
    @almaleekherbalislamicmedic1130 3 года назад +5

    Mas'Ud Mas'Ud Hotoro😂😂😂U made my day wlhy

  • @zainabibrahim5045
    @zainabibrahim5045 3 года назад

    Na tabbata idan aka danganta magan ganun abdul jabbar da yayi ace ubansa ne yayi wallahi bazai so ba. In ya iya maimaitawa 'yan uwansa bazasu so ba. Allah ka saka mana abun da yayi wa musulunci a kanawa da duniya baaki daya. Allah ka kubutarda masu son kubata daka mabiyansa. Allah ka tarwatsa dukka nufisa da kudirinsa. Allah kasa yaran sa suyi masa a abun da ya fada akan wanda akayi duniya dominsa. La'ananne, tsinanne, zindiqi anyi asarar haihuwarka. Mahaukaci

  • @musaumar3583
    @musaumar3583 3 года назад

    Allah ya k'arama Annabi daraja saw

  • @hikmatutv3368
    @hikmatutv3368 3 года назад

    Alhamdulillah, Jabbiri yasha ƙasa, Allah ya shiryar da mu shiriya irin na addinin musulunci, Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta, yanuna mana ƙarya ya bamu ikon gujemata, Allah ya daukaka musulunci da musulmai, ya ƙasƙantar da kafirci da kafirai. Alhamdulillahi rabbil alamin.

  • @khadijamustapha3825
    @khadijamustapha3825 3 года назад +1

    Ta kamata shima ayi mishi hukunci yadda akayi wa na baya domin annabi ba abin wasa bane in ana so ayi adalci toh dole shima ayi mishi hukunci daidai da yadda Shari'a ta fada kuma ta rubuta ya kamata shima a kashe shi ta yadda nan gaba ba wanda zaiyi yin kurin zagin annabi ko ya fadi kalmar batanci Allah YA KARAWA ANNABI S.A.W DARAJA.

  • @sd-kinternationalltd7131
    @sd-kinternationalltd7131 3 года назад +8

    ALLAHAMDULLILAH! ALLAHAMDULLILAH!! ALLAHAMDULLILAH!!! Thank to the kano state government for taking proactive measure to avert maitatsine the earlier such quake such so called scholars are banned the better for safety of kano people.
    Kano state has been experiencing series of religious crises it must never happen again....saee'd from Singapore 🇸🇬 origin of katsina state...

  • @jibrinumar4826
    @jibrinumar4826 13 дней назад

    Madallah

  • @aminujibril4101
    @aminujibril4101 10 месяцев назад

    Malam gaba gadi ,wato cikakken dan rainin hankali ne kuma dam isaka mara mutunci

  • @sadiqgyaranya
    @sadiqgyaranya 3 года назад +2

    Shi dama ai mara Gaskiya ko a ruwan esi zufa yake

  • @hajiyasalmababy7702
    @hajiyasalmababy7702 3 года назад +2

    Ya Allah yashafe zunuban ganduje da namu baki daya !!!

  • @sanimustapha9273
    @sanimustapha9273 3 года назад +1

    The first mistake of the forum is the use of the word RA'Y.

  • @shamsuddeenyusuf1712
    @shamsuddeenyusuf1712 3 года назад +3

    Gaskiya wannan abdujabbar nan Bakaramin mushirki bane 😡😡shedani cikin mutane kayan haushi wallahi

  • @saniibrahimgaya5020
    @saniibrahimgaya5020 3 года назад

    🤣🤣🤣 innalillahi wa inna ilaihi rajiun

  • @nuhuusman3208
    @nuhuusman3208 3 года назад +2

    😂😂😂😂😂😂😂
    Qarya ta qare wa buddari sai tusa

  • @samailaaboubacar984
    @samailaaboubacar984 3 года назад +1

    Allah ya karawa annabi daraja