Amma wannan tasha kudaina misleading yaza ku rubuta cewa fantami ya janye daga neman yin muqabala a heading topic naku. Sannan babu inda mukaji yace ya janye. Dan Allah kuzamo masu tsabtace zancenku.
@@AishatYahaya-tb4dg Ai idan mutum ya janye wani abu, to ba dole ne sai ya fito ya faɗa ba. Yanzu misali idan kika ce Gobe zakije kasuwa, to goben kuma har dare yayi bakije kasuwar ba. To kenan duk da haka dole sai kin fito kince kin fasa zuwa kasuwar? Ai kinga ko baki faɗa ba kowa ya san kin fasa zuwa.
Wannan ba daiadai bane, rashin tanka ma abu baya nuna ja da baya ko kuma canza ra'ayi, kuji tsoron Allah kudena manna ma mutum abin da be fada ba. Tunda be yi magana ba baka da hujjar danganta masa wannan karyar. Kuji tsoron Allah Kudena misleading mutane @@sabuwarrayuwa1834
Allah ya staremana
Shek Idris abdul azi
Pantami akwai ladabi da ilimi. Sheikh Pantami Yana Saudi Yana tataunawa da mutane masu hankali da ilimi.
Allah yakare pantami ❤❤❤❤❤
Allah yakare fantami daga sharrin makiya
Dr Jaki akwai hassada
Dr idriss Allah ya saka maka da alkhairi.Pantami duniya ne a gaban sa pantami ya zabi duniya ba lahira ba
Allah rabamu da ta'assubanci
حسبن الله يا إدريس تنشي اتق الله وكونوا من الصادقين
Hakane ai
Allah yasa mudace ❤
Allah yakawo karsen ljala mubamuyardada ijalabasansam
Sheik Fantami Ya rena sheikh Idrissa. Ya dawke shi A banza
Dr jaki kariya kakeyi kaika esa kaci zakayi mukabala Dan sheikh fantami
To idam ba don inadabafa? kawai don lissafi?
Pantami Wanted 😂😂
Don Allah ku rinka sanya title wanda yayi daidai da topic
Dr idris hassada yakeyi karara
Sheikh Pantami did not even mention your name. Because he deal with human beings
Karyakakeyi mutumen banza
Kai wazai yi da wannan da bai san daraja
Shifa dr ibris dan neman ganane Wlh 😂
Bayaninka bahakayakeba ba dr idris ne kadai ya amsa muqabalaba
@@AbdurraufAbdullahi-v8f Eh shi kadai ne ya amsa, kuma muma hakan muka faɗa
@@sabuwarrayuwa1834 baffa hotoro
Da ai baikamataba
Dr.jaki Dan Hasada Makaryace
Meye abin hassada a gurin Pantami ?
@@Speedyvampir2 Ilmi ilmi
@@younoussasamaila6575 ilimi ba imani ai shirme kenan.
🤔 wai hassada
Ai a masallacinsa yace duk wanda ya amsa gayyatarshi to yazo Annur mosque suyi muqabala, ya dr. Zakaje qibla Fm san nan kuma kace ya gudu.
Ai Muqabala ba sai a masallaci ko an hadu ba.
Ni ahlus Sunnah ne kuma ina tare da pantami
Ai shi Idris gashi nan da kayan sauti da hasumiyar masallaci da wata da tauraro kenan suma bidi,a ne
Idan ba ka da ilimi ka yi shiru kawai.
Amma wannan tasha kudaina misleading yaza ku rubuta cewa fantami ya janye daga neman yin muqabala a heading topic naku. Sannan babu inda mukaji yace ya janye. Dan Allah kuzamo masu tsabtace zancenku.
@@AishatYahaya-tb4dg Ai idan mutum ya janye wani abu, to ba dole ne sai ya fito ya faɗa ba. Yanzu misali idan kika ce Gobe zakije kasuwa, to goben kuma har dare yayi bakije kasuwar ba. To kenan duk da haka dole sai kin fito kince kin fasa zuwa kasuwar? Ai kinga ko baki faɗa ba kowa ya san kin fasa zuwa.
@@AishatYahaya-tb4dg Sannan kuma a wannan tashar bamu taɓa kawo labarin da ba na gaskiya ba.
Wannan ba daiadai bane, rashin tanka ma abu baya nuna ja da baya ko kuma canza ra'ayi, kuji tsoron Allah kudena manna ma mutum abin da be fada ba. Tunda be yi magana ba baka da hujjar danganta masa wannan karyar. Kuji tsoron Allah Kudena misleading mutane @@sabuwarrayuwa1834