Izala bata haifi Dan da zaiyi gaba da gaba da Yan Dariqa ba.
HTML-код
- Опубликовано: 20 сен 2024
- Ibn Alqasim (Asadul Islam) kaba izala kunya. Ya kamata ka dauki duk abinda Abinda SYD ABULFATAHI SANI ATTIJJANIY ya fada kayi RDDINSU ba ka gudu ka bar abinda kuke magana akaiba.
SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/...
Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2349022109173
♥️♥️ May Allah increase your knowledge my belovely brother Sayyid am always proud to born in tariqa
ماشاء الله تبارك الله
Subhanallah mashaallah
Alhamdulillahi ❤.
Allah Ya saka da Alkhairi Bijahi AhmadulAmin Sallallahu Alaihi Wasallam.
Masha Allah
Am appreciate more better for you son of darika
صحيح والله
Wllh malam badan munaso sungane suba komai bane dasai ince Ina Mai baka hakuri kayi watsi dasu
Ina qara tayaka addu'a Allah yatsare manakai yaqarama son Annabi SAW
Muna godia Amma wancen zindiqin wllh kaiba tsaransa bane a karatu
Allah ya biya malam Sheikh Abdul fatahi
kwaraiko bai iyazuwa yarantse kamar namaigaskiya maiguduma allah jinsa darahama
Allah yasaka da alkairi
Masha Allah ....
S.A.W ❤🙏🙏 Mungode sosai 💋
Alla ya saka
Allah kanuna muna gaskiya kabamu ikon Binta kanuna muna karya karya ce kaba mu ikon bari ta ameen
Allah ya shiryeka mai bautar inyass
Gaskiya kun daku wait ina kabiru gwambe shugaban y'an Boko Haram da sauran jiga jigan naku ashe ba ilmin duk baragada ce gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya Allah ya kyauta
producern zamani to kai mai bautar ibnu taimiyya da gumi gungumen hutan jahannama Allah ya shiryeka kaima
Merci
❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah yasakada allhere
allah kare manakai allah karo ilimi amin
Assalamu alaikum warahamtullahi wabarakatahu dan bidi a kakuma ga allah katuba dan jari hujja kaji tsoran allah dan bidi à
Dan Allah tambaya ta itace ya akayi haqorin ka na gaba ya cire
Gaskiyane sd kasha gabansu munbarsudakaikaɗaima basai wani yasabakiba ka ishesu allah qaramana son annabi s a w
Wanan mutumen yakamata anemasa maganin hauka
@@mohammadbasir5338 wakenan
Allah ya bada lada
Ma sha allah ,Allah ya saka da alkhairi, proud of dariqa ,Alhamdulilah
Allah yasaka da alkhairi kuma Allah ya bada sa,a insha Allahu sai kakai su kasa shidama duk abinda yakeyi suna yake nema sai kayi maganin shi in Allah ya yarda Allah yakara lafiya da nisan kwana
ماشاءاللہ
جزاك اللهُ وعنا خیرا جزاء یا شیخ أبو الفتح
Jamu muje gaba dan Allah da manzunsa ❤❤❤❤❤❤❤
Allh ya chiryeka wllh
Keima taka tana zuwa
Zakaga sakaiya daga allh incha allh
Kuje kunemi sani kudaina rayuwar jahilci ku kawo hujjoji ake magana ba baragada ba
Allah yasaka da alkhari mlm
Allah ya saka da alheri malam aboul fatahi... Wanan ba malami bané dan wassan koikoyo haussawa né wanan ba abinda yassani a tchigaba da kawo mana haské malam aboul fatahi...
Aikwa Allah yayi dugu dugu dashi
Allah yasaka Malam amma kabar wannn kwai suna yakeso yyi wlhy
Masha Allah ubangiji Allah ya Albarkaci rayuwarka ya sayyadi yakareka daga sharrin masu sharri
Kaji tsoron Allah, Manzon Allah ya hana mu maza muja tufafin mu a kas
Nagode sosai Allah yasaka da alkairi sayyadi
Gaskiya na lura mahaukaci ne
Gaskiya kunji kunya wallahi na dauka zaku kawo hujjoji to ashe duk acikin rudu kuke yawo sai zage zage lallai ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
@@salihuabubakar6996 baida ilimin komai sai rashin tarbiyya
Allah yakara basira ,yara kanana masu ilimi ,gaskiya muna jindadin karatunka ,domin muna farkawa daga yaudarar da ake mana
Allah Ya saka da Alkhairi Allah Ya kara ilimi da basira
بارك الله فيك وجزاك الله خير ا
Dan Allah Dan Allah meyasa tin bayin Allah nan sunaraye bakache komai akansuba sai yanzu bayan basu araye kaji soron Allah???? Kuma ka ki tinani kaima
👍👍👍🌷🌹🥀aynzune natabatar dakayi batojanene nagode
Mu Allah ne maulan mu ba wani shehu ba.
Hmmmm
Abdurrahman muazu fagge m ku ai gumine maulananku ba Allah ba tinda yache siyasa tafi Sallah kuma kun yadda
Ismail Baba wannan gaskiyane magananka basu da maula wanda yafi gumi da ibnu taimiyya
Allah yasakamaka da alkairi Dan Allah inhar bazasu fasaba kada kafasa malam
Allah ya taimake ka. Cikin aikin ka na fadakar da jama’a
Masha Allah !
حفظك الله ورعاك من كل شر وسوء
Bari infadama abin da bakasaniba izala itane mai fada aji A Nigeria baku yan bidi,a ba da zaku jabakinku kuyi shuru da yafimaku ku banda Sheri ba abun da kuka iya wallahi izala tayigaba ko mai zakace kace izala sak
Insha Allah sak
Wan Nan shine rawuwar kifin rijiya gaskiya ta fito fili ashe duk acikin rudu kuke yawo gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
Bayan fantami sai wa ai mune kudi mune gwamnati kadai rasa abinda zaka ce gaskiya kunji kunya
Abin dai ba iklasi
kai wallahi gaskiya dayace kudaina kamekame izala
Hmmm Allah bayakama mutum da laifi kai tsaye sai anje Lfy
Slm akarama kallahu wlh maganar ka hakane Allah ya saka da alkairi
Ko kaso ko kaqi say anyi sunnah bidia ana cikin ban kwana da ita incha allah
Wallahi kun makara anadai bankwana da izala aduniya ma ba Nigeria ba yanzu haka masar ta haramta karatun izala akasar ta ka dunga binki ce gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
Bidi'a ae kune in bidi'a saboda wannan bawan bawani san rai a cikin maganarsa
kai gaskiya wannan mutumin bashi da tsoron Allah.
Zancen banza Babu Wanda ya yaqi haqiqa kamar ibn alqayyim kaje ka qara nazari
Allah ya kara basira ya Shehi
allah yate maka
Allah yasaka da alkairi amma sayyadi dama karabu da wannan jahilin ai shi neman suna yake
❤️
Ai ba hyan dariqa kadai suka kafurta ba.sun kafurta dukkan musulman najeriya ma akan siyasar dimikradiyya.ai izalar yau sai a hankali kawai.amma gaskiya ya kamata musulmai su daina wannan kushe'kushen junan kowa yayi nasa kawai,saura sai a hadu a wajen da ba jayayya.kuyi da'awar musulunchi kawai,kamar yadda Annabi Muhammad(saw)yayi.kuyi qira ga kafurai su shigo musulunchi.inaga hakan yafi mana muhimmanchi.
Aslm masha allah gsky ne malam abulfatahi madallah allah ykr basira
Ya Allah ka taimaki Mai gaskiya...
MashAllah....Allah kara kusanci,na karu sosai da irin bayanan dakake.
Kunce baku kafirta yin izala shikuma ya kawo video wanda kuke kafirta mu kaga nan karyace kai kiri kiri
Allah saka da alkheir malam dan shehu jikan shehu
Allah ya kara karfafa guiwa ya kara fadadama kirji
Allah ya saka ma da alheri aboul fatahi ka daga kowa kaffa Mouna taré dakou Mouna djin dadi wlhi...
Aman ke jika ce jihila daba kawai wawiya ke risin tarbiya da anzo ga yan izala angama
Don AlLah ka Manta da wanna yaro... Be da fahimta ko kadan...
Gaskiyane malam Allah yasaka amma kusani malam dama sauran jamaa wato yen izala suna sone suyi anfani da wannan yaron ne dan kar asamu ayi wannan audion da kuka dauki alkawali sabi da haka malam shi wannan malamin duniya tarigayi tasani ba malamin ilimi bane
Godiya muke al shek abil fathi allah qara lfy
Kuma kiran da kuke yi cewa kuma Ahlul Sunnah ne bayan kuna cikin bidi,a dumu-dumu, yayi kama da yadda wasu kiristoci hausawa arnan Arewa suke cewa, 'ai muma musulmi ne tunda Musulunci ai tsoran Allah ne' bayan aqeedarsu da ayyukansu sun yi nesa da Musuluncin kwata-kwata. To, amma ba za ka ta6a jin Musulmi ko mai watsewarsa ya yadda a kira shi kirista ba. Haa kaza, ba wani Ahlul Sunnar kirki da zai yadda a kira shi dan darika kamar yadda ku kuke shiga rigarmu kuce, 'ai muma Ahlul Sunnah ne. Oh! Ashe dai ana so ana kaiwa kasuwa wai in ji Malam Bahaushe. To, ku gaggauta sakowa daga kan katanga mana ku huta.
Kuma kai menenene ya sa kai kullum ba ka da wani karatu na kirki da za ka sa domin amfanar Al,ummar Musulmi kamar yadda wadancan Malaman da kake ciwa mutunci suke sawa, sai dai kullum kai dan ina da raddi ne da kuma cin mutumci da kage da sharri? Kai tir da wannan halin naka! Allah kuma Ya shirya.
Wallahi kowa ya ganeku ai sunnar ku karya ce tayaudarar jama'a,ni abin nabani mamaki, yanzu makiyin annabi yayi ikrarin sunna, wai ina kabiru gwambe shugaban y'an Boko Haram da sauran jiga jigan naku, gaskiyar maga izala boko Haram kun maku, matasan darika kadai sun gagareku, Allah yasa mu y'an birni ne, yaudara sai dai kauyawa Allah ya kyauta
ALLAH yasaka mlm
Allah kara lpy dodon yan izala da sunji gunjinka se hankalinsu ya tashi
Ameen Dan izala muna tayaka da wannan addu’ar naka sabida shedan hanyarsa daban dana dakuma hanyar manzon Allah (S A W) hanyane daban baxasu haduba muma muna rokon Allah ya rabamu daku yan izala Ameen summa Ameen
Allah saka
Gaskiya ne maulana.idan ya isa shi dan halak ne yazo azauna da shi muqabala..
Baida lokacin wannan surutun
Matsalar ka son zutchiya. Kuma kana magan ganu diyawa Massu tchin karo da juna. Kuma yawan kare bagaran kane ke kayka ga wanan matsalar. Allah yassa mugane!
Malam kayi daidai wlh
Allah ya sakawa Malan kagayama wancen jihilin yaje makaranta ko yashiga dirama
Dan allan dan annabi kudainawa mutane zance tada fitina banda neman fada sunnak bidia sam kowa yaje yayi tashi tafisheshi banda shirme harda wanda yamutu kai allah yarufa asiri lakum dinakum waliyyadin kuma saidai kayi tayi kaikadai muzamu kulakaba
Gaskiya kunji kunya sai suki burutsu izala ta fadi
@@salihuabubakar6996 wallahi bata fadiba tayaya sunnah annabi muhammad swa zatafadi alhalin da malaman sunnak wallahi zancene malam
Faduwa sau nawa ai ba sunnar annabi bace neman kudi ne da yaudara, kataba ganin mabiyan annabi na gaskiya sun rasa hujja, karya fure take bata y'a y'a yaudarar mutane ta kare Allah ya karemu da y'an Boko Haram
Malam Dan Allah ina bukatar lambarka
Allah ya kyauta
Malam dan Allah kadena magana da wannan jahilin.mungode Allah yasaka
Allah yasaka da alheri
Allah ya kara kusanci ga annabi
Ina yin ka
Amma malam kai Jahili ne dan maiguduma ya sapci alqur-anay shi ne yana Nuna da ya na kan gaskiya minene kafiray na Makka ba su yiba wa manson Allah (saw) ba su ce in day addinin sa gaskiya ne Allah ya sapko musu wuta à sama Allah ya yishi to wannan ya na Nuna da addinin Allah ba gaskiya ba ne guda cenan
Allah yasaka da alheri malm
Duk wannan magana da kake fah, kana son ka nuna cewa duk wanda baya darika dan wuta ne kenan, kune musulmai
Jakiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii Marar ilimi
Allah ya tona asinku Ashe duk baku da ilmi sai fankama lallai watan tone tone ya staya ba hujja sai baragada
Allah yabiya mallam
Wanan gason rogonfa in ana maganar ilmi ai bawan inyas bashi da tacewa
Malam.Allah ya shiryemu ganadaya.amman wannan maganar ibn taimiya yanq kawo maganganun ne kafin yayi raddinsu ko kuma bayan yayi raddin su.meyasa bazaka karanta bayaba kuma ka karanta gaba.kakasance mai adalci mana.
Kalam fadi kawai
Allah katimaki malam hum ayi bazasu iyawaba
Mujrimi mai neman suna a yanar Gizo
Jafaru da yayi mushe a jahannama ka gayawa
Dan bid'a, ina mai gudumar toh, yayi mutuwar da yyi fata
Masha Allah. Malam please amana Karin Haske dangane da Sharif Mu'azu Dan Allah? Wai dagaske wanda ya ganshi yaga manzon Allah?
Malan anankayegaskiya allah yasaka
Aslm allah yasaka da alkayri
Wuta wuta baba
Muna godiya malan