Gaskia allah chiryar damu, gaskia kungiyanci kawai matsala ne lokaci ya kai na kowa kungiyar yake karewa bâ addini bâ, kawai izala KO darika mutun in yayi kuskure ya karba in an gyara masa .
Mallam Anan kayi baban kuskure da cewa kungiyanci wanan ba kungiyanci bane,domin manzon Allah s a w)ake magana ya wajaba duk musulmi ya ma haifan radi da nisaha akwai kalamai da Sam duk Mai ladabi da girmama manzon Allah s a w,bazai fada ma Annabi s a w)irin wanan magana hankali bazai karbi ba duk Mai imani sai yaji ba Dadi, abun da Yakama haifan yayi shine ya karbi gyara ya nemi gafarar manzon Allah s a w
Sakarai wawa mararra tarbiyya mararr mutunci dakiki wanda baka fahimtar komai sai hauka da shirme kai da uwarka tahaifeka da sani ko tahaifeka da karatu banza katuba zuwaga Allah mtsssss
Kai dai abulfasaadi rikakken dan adawar Sunnah da Ahlul Sunnah ne, kuma kasurgumin dan ina da raddi. Ko da yaushe kadan kake jira wani Malamin Sunnah ya fadi allura ka kera masa garma. Allah Ya shirye ka. Mutum ya zama ba shi da sana,a sai sharri da jafaa,i da kage da 6atanci da Bayin Allah. WALLAHI ka ji tsoron karshenka. Wannan maganar da ka fara yamadidi da ita kana yin 6atanci ga Sheikh Haifan, na saurari hirar da Sheikh Asadus-Sunnah ya yi da shi game da ita dakyau kuma na ji ya ba da (necessary clarification) ga abin da ya fada da kuma abin da ya ke nufi da ita. Kuma ni na fahimce shi dakyau hankalina kuma ya kwanta. Kuma duk wani mai hankali da Ilimin Tauheedi zai iya fahimtarsa. Saboda haka an yanka ta tashi. Sai dai a wajenku makiya da mahassada da ma,abuta sharri da ahlul hawaa, ku ne ba za ku fahimta ba. Wannan kuma ku kuka jiyo, ba ku kuma isa ku cutar da bawa ba sai abin da Allah (S.W.A) Ya rubuta masa. Kuma na ji dadi kwarai, da na ga ihunka banza kawai kake yi. 'Yan,uwanmu Ahlul Sunnah ba ma wanda ya koma ta kan ka. Kuma ko a 'yan,uwan naka ma ba wasu ma,abuta hankali masu yawa 'yan Kasa da ma suka koma ta kan ka. Yawanci duk bakin haure ne wadanda ko hausar tasu ma ba kyau su ke ta yi maka ingiza mai kantu ruwa. Allah Ya shirye su tare da kai bakidaya ku fahimci aibun yin buhutaani ga bayin Allah.
Jahili abul fatahi, kana yaɗa alfasha. Sheikh Haifan yayi bayanin akan abinda ya fahimta daga tambayar. Batun Albarkan Manzon Allah SAW, kaje ka saurari ɗinbin karatuttuka da Sheikh yayi yana bayani akansu. Maqiya sunnah munsan manufarku, burin ku shine ku ɓata makamin da al umma take anfana asanadin karatu dayake koyarwa.
Aslm alkm malam Abdul fatahi Sani bauchi abunda kake Allah ya saka da alkairi mungode sosai Allah yakara kusanchi da Annabi SWS daga kananka almajirin ka masoyinka muhaman Sani daganan tripoli a kasar libiya
To yayi kuskure, kaikuma gayaman a matsayin Jawahirul ma'ni dayace in ankaranta salatul fati sau daya yafi qur'ani sau dubu shidd. Kayarda ko kuskurene. Kafafa inka isa
Gaskiya yan dariqa kuna da son zuciya anzagi annabi s.a.w haryau ku yan tijjaniya bakuce komai saboda nakune yazagi annabi s.a.w shiyasa kukayi shiru wannan munanci ne da son zuciya
ina bin karatunka kuma ina sanka amma kudinga jin tsoran allah acikin lamarunku dan manufarku kudena sharri banbancin akida bashi zaisa kayiwa mutum sharriba kaima kasan me yake nufi .wan nan abinda kukeyi ba abinda zaci da musulunci gaba bane ya kamata kugyara gaba dayanku
Ba ladabi kaima da kake maimata abinda suka ce gsky Mallam, saboda haka a rika kulawa kuma a dinga neman kalmar da zaai amfani da ita akan Shugaba S A W. Hakan kuskure sosai kada ka zama a maimakon nuna mutane abinda ya faru kuma kaima ya zama kana fadawa Shugaba S A W kalmomin da basu dace Allag yasa mu gane gaskiya
Kai wannan mutumin tsinanne kai. Don kana gaba da mutum shi ke nan dole sai ka muzanta mutane? Allah wadaran ka, jaki Jahili. Kai ne yanzu ka ce Annabi Bai da albarka. Allah Ya san me Malam ya ke nufi. Kana juya zance don baƙar gaba. Jaki wawa tsinanne.
To ba mamki mal Haifan yayi kuskure to kaima kahuto fili kace shimfida farin kyalle ayi da'ira ana wani salati wadda Mazon Allah bai koyara ba addini bane inka isa
Dukwanda zaice annabi baida albarka allah yatsinemashi daduk wanda yagoyi bayan haka matsiyachi
Allah ya sinewa uwarka da ubanka da malami ka albarka.
Wa yace haka ?
Masha-allah abulfatahi Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka Allah ya kareka da sherrin makiya Allah ya kara ilimi mai albarka
Masha.allah.mln.allah.yasaka.da.alkairi🙏🙏👍👈
Wlh duk Wanda yashe annabi wannan kalmar yatabe har abada allah rebamu da izala
Allah yabamu albarka annabi ba adadi abada aiman Allah yakare mana malamamu amen
Masha Allah
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kara ilimi
Masha Allah.gaskiané wanan sheik
Muji tshoron allah wallahi zamu mutu ,mu daina karya ,charri ko kaage ga kowane irin mutun dan fahimtarmu ta saba.allah yasa mu gane
Nice
Allah yakaremana kai allah yasaka da alkhairi allah ya biyaka da gidan aljannah albarkan annabi S A W ameen
Allah yakara kareka malam
Duk yadda kayi bazaka lya kare darikar kuba domin Allah bai taimakon karya.Duk wata hanya wadda bata MANZON ALLAH ba to ALLAH ya kara rusata amin.
tir da halin ka kai bakada aiki sai bata malumansunnah.
Allah chikare muna kai moulana abul fatahi
Allah y kareka, y sakamaka d alheri alfarmar shugaba (saw)
MashaAllah,shaikh Allah ya saka maka da alkhairi,ya ja kwananka.
Malan Allah Saka da Alkhairi dan Albarkar Annabi Muhammadu S A W
Annabi shine komai nawa koma ina fatan allah ya kara mun son shi da kaunar shi da kuma kishin shi dan yardar da Allah ya masa
Masha allah Abulfatahi Allah ya kara Lafiya
Allah ya krama karfin guiwa
wlh izala ba adinice ba allah yaraba kowa da sherin izala in izala kunji kumya wlh
Allah yasa Kada alkairi karkubarsu koda sakan Daya akan janabi mazon Allah daga khadija potiskum yobe dalibarka
Gaskia allah chiryar damu, gaskia kungiyanci kawai matsala ne lokaci ya kai na kowa kungiyar yake karewa bâ addini bâ, kawai izala KO darika mutun in yayi kuskure ya karba in an gyara masa .
Mallam Anan kayi baban kuskure da cewa kungiyanci wanan ba kungiyanci bane,domin manzon Allah s a w)ake magana ya wajaba duk musulmi ya ma haifan radi da nisaha akwai kalamai da Sam duk Mai ladabi da girmama manzon Allah s a w,bazai fada ma Annabi s a w)irin wanan magana hankali bazai karbi ba duk Mai imani sai yaji ba Dadi, abun da Yakama haifan yayi shine ya karbi gyara ya nemi gafarar manzon Allah s a w
Masha Allah.
Gaskiyane sayyid
Sahibul hujja ❤❤❤❤
Allah yakareka malan aboudl fatahi
Asslamu Alaikum wai kai malam xan tabbayeka Dan Allah da soyayyar ka Ga Annabi kayi ilimine Dan karika yinjayayya koyaya
Dan Sha sha
Allah yasa albarka
Masha allah alhamdulillahi mungode sosai sheikh abulfathi assani attijany allah ykaremana ku yayawaitamana ire irenku 🙏🙏🙏
Allah yasaaka da alhairi yakaramaka lafiya da nisan kwana
Allah ya saka maka da alheri
assalam. Malam,shawarata shine karinka fahintar karatuttukan mutane. Don anan kaine baka fahintaba Allah yasa mugane.
Allah yatsare muna imanin mu
allah ya saka da alheri
Allah yakara daukaka da nisan kwana malam
Allah Ya gara lafiya da dauka ka sayyadi
Allah ya sakamaka da alhire
ALLAH yakarama sani shehuna
Abulfatahi sani attijjany
Dan gwagwarmaya Allah yakara karemuna kai yasayyadi dodon izala da wahabiyawa
Allah ya kara ilmi da fahimta
الله يحفظك ياشيخ الفاضل
Abulfatahi Allah karama na fahimta
ولنا لقاء مع رسول الله
عند الصراط فمن كان
في قلبه شوقاً للمصطفى
فليصل عليه ﷺ
فالصدق فى الغار والصديق لم يرما *وهم يقولون ما بالغار من ارم
ما سامنى الدهر ضيما واستجرت به *الاونلت جوارا منه لم يضم
دمت لنا عزا وفخرا 🥰يا ابو الفتح الثاني
Sakarai wawa mararra tarbiyya mararr mutunci dakiki wanda baka fahimtar komai sai hauka da shirme kai da uwarka tahaifeka da sani ko tahaifeka da karatu banza katuba zuwaga Allah mtsssss
Wannan gaskiyane nasanranka yabaceshiyasa kakezagi amankaragezagi afowanyasaiyadi🙏🙏
masha.allah
Sheikh Abulfathi Allah yaqarama fahimta Dan albarkar ANNABI SAW
Shehu nah allah qara lfy ya stari mana ku sukuma allah ganar dasu
Masha-allah
Bawan Allah sai dai ka gayaci malamin ka wane kai wallai malam abdul razak haifan yafi karfin ka
Mungode Allah ya gara lfy
wawawawawaWawaA
Gaskiya dayace
مشا الله
Kai dai abulfasaadi rikakken dan adawar Sunnah da Ahlul Sunnah ne, kuma kasurgumin dan ina da raddi. Ko da yaushe kadan kake jira wani Malamin Sunnah ya fadi allura ka kera masa garma. Allah Ya shirye ka. Mutum ya zama ba shi da sana,a sai sharri da jafaa,i da kage da 6atanci da Bayin Allah. WALLAHI ka ji tsoron karshenka.
Wannan maganar da ka fara yamadidi da ita kana yin 6atanci ga Sheikh Haifan, na saurari hirar da Sheikh Asadus-Sunnah ya yi da shi game da ita dakyau kuma na ji ya ba da (necessary clarification) ga abin da ya fada da kuma abin da ya ke nufi da ita. Kuma ni na fahimce shi dakyau hankalina kuma ya kwanta. Kuma duk wani mai hankali da Ilimin Tauheedi zai iya fahimtarsa. Saboda haka an yanka ta tashi. Sai dai a wajenku makiya da mahassada da ma,abuta sharri da ahlul hawaa, ku ne ba za ku fahimta ba. Wannan kuma ku kuka jiyo, ba ku kuma isa ku cutar da bawa ba sai abin da Allah (S.W.A) Ya rubuta masa.
Kuma na ji dadi kwarai, da na ga ihunka banza kawai kake yi. 'Yan,uwanmu Ahlul Sunnah ba ma wanda ya koma ta kan ka. Kuma ko a 'yan,uwan naka ma ba wasu ma,abuta hankali masu yawa 'yan Kasa da ma suka koma ta kan ka. Yawanci duk bakin haure ne wadanda ko hausar tasu ma ba kyau su ke ta yi maka ingiza mai kantu ruwa. Allah Ya shirye su tare da kai bakidaya ku fahimci aibun yin buhutaani ga bayin Allah.
wace sunnar, sunnan tamiyya ko sunnan Annabi?
@@shehushaba Watakila kai kake bin Sunnar Taimiyya. Amma mu ba mu san wata Sunnah ba sai ta Annabi (S.A.W).
Jazza kumlahi bilkairi malan allah yakara lafiya amine
Duk wani dan izala maqiyin manzon Allah Allah tona asirinsa tun aduniya ya wulaqnta dan uwarsa
Jahili abul fatahi, kana yaɗa alfasha. Sheikh Haifan yayi bayanin akan abinda ya fahimta daga tambayar. Batun Albarkan Manzon Allah SAW, kaje ka saurari ɗinbin karatuttuka da Sheikh yayi yana bayani akansu. Maqiya sunnah munsan manufarku, burin ku shine ku ɓata makamin da al umma take anfana asanadin karatu dayake koyarwa.
.
Kai. Wanne irin mahaukacin dan bidiah me?
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
Turomana shaidan ya fadi hakan
Aslm alkm malam Abdul fatahi Sani bauchi abunda kake Allah ya saka da alkairi mungode sosai Allah yakara kusanchi da Annabi SWS daga kananka almajirin ka masoyinka muhaman Sani daganan tripoli a kasar libiya
Allah yaganardamu gaskiya
Allah ya taimaki duk wanda yake kan gaskiya, kuma Allah ya kaskantar da duk wanda yake kan kuskuré !
Allah yashirya wanda yakekan kuskure
Allah qarafahimta
Allah kara kusan ci
Allah kara basira
Nibanga abin raddi ana ce wayayi annabi albarka ba gareshi takeba tanaga Allah ne amma annabi mai Albarka ne ,miyasa baibar audio ya idaba?
Mai yahana ka kaje kanemi full din
Ana maganar Annabi Muhammad s a w ne fa amma kana son kayi inkari
Ai wannan fatahin gardama yake ba mukabala ba.
Ku musulmi, kuna da Matsala wallahi, musuluncin nan fa daya ne.
YAHAYA HAIFA KO SHEGE, DANBANZA, ALLAH YASINE MASA
Ameen
To yayi kuskure, kaikuma gayaman a matsayin Jawahirul ma'ni dayace in ankaranta salatul fati sau daya yafi qur'ani sau dubu shidd. Kayarda ko kuskurene. Kafafa inka isa
Allah yanunamana gaskiya gaskiyace kabamu ikunbinta
Amma tabbas abdul-fatah gaskiyane
Wannan gaskiya ne tabbas duk wani hajilci da munafurci yagama tattarewa ga yan izala wahallalu
Allah ya sakada alkairi dodon yan izala
Subbahannllahi yaro Allah yachiryaka
Muna tare dakai sheik
Dodon wahabiyawa Macha allah
Wallahi ya gagaresu ya zama dodon su
Kasane abinda yeke nufi amma katsanzamishi duk Mai zagi manzo ya Allah ka walakantashi
Kai kaji tsoron Allah wanna bashine abinda hhaifan yake nupi ba nonono Yana nupin Allah be kadai albarka take a hannunsa
Makaryacin banza ku agurin ku har Annabi kuke roko, amma ka koma wayar Sheikh Haifan da Sheikh Musa zaka fahimta indai gaskiya kake nema
Boko haram asirinku yatonu
Gaskiya yan dariqa kuna da son zuciya anzagi annabi s.a.w haryau ku yan tijjaniya bakuce komai saboda nakune yazagi annabi s.a.w shiyasa kukayi shiru wannan munanci ne da son zuciya
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
ina bin karatunka kuma ina sanka amma kudinga jin tsoran allah acikin lamarunku dan manufarku kudena sharri banbancin akida bashi zaisa kayiwa mutum sharriba kaima kasan me yake nufi .wan nan abinda kukeyi ba abinda zaci da musulunci gaba bane ya kamata kugyara gaba dayanku
Kayimuna shiru dan boko haram
Cheikh haifan ba yaro bane kajiya
Ba ladabi kaima da kake maimata abinda suka ce gsky Mallam, saboda haka a rika kulawa kuma a dinga neman kalmar da zaai amfani da ita akan Shugaba S A W. Hakan kuskure sosai kada ka zama a maimakon nuna mutane abinda ya faru kuma kaima ya zama kana fadawa Shugaba S A W kalmomin da basu dace Allag yasa mu gane gaskiya
kai jahilin ina ne, baka da fahimta
Abul fatahi idan kanaso afahimta kadinga bari audio yakare bawai kadatsi mgnaba
Allah ya kara lafiya
Mahauwkachi Abdoul fasdi uwarka tayi hasaraka
Allah qafahimta
Allah yasaka da alkhairi ya kara haske ilimi dodon wahabiyyawa
Allah ya tona maka Assiri
Allah ya saka da alkairi ya kara lafiya
Allah ya kiyayeka malamina
Abdulfathi kaji tsoron Allah.
Kai wannan mutumin tsinanne kai. Don kana gaba da mutum shi ke nan dole sai ka muzanta mutane? Allah wadaran ka, jaki Jahili. Kai ne yanzu ka ce Annabi Bai da albarka. Allah Ya san me Malam ya ke nufi. Kana juya zance don baƙar gaba. Jaki wawa tsinanne.
Haka kaima Mal Ja'afar da Albani dakace sune tushen Boko Haram munbarka da Allah kana da abinda zaka gayawa Allah
Karatu daban
Fahimmta daban
Karantarwa daban
Tarbiya daban
Innaka lada tahdi man ahbabta walaakinnAllaha yahdii manyyashaa’u.......
To ba mamki mal Haifan yayi kuskure to kaima kahuto fili kace shimfida farin kyalle ayi da'ira ana wani salati wadda Mazon Allah bai koyara ba addini bane inka isa
Kai matsalarka hassada da gulma. Kulum kana tchikinn zague. Bakataba tabsir ba sai dey kamey kamey.
Dodan.yan.lzila.