Sheikh Abulfathi Sani Attijjany ya Wargaza Malaman Salafiyya.
HTML-код
- Опубликовано: 21 сен 2024
- #Salafawa_Wahabiyawan ZAMANI sun bar tafarkin Magabatansu sannan sun gagara kwatar #Dan_Taimiyya daga rintsi da gararin da ya shiga a cikin littafin العقود الدربة.
Allah ya kari manakai kuma allah ya jakwana ka alfarmar rasullah
Allah hou akbar ya cheik Allah yasaka da alkheiri
Allah yasakamaka da al'khai'ri ya karemakai ya yawai tamana i'rinka Amen ya Rabbu.
Jazakallahu bi khairan syd
Allah chikara ilimi maulana abul fatahi
DODON IZALA KENAN ABULFATHI ATIJJANI BAUCHI &%%%% MA SHA ALLAH
masha allah allah ya kara daukaka alfarman manzon allah (ﷺ) kuma allah ya shiryaddamu
tafarkin annabi (ﷺ)
Jazakallahu kayran shehuna
Abulfatahi sani attijjani
Machah Allah chehumu Allah ya kara kusanci da ANNABI MOHAMAD S A W
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kara ilimi kuma Allah ya kara hazaqa daga dukan wani dan izala
Allah.yasaka.da.alkairi.mln👍🙏🙏👈
Masha Allah. Acigaba da bayani.
Macha allah,allah ya kara bayyananda gaskiya,kuma yabamu ikon aiki da ita.
Allah kara illimi sheck. Masha Allah
Masha Allah.... Allah yasa su dawo daga rakiyar jahillan malaman su domin sun hakala su
Ina Jinjina maka Sheikh. Allah yasaka da alkhairi
Allah yakara ilimi da daukaka
Allah yakareka malan aboudl fatahi
Mahsaa Allah mugode ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Allah ya taimaka
Masha Allah ya shaik mungode da wayar mana da kayuwanmu dakuma haskakamana mugayan tsinannun masu dangalallun wanduna Allah ya sakamaka da alkairi yakaramaka fahimtar addini domin koyar damu ina rokon Allah da ya tsaremu yakuma karemu daga sharrinsu ya allah amen.
Kowa Dama da Abun dayake dashi yake kyauta Kai tsinuwa kake da lta to Angode
Allah yakara ilimi da nisankwana
Allah ya kareka malan
Allah yakara basira
Barikallahu fik ya check
Sayyidi abulfathi allah yakareka daga masuqin gaskiya kuma allah yaja kwana
Amin
Allah ya khra basira dans alfarma anabbi mhmd s a w
Allah ubagiji yaqara fahimta da Nisan kwana malam
Allah ya qara lafiya
Alhamdulillahi rabbil aala miin.
May Allah, The Glorified, increase your faith and knowledge,
wealth, health, happiness & protection,
And your sincere love to AhmadulAmin Sallallahu Alaihi Wasallam.
Truth is prevailing.
It's time for the truth to overwhelme the faithful hearts for misguided ulama have for long betraying the Muslim ummah.
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته مرحبا بك يا مولاي عبد فتح جزاك الله خيرا،💓💓💓💓💓
Masha allah Abulfatahi allah ya kara lafiya muna Godiya sosai
MashaAllah.
Allah ya Kara wa Mal. AbulFathi Sani kaifin basiyra da jajircewa wajen yakin da yake yi da ‘Yan IZALA.
Jama’ar mu, don Allah mu taya shi da Addu’ahr dafa’i gareshi da sauran‘Yan uwa masu kokarin aikin irin nasa. Alhamdu lillah
allah ya qara fahinta
🖒🖒🖒🖒💚KARKA FASA YA SHEKH, KACIGABA DA TONAWA MUNAFIKAN MANZON ALLAH ( S A W ) YAN IZALA DA WAHABIYAWA DA SALAFAWA DADAI SAURANSU ASIRI, ALLAH YAKAREKA DAGA DUKKAN SHARRIN MAQALU QATI DAN, NABIYYIR, RAHAMATI DA, AL QUR, ANI, AMIN YA RABBI
Love from Ghana sayadi
Ma cha Allah Allah ya Bada lada mai ya wa sheikh
Masha Allah
Nidai wallahi banason inga musulmi yana fada da dan uwansa musulmi kowa da mazahabar da yayarda da ita Kuma duk musulmi cikakke ya yadda da Allah da annabi Muhammad ( SAW) da sahabbai da manyan malamai domin wadannan malaman sun bada gudinmawa maikarfi a addinin musulunci Allah yahada kanmu duk musulmi Amin
Amin wallahi
Amma yan izala suka fara kafurta mutane, da alaman yan izala basu da ilmi
@@shehushaba nidai cewa nayi murika girmama manyan malamai domin suna bada gudinmawa a musulunci ban ware wata kungiyaba musulmai kawai nace Allah yahada kanmu mudena gaba da cin mutuncin juna Amin
Allah yakaremin shehina yakara kusanci 😍
Macha allah malan allah k'ara bassira
allah yakara ilimi da laqiy alhmdllahi allah karawa shehine mudadaraja dakarama
Allah ya ja kwana shaihi
Allah qara lfy wllh wnan Karatun yanahana Wabiyawa Alaqaqai Yazamemusu Guba wadda indai Anahaka toh wallh salafiya saï sun tsani hakan Wllh kanayi dayaranda Sukeji yanataba Zuciyarsu Masha Allah
Allah shi karanisan loukace munajinjina maka
Àllah karika ya sayade
Wlh Malan sani ina jinjinamu da yedda kuke ragargazar wayannan wawaye da suka rena hankalin mutane
Mungode. Allah yasaka da alheri
Allah saka alkhairi
Kaidai kayi kagama sunnah sai Allah bai mutum ba
الله يحفظك ياعلامه ربنايذيدك يا صاحب الحق والنسيحاماشاالله
Alhamdu lillah
Mashaallah
Sheikh abulfatahi kafi karfin su saboda basu da ilmi
Yafi karfinmu a iya zage zage da cin mutunci da iskanciba, Amma in dai a hujja ne to ai tun tuni akayi janaizar abulfasadi. Ya mutu Amma yanaba yara tsoro.
Tabbass syd ka wargaza Yan izala shehunnansu sunsan gubata yaro kukoïtse gubatse
MASHA ALLAH
Allah yakareka malam
allah ya kara lafiya da ilimi yakiyaye muna kai
Allah yà saremou dakai
Gaskiya tafito
Masha allah❤❤❤❤❤❤❤❤
AlLah ya kareka dodon wahabiyawa...
Allah kara Basira
آلحمدلله اللهم بارک في عمرک
Massa Allah
Allah yaqara Lfy
Alhamdu lillahi allah ya saka maka da alkairi ya kara
Kuasan ci ga annabi mungode maka allah da kayi mucinkin masu kafurta muslmiba
Allah ya saaka
Wai Kuna cewa izala bata Dade da.da zuwaba Amma gashi ya gewaye Najeriya ko inakukaje gasunan saiku mutu don ga ba ba yaba Allah ka Kare Mana malamammu Ameen Baku da ilimin su dole kuji haushi
Malam Allah yasaka da alkhairi
macha.alla qarma. lafiya
godiya muke syd
Allah karama kwarin gwiwa wajen tunkar su kuma Allah ya cire ma hassada daketa da son zuciya sannan Allah ya kareka daga sharrin su
Bidia ciyone allah yabaka lafiya
Salamu allékum maullana innason labbaka
مشا الله
ALLAH SAKA MAKA DA ALKHAIRI
Gaskiyya maganarka hakatake ba muson hadin Kaine ya za ahadu masoyin annabi.saw. da maqiyine basuhaduwa har abada Dan haka basu haduwa Dan dariqa Dan dariqa masoyin annabi.saw. Dan izala Dan izala maqiyin annabi.saw.shehk mun gode da jinjina ayyi musayar wata muna bayanka bawani basalafeda zamudagawaqafa tunda baidagawa annabiba.saw.
👍
Gaskiya daya che ibn taimiya shi Yan izala suka bama matsayin sayidina rasoolilah s a w,annabi bai San gaibu ba Amma ibn taimiya ya San gaibu ba,ireren Wanan suna Nan a litafan su
Yayi malam
Abulfasadi Allah Ya shiryeka mai cida addini amman ga marasa tunani
Wlh Yan izzala basa son gaski ya
Abul fatahi kayi allah d'Aï yabiyya nine nan naka daga kasar niger
Mun gode
Am proud to be like u💕
Allah yasakada alkairi ya shehuna llale karuguza wahabiyanci Allah yaqarama qawrin guwa ka rusu maqiyan annabi.saw. apormasa.saw.
Madallah dajin gaskiya
Don ahlla koubar moutane souji da abinda kaidasou gachinan a nata kache moutane kou sai dai radi kouye adoua ahlla yaca zaman la fiya acacesayin Africa
ABULFATHI ATIJJANI BAUCHI DODON IZALA NE FACT, WANAN GASKIYA NE KAWAI FACT
Allah yakara kusanci malam
الحمد الله على نعمه العقل الله يهديك
Karya Kakai indan kakai shege miyyasa akace azauna dakai kakiya
Karya kake shak abul fatayi ya fikar finku salafawa da wahabiyawa karamin yaro yagagareku ya zama dodon wahabiyawa
لماذا لا تعرف كيف تتحدث موقع المعلم فقط عليك أن تتوقف
لماذا لا تعرف كيف تتحدث موقع المعلم فقط عليك أن تتوقف
Hahahahaha wallahi karyakakeyi Izala tayi gaba kuma Abulfatahi yayi kadan yawargaza malaman Izala
Sunnah sak
Wannan gaskiya ne, sunnan sak amma irin ta wahabiyya, kawarijawa ba masu karyar sunna amma basa bun sunnar
Abin da ban dariya wai ace yanxu yan tijjanawa sun koma shirya Fina finai wato wannan sakaran da suke turowa yazo yayita hauka da zage zage da cin mutunci duk ba komai ba don gazawarsu a wajen ilimi wato yanxu idan aka rusasu da hujjoji su kuma sai su turo wannan mahaukacin yazo yayita hauka, yanxu ya sake zuwa da wannan labari wai wani abokinsa basalafe ya kira shi wai kaza da kaza wawa kawai aka fada maka cewa mu ahlusunnah muma gidahumai irinku kunje kun shirya Labaran ku na karya kun zo nan zaku raina mana hankali sai dai Ka fadawa jahilan mabiyarku sune kwakwalwarsu ya dace da haka sakaran banza mara hankali
kadai ji kunya, abulfathi ya wuceka wlh
Wai Kai dame kake da richin muntunchi ga mayan malaman sunnah
Kana keshine mugayaku izala tafi karfinku har abada kariya kakeyi aka taba fita koinaba daga bauci shi kenana me kani Wawa ba kauye maisu yiwa hoto sujjada ihunka nabanza
Wawan banza
Malan munagodiya
Sakarae kai harkanada bakin mgn bayan acikinku aka samu wani yazaki manzon Allah
Wallahi ko malaman yanzu na izala haka suke idan suna fatawa susuke tambayar kansu kuma suba kansu amsa
MUNGUDI MALAN