Saurari Martanin da Adam A Zango Yayiwa Wani Malamai Vidoe
HTML-код
- Опубликовано: 27 июл 2024
- Shafin gidan talabijin na yanar gizo da zai rika kawo mu ku kayatattun videos a kyauta, ku yi subscribing din mu. Mun gode! Any compalain contact awaashirindahudu@gmail.com
Please subscribe:
/ @awa24tv
--
#AWA24TV #AWA24 #Arewa #Hausa #ArewaMusic #HausaMusic #HausaFilm #AdamZango #AliNuhu #RahamaSadau #NigerianMusic #MentaMusic Развлечения
Wallahi bakomai bane hassadace yanzu dazaran akasamu daukaka to sai dai kayi hakuri kuma katoshe kunnenka
HARYANZU MUNA YINKA ZANGO
ONE LUV
Wannan yawuce kishi sedai hassada Allah yakyauta yasa mudache albarkan manxo s.a.w
Masha allah Adam a zango ka cigaba da hakuri duk mai gaskiya yana tare da allah
Allah yakawa megaskiya daukaka
Allah ya rufamuna asiri duniya da lahira don alfarman manxon allah s a w ♥️♥️♥️
A gaskiya Kai na musamman na gode zango
Rabuda malaman Nan nazamani azzalumai ne masu karya masu son duniya haushi Kai mawakine kasan kumawaka makiyan KUne sunce Kuna samun kudi Basu samuba asiri ya Tonu mungansu Allah yasaka maka
Gaskiyane Adam A zango inyanadahujjayafitoyafada
Allah ya Kyauta Kuma Ya Ganar Damu Hanya Madaidaiciya
Gaskiya ne wannan hakane Adam Zango ina yinka nawa sosai
Kanada makiya kuma kanada masoya zango yakamata malamai idan mutum yayi kuskure batuzarta Shi za,ayiba sai,akirashi ayimasa nasiha wannan shine ilimi dasanin yakamata zango Allah yatsare hassada gamairabo......
Sai oga duk mai yimaka haka allah ya saiamaka duniya da lahira muma bamu ya fe mashiba
Bari iaki da shi dan nema kudine kaima da zaka biya shi wani zaima barshi da allah kuma yajira karshen shi
Gaskiya adam a zango Allah zai sakama kan sharrin da wannan malamin yaimaka (Adam a zango Allah ya kareka daga dukan sharrin
Masu sharri Amin summa Amin 🇳🇪🇳🇪❤️
Kayi hakuri Zango Allah yana tare dakai wlh naji ciwon abunda akema wlh
Ina yinka Allah ya kara kusanci ga annabi muhammadu sallallahu alaihi wasallam
Adam e Zango wlh ni da Bana kikan masoyanka Amman wlh dakayi video Nan natausayama kuma Naga gaskiya afuskanka kuma natausayama Amman wlhi yanzu jinakeyi nafi kowa sanka Allah yatseka ga dukkan cherri adamu Allah nataredakai Dan baba
ya Allah yasakama ga duk wanda yayima qazafi🤲🤲🤲🤲🤲
Hakané Adam zongo way Kai fantami kaké koko wa wallayi bakatapa wulakanta Dan Adam zongo Dan allah mi yamma kayi Maya wannan kazafi
Gaskiya ne Adam a Zango Anma dai kasance mai hakuri da yafiya ga duk Wanda yama laifi domin kaima kana bukatar Allah ya yafema laifin ka dan Haka to kaima yakamata Ka kasance mai ya feya ga duk Wanda yama laifi
Maigida sai hakuri to a yan izala bakamarsa wajan neman yayimaka sharri Wallahi nalura dashi ba yauba kwarada kayimasa haka
Masha Allah tabarak Allah Allah ya kara lafiya Adam Zango Allah yasaka da alkhairi
Ha ba zango kazama mai yafe pa dan ka samu yafiya Allah 🙏🙏
Slm. Ni sabon masoyinkane.saboda Allah. to kayi hakuri .Allah zaisakama. shima inyafito .yanemi yafiyarka. kayafemashi. Nagode.
Macha Allah tonton zango
Wannan shine kakeji asalin ❤ hassada wlh
Allah ta'ala ya saka maka da alheri saboda annabi s.a.w
Zagi baya kari.
Allah ta'ala ya kara kara maka daukaka sannan ya kiyaye mana kai.
Wai kai malam inaruwaka kai jama'a Allah ka shiremu hasada tayi yawa.
Allah dai yabiya , Allah kareka Adam A zango
Babban Yaya All Ya karemu gaba daya.. Amma da baka yi masa Allah Ya isa ba.. Da barinsa kayi da Allah Ya saka maka..
Sey haquri oga ka barsu da allah 🤲
Allah yakaradauka ka adam Zango maigida
kai rabudashi mahaukaci ne wallahi kafishi hassadace zango allah yakara girma da daukaka nishawarata kacigaba da kyautatawa mahaifa allah yama albarka
Nagode zango, wlh malaman izala wawaye ne, zage-zage ne kawai aikinsu
Allah sarki Allah yafi su
Allah sarki Adam sefa kayi haquri da rayuwa. Duk wanda Allah ya dauka ka haka ze sha fama, ina rokon Allah ya kareka ga dukkan sharri. Sannan Allah shiyasan mako Mar kowa kuma ka gode masa da baka liwadi baka sata. Kuma magana ta gaskia ai wanan zamanin ba kai kadaine me aikata badaidai ba kuma ba kai kadai kake film ba, so mlm idan zaayi wa,azi ayi jam,I gaba daya. Allah yasa mudace
الله يصبرك كل ذونعمة محسودة من السودان
Zango nasiha ce kaji tsoron Allah
Kaima dai wawa neee
Gaskiyane adamu zango so yake yabataka amma ina
Gaskiya to ka koma makaratan saboda musulmin kirki shine akasan shi da yafi inma ya fadi abunda ba dai dai ba,sannan kuna taimakwa waje bata tarbiyan yara.
Gaskiya ne maganar ka Adam a zango Allah yareka daga makiya da mahasada ameen ya Allah
Gaskiya dayace dagakinta saibata malan gaskiya yafadamaka nima nace kaji tsoron Allah karkamanta akwai hisabi ranar gobe kiyama
Ubangida Allah ya saka maka adamu Allah ya kareka adamu
Gaskiyane wannan Adam a zango inayinka 👍👍👍👍👍👍🇳🇪🤲
masu lalata tarbiyya.zakuyiwa Allah bayani
ALLAH yakara Imani da San annabi
Allah ya kareka,🤲👍
Awalou
jinjina tauraranron samame haske allah yashafe makiya
Bar su da masha Allah 👍👍👍🇳🇪👍👍🇳🇬👍👍✌️🥰🥰💯💯💯
Ba salama alikum ake cewaba ASSALAMU ALAIKUM KO SALAMUN ALAIKM.
Truly, gossip lay on you as well as trying to tarnish your image and reputation. But that's the tradition in this notorious era of ours. But always remember that Allah SWT is with you and we, your fans are with you. The sky will definitely be your limit. Take heart and move on with your career. You are the best among your rivals.
Take heart zango... I stand for you
Miyasa malamin zaiyi magana haka..koma yanayi ai bahuriminshibane yakirasuna ba..idan zaiyi waazi karyakira sunaba.. Allah yayafemana gaba daya
Allah seya sakama prince
Allah ya kare dan halal✊✊
Yayi kyau Allah yaremikai babana🤲♥️💯
Whom God has blessed always been testified spots off life leave everything to God he will change them for you
Pls adamu zongo for give n for get ok ☝️☝️☝️☝️
masha allah AIhamdIIiuah
Haba Dan uwa dakasan qur ani dabaka karyata malamiba kace duk abin dayafada kariyane bashiri wasafa yakeyiba hum kayigagawan tubama Alan kodaijikanka
Barsu da Allah
Allah zaisakamaka
karka damu Dan gidana hassadace Allah yatsareka aduk inda kake hassadata anyiwa annabi s a w barema Kai karka damu Allah yayi jagora
Kayi hakuri Allah yana tare da masu hakuri
Adam a zongo Dounia ke sai ankouri
Rabu dashi Neman sunana yakeyi ai dan jakane malamin nan
Allah ya kareka ya kuma karamaka juriya akan abunda ake maka, sannan kayi hakuri kai tauroro ne dole idon kowa yazamo akanka, na rantse dubban yan sona son sukawo matsayinka amma hakan yayi wuya, sannan kasan cewa mutane da yawa basa zuwa wajen tantancewa amma baa damu da su ba domin su bakomae bane a harkar kawae kayi hakuri kabar su da Allah kajiko Adamu.
Allah ya Saka maka
Ya Ubangiji Allah kachiryamu
Kayi hakuri zango kayafemai kaima Allah zaiyafema kurakuraka
Hita batun sa zango Don Allah
Allah yakiyaye
Ayyah!
Gaskiya kaburgeni Allah bimakadinka
Gaskiya ne maganar ka zango
Malam yayi kuskure gaskia ,yazaka chiga tsakanin bawa da Allah sa. To Allah yasa mudacce. A-zango wani massoyinkane dan Niger dake Marocco da karatu
Way oga yi hakuri akoye Allah. Allah na tare da kai
Allah ya kara daukaka yaya Adam wanna bakomibane yana son asinshine a duniya in Allah ya yadda zakasamu daukaka piyada baya in sha Allah
Allah yasa mu dachi. Allah ya kare ka.
Allah yamaka albarka adamu zango
Dan Allah kayi hakuri Allah yanabayan mai gaskiya .karabo da wadannan malamai siyasa. Allah yakarimu da dukka wanishairi amee.naka daji
Allah yasakama malam zango
Allah ya kare mousulaimai bakidaiya Adam Zango very nist
Wow munayinka kabarshi baida hankali Allah zaimaka sakaiya mu munsan waye Zango Kuma wlh zango yafiyemanakai malamin karyakayaw
Gaskiya Adam Allah ya kareka ameen summa ameen
Allah yakare mou cheri mai cheri
Allaha yainsamaka
Allah ya saka maka zango
U u kaji storan Allah Jada malamai banakabane zango kaydai dama kayishuru dayafima kakare dasuran irinka Wanda suka hakazaman kano kuma kagargadi yaranka sunaburaska don insukiji badasuga maikawba da Alan zaisakamacin mutunci dakuyi ma malamai
Allah yakaremu baki dayan musilmi
Haba bwan Allah mou mungani. 👈 Mmmmmm malam. Adam zango. Yagaga wannan zamani yalmihez dakabari.
Karkadamu masoyanka sunfi makiyanka yawa,ahaka xekare kaikuma xakaita cigaba prince👌
Jijina Zango ALLAH kare ka 👈
😊.
Allah zaisaka maka adam A zango muna Taré da kai Muma soyankane kayi rayuwa rka ya da kakeso Allah ya taimaka
Allah Sarki ko ba tsufa akwai mutuwa kasan duk wanda yasamu ciba sai yace wuya kaduba tarishin manzan allah swa yadda yasha gwarmaya da makiya sai hakure
Gaskiya nawa Allah kareka
Very good comment allah yanuna mana gaskiyaaa
Sulaiman usman kaya yake
Kayi hakuri dan Allah
Allah yabaka ba mutum ba ja muje
Allah ze sakamaka kabar komi wa Allah
Okay kanada dan miss day nijar kenan
Allah yakyuata