A Gwamnatin Muslim-Muslim ace za'ai wannan abu, sa hannu kan yarjejeniyar SAMOA

Поделиться
HTML-код

Комментарии • 20

  • @ismailibrahim4022
    @ismailibrahim4022 26 дней назад +4

    Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa

  • @ishaqkhalid6816
    @ishaqkhalid6816 26 дней назад +4

    Allah yayi mana maganinsu

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab8566 25 дней назад +3

    Dan Allah in tambaye ku;
    - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria.
    - Mahaddata nawa suka yaye.
    - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 25 дней назад +3

    Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan.
    Anci amanar mu kawai

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 26 дней назад +2

    Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi

  • @ibrahimabubakar8415
    @ibrahimabubakar8415 25 дней назад +1

    Allah ya Isa tinibu

  • @user-cr4rk3cy5q
    @user-cr4rk3cy5q 25 дней назад

    Jazakallahu khairan

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 25 дней назад +1

    Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.

  • @AbbaUmar-ib8hg
    @AbbaUmar-ib8hg 25 дней назад +1

    Aslm mashallah

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 25 дней назад

    Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya

  • @zakariyyamustapha7553
    @zakariyyamustapha7553 25 дней назад +1

    Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu

  • @tukurhassan-wu1rc
    @tukurhassan-wu1rc 21 день назад

    Allah ka iyamana da iyawarka

  • @aliyuusman3455
    @aliyuusman3455 26 дней назад +1

    bada ladahh

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 25 дней назад

    Innalillahi wa'inna

  • @aishatuyabubakar2416
    @aishatuyabubakar2416 24 дня назад

    Ya Allah ka yi mana maganin su.

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 25 дней назад

    Allah kakunyata makiya musulunchi

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 25 дней назад

    Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg 26 дней назад +1

    Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab8566 25 дней назад +1

    Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace.
    Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.