Cikakken vedion wa'azin Sheikh Kabiru Gombe ya a Walimar Auren yar Kwankwaso da Ɗan Mangal

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 31 янв 2025

Комментарии • 12

  • @AmeenatuAbdulqader
    @AmeenatuAbdulqader 2 месяца назад +1

    Nidai wannan abun koyinema Agurin d ake rawa da waqa shikuma yadakko malami akayi wa.azi da nasiha Wallah wannan Se miqiyin ALLAH da Gaskiya zai ga lefin hakan yar ganduje da yake rawa tayi ay ana nan ana dorata ta tiqar rawa kawai dan Nigeria ba.a iyamar kawai inmutun zaiyi abu kawai yayi dan ALLAH amma dan ya birge dàn Nigeria ba dan har abada bazaka birge dan Nigeria ba

  • @SammaniAbdullahi-f8j
    @SammaniAbdullahi-f8j 2 месяца назад

    Allah yasawa auren nan albarka

  • @AbdulrazaqGarba-rv3dp
    @AbdulrazaqGarba-rv3dp 2 месяца назад

    A uzubillahi gaskiya wannan lamarin baiyi ba

    • @AmeenatuAbdulqader
      @AmeenatuAbdulqader 2 месяца назад

      saboda shi kwankwaso bayaso ayi waqe waqe da raye raye agurin Yakirawo malamai a karantar shine shine beyiba

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 2 месяца назад

    malaman izala kuna bawa ahlussunnah kunya wallahi

  • @ummaaminu230
    @ummaaminu230 2 месяца назад

    Da zamubi shawaran Annabi Muhammad SAW da yace”ka fadi alkhairi ko kayi shiru”da yafi mana,domin matsalan daya damemu yafi gaban tsayawa kushe wanda yaje ya tunasar da Allah a irin wannan wurin.pls keep 🤫 and face your problem…

  • @mutunciLawali
    @mutunciLawali 2 месяца назад

    😂😂😂😂😂😂😂

  • @LaouwaliLawwa
    @LaouwaliLawwa 2 месяца назад

    Munzo karanta coment

  • @suleimanattahiru6803
    @suleimanattahiru6803 2 месяца назад

    Kanajawakanka zagi

  • @ABDUSSAMADAHMAD-o2x
    @ABDUSSAMADAHMAD-o2x 2 месяца назад

    Gafa mutanan😂