Ai ba’a abin mamaki bane Wallahi Ko akwai irin wannan dayawa sosai kam haka kwanaki anata zagin wani dan uwan buhari sai gashi ashe dan uwansa ne Allah karkabarmu muyi dan uwanmu haka Ko wane irin arxiki zamuyi a rayuwarmu 🤲🏻😭😭😭
Abin ba abaki yakeba matuqar familinku sunada yawa to komin arziqinka sai angajiyar da kai amman allah swt ya baki arziqi mai tarin yawa domin muga irin imaninki amin.👌
Malam shawarar da zan baka shine ka nemi manyan malamai na addinin musulinci kamar su Sheikh Sani Yahaya Jngir in Sha Allah zasu taimaka su shiga cikin lamarin
Allah Sarki to kai Malam Wada da aka haifeka baya mahaifin Atiku yarabu mahaifiyar Atiku shekaru nawa tsakani da ya auri mahaifiyaka har a haifeka ka fahimci shi danuwanka ne. Kuma wa yasan tsakanin ku da har zai Yi maku makaru. Allah ya Kara zumunci.
Maganan gaskiya nima dangote asalinsa dan'uwanne, amma kaduba yanda yamanta dani kwata kwata arayuwa dan Allah katayani nemansa da kuma da addu'a malam(abu aisha) Allah yasa yagane gaskiya ya nemini savida xumunta nada matikar ampani
Ameen idan ya nemeka nima ina bukatar addua agare ku baki daya allah yasa in auri dangote ina mutuwar kaunarsa amma bani da hanyar kai sako duniya taji amma akoda yaushe ngd
Amma Allah ya wadaranka/ki da irin wannan comment, aishi Atiku da mamansa sune basu kyautaba da suka kasa neman babansa yasan inda yake, kuma nasan sun sami labarin ya sake aure , saboda haka uwar taki ta nemi uban Atikun saboda tsoron kadaya karbi Atiku daga wajenta. Allah ya kyauta ance muku kowa irinkune yan zamani masu karya da yaudara don neman abin duniya kota halin kaka.
A wannan zamanin babu wuya a gano dan'uwa Mutum. Kamar yadda shima ya fada, Likitoci za su yi gwajin DNA ta hanyar amfani da kwayar halitta ta Gene. Babu abu mai dadi Mutum ya gano dan'uwan sa.
Kafin kuyi hukunci ku binciki tarihin da shi Atiku ya bayar da kanshi yafada cewa tun yana karami babanshi yarasu.amma shi wannan yazo yana cewa wai daga baya anje ina anje ina anhafesu, kawai dai wannan abincika Saboda galibin yan siyasa ba Allah a gaban su
Wannan bayani da Wannan bawan Allah ya bayar gaskiya ne. Don yanzu haka suna zaune a kauyen mune. Dangi dake jahar filato. Har yayansa Alh. Tanko da yake bayani, abokin kasuwancin babana ne a Onitsha. Dan kasuwa ne mai rufin asiri. Ba talaka bane kafin ya rasu wlh
Wannan bai San meyakeyi bah yayi haka Don yasamu kudi ne kawaii, in anason asan waye Atiku a nemi Hajja Diya Wanda take gidan Atiku yanzu haka kuma tana matsayin mother sa ita kadai ne tasan Asalin waye Atiku yawwa. Wannan important labari na Baku kuma kubi zaku tabbatar da abunda nafada Don ni nasan ta
Wannan kana magana atawajem mom dinsa kenan,amma idan kaduba atawajen Dad dinsa fa,zakaga wannan mutumin yanada gaskiya,atiku yataba magan cewa sunada asali da jigawa so ashe baban is from sokoto kasuwancine yakaishi jigawa,so it's because akoi break in communication sakanin Dad din atiku da mom dinsa shiyasa atiku baigama sanin asalin mahaifinsa daga sokoto yakeba
Tunda siyasa ya matso zaka iya ji da ganin komai..Kai tsaye bazamu gasgataba..zamani ya lalace. Dan Adan ya kware a iya yaudara.....wata lotan saikaga tsoho da farin gemunsa Amma bayajin kunyan yayi karya.. Zama iya biyansa....a irin yarfe na siyasa والله المستعان
Ko dai ba ka san El-Hikaya ba ne? Ai ko kwaranran dan Jarida ne wanda Arewa ta ke ji da shi.! Kuma idan Ka sauraru hirar da kyau El- Hikaya ya fitar da abinda a ke bukata a sani. Kuma ka sani ai ba interrogation yake iya masa ba Hira ce ta fahimta ba cin zarafi. Abu muhimmi anan shine sako ya isa wajen Wazirin Adamawa daga shi zai yanke Duk wani matakin bincike domin tabbatar da ikirarin da Mal.Wadan yayi. Allah ya kyauta.
Ni ina mamakin ace kuna yan uwa uba guda amma ace wai baku san juna ba sosai kuma ku ba yara ba. Kai ba uba guda bama koda ace dan wa da dan Kane kuke yakamata ace kunsan juna.
Aifa Siyasa ta matso zakaji karya iri iri Allah yakara rufa Mana asiri duniya da lahira Allah yajikan Abubakar Rimi shima antaba hada Baki da wata tsohuwa a iyakar Nigeria da Cameron sunje wani taro tarugo ta rungumeshi wai danta ne yabace tun Yana yaro sai yanzu Allah yanuna mata shi saboda haka Babu abinda Yan Siyasa bazasuyi ba
gwarjini ne kaiwai wlh ba wani makaru...hmmm yan siyasa irin su Atiku ai idan baka kintsa ba baxa iya hada ido biyu dashiba...sbd abkn yataba haduwa da bokola saraki a central mosque wlh yace dagansa jikin shi kawai yafara rawa haka ya gagara gaisawa dashiba...🙂
Too zabi yarige gareku Yan Najeriya akan zaban Atiku Abubakar 2023. Gashi yan uwansa na jini yaki ganin su. Koda bawani abu sunzo nemaba, a musulunce da zai gana dasu.
Allah sarki talaka bawan Allah kuma wallahi wannan mutumin lamarin sa akwai kamshin gaskiya
Gaskiya Ne Allah Ubangiji Ya Ha Daka Da Mai Girma Wazirin Adamawa
❤❤❤❤❤❤ I love Atiku
mlm kuyi hakuri allah yabaku ladar zumunci, arziki na allah ne
A Gaskiya na gamsu 100% da baya nin shi
Ai ba’a abin mamaki bane Wallahi Ko akwai irin wannan dayawa sosai kam haka kwanaki anata zagin wani dan uwan buhari sai gashi ashe dan uwansa ne Allah karkabarmu muyi dan uwanmu haka Ko wane irin arxiki zamuyi a rayuwarmu 🤲🏻😭😭😭
Abin ba abaki yakeba matuqar familinku sunada yawa to komin arziqinka sai angajiyar da kai amman allah swt ya baki arziqi mai tarin yawa domin muga irin imaninki amin.👌
amin wannan ma idan ka duba launin fatatsu da idonsu iri dayane shida atiku
haka muryarsu ma tana shige.
Allah sarki Allah yahadaka da dan'uwanka
Allah ya sada shi da Wazirin Adamawa. Wato Dan uwan shi. Wlh har na tausaya masa.
Ai dole atiku yqnada yqn uwa bazeyihu ace bayida Yan uwaba Kuma abin alfaharine ace gayan uwanka , Allah yasa atiku yaji abincika Allah yasa adace
To Komae Na Hanun Allah,Domin Shine Masani akan Komae, Allah Ya bayyana Gaskiya.Inta Tabbata Allah Yabaku ladan Zumunci.
Allah sarki Allah ya sadaka da li, abbinka
Allah yasa ku ganshi,shikuma Allah yasa aso ku sabo da Allah da zumunci
Allah sarki allah yahadaka da dan uwanka
Malam shawarar da zan baka shine ka nemi manyan malamai na addinin musulinci kamar su Sheikh Sani Yahaya Jngir in Sha Allah zasu taimaka su shiga cikin lamarin
Ikon Allah
Toh fa. Alllah ya kwauta. Toh me ya haha shi magana tuntun.sai yanzun.mutane dai sai addu,a. Alllah ya kwauta.
Allah Sarki to kai Malam Wada da aka haifeka baya mahaifin Atiku yarabu mahaifiyar Atiku shekaru nawa tsakani da ya auri mahaifiyaka har a haifeka ka fahimci shi danuwanka ne. Kuma wa yasan tsakanin ku da har zai Yi maku makaru. Allah ya Kara zumunci.
Maganan gaskiya nima dangote asalinsa dan'uwanne, amma kaduba yanda yamanta dani kwata kwata arayuwa dan Allah katayani nemansa da kuma da addu'a malam(abu aisha) Allah yasa yagane gaskiya ya nemini savida xumunta nada matikar ampani
Ameen idan ya nemeka nima ina bukatar addua agare ku baki daya allah yasa in auri dangote ina mutuwar kaunarsa amma bani da hanyar kai sako duniya taji amma akoda yaushe ngd
Ayya Allah sarki, To Allah yazaba maka mafi alkhairi..
Allah Sarkin iko
Allah ya dai-dai ta lamarin ya haɗa ku cikin sauki , shi kuma ko na kusa da shi in sunga firar su ƙokarta ma bayin Allah nan
Toh a halinzu dai kan wannan lamari gaskiya sai Allah. Saboda haka mujira muga ikon Allah akan abunda zai faru nan gaba gameda lamarin.....
Masha Allah
Allah sarki Allah yabaka sa,a Allah yasa kaganshi
Hmmm da tausayi
Wannan gaskiya ne Allah hadaka da Dan uwanka
Yan ubanci kenan,wato itiku yana taya mamanshi kishi
Gaskiya baba tsoho gara kayihakuri kunhadu a darassalam
Allah sarki bawan Allah meye na gwaji kamar dole
Hhhhhhhhhhh
hhhhh dolene mana sbd yanason yasamu shiga😇
Toh mudai bah abinda zamuce allah yabayanarda gaskiyar lamari
Gaskiya ne bayi da danuwa,, kudi kake nema mallam
Hmmm Allah shi kyauta
Allahu Akbar Allahu ysa yaji y gamsu .danuwana ba wasaba .
Baba ka hakura kawai, ka yarda da abinda Allah ya baka. Kalen dangi saboda kana son samun kudi a wurin Atiku Abubakar.
Ba kalen dangi bane, sada zumunchi ne kuma hakan akwaai zafi sosai.
Amma Allah ya wadaranka/ki da irin wannan comment, aishi Atiku da mamansa sune basu kyautaba da suka kasa neman babansa yasan inda yake, kuma nasan sun sami labarin ya sake aure , saboda haka uwar taki ta nemi uban Atikun saboda tsoron kadaya karbi Atiku daga wajenta. Allah ya kyauta ance muku kowa irinkune yan zamani masu karya da yaudara don neman abin duniya kota halin kaka.
A wannan zamanin babu wuya a gano dan'uwa Mutum. Kamar yadda shima ya fada, Likitoci za su yi gwajin DNA ta hanyar amfani da kwayar halitta ta Gene. Babu abu mai dadi Mutum ya gano dan'uwan sa.
Subhanallah Allah kakarawa annabi saraja
Lokacin shiyasa ne sai da ya fita 2003, haka ma yanzu 2022, kuke fita Ku CE Ku yan uwansa,
Wannan akwai ayar tambaya fa a wannan maganar Allah yakyauta
To kaima ka hakura ka barshi man, shi fa mai kudi baya son ace yana da dan uwa talaka ,kayi hakuri kwa hadu a lahira
Masha Allah.
4
&
Kafin kuyi hukunci ku binciki tarihin da shi Atiku ya bayar da kanshi yafada cewa tun yana karami babanshi yarasu.amma shi wannan yazo yana cewa wai daga baya anje ina anje ina anhafesu, kawai dai wannan abincika Saboda galibin yan siyasa ba Allah a gaban su
Kasan su mutane sun iya hukunta abinda basuda masaniya akai agameda maganar atiku aiba abune 6oyayyeba kuma duk abinda zasu fada mu mun san atiku mutumin kirkine 👌
Ai 2003 baban yazo yana Raye, yazo a ina. Kaka a lokacin,, ka ji soron Allah tunda an baka kudi,, said yanzu 2022,,
Allah yabaku sa an samun dan uwanku kukuma masu mar comments na isgilanci kudaku ji kunya 🙏🙏
Allah Ya kyauta Ya sanya mu gama lafiya.
Siyasa batayi ba sam
Ma karyaci. Lokacin ba photo mai colour ka zo Adamawa, anuna maka photo Atiku Abubakar lokacin ba photo mai colour,
Mai yada baku nemeshi a shekarun baya. Sai yanzu, wan maganar ramada bukatar dubawa
Mi ya same ka ne.. bare ma suka nema daga wanen shi balle wadanda ke ikirarin dangin shine
Dan allah ni Ina Bukatar magani mall waddata yatai makene da number shi
Wannan labarin Yana kama da gaskiya...
Arewa 24
Wannan bayani da Wannan bawan Allah ya bayar gaskiya ne. Don yanzu haka suna zaune a kauyen mune. Dangi dake jahar filato. Har yayansa Alh. Tanko da yake bayani, abokin kasuwancin babana ne a Onitsha. Dan kasuwa ne mai rufin asiri. Ba talaka bane kafin ya rasu wlh
Duk Wanda bayaji yasa headphones zaiji
Duk wanda ya kalli Mutumin nan, Ya san suna KAMA DA ATIKU SOSAI
Inna ya ke boye sai da zabe ta kawo Kai kana so ka yi wa Atiku Abubakar shishigi
Wannan bai San meyakeyi bah yayi haka Don yasamu kudi ne kawaii, in anason asan waye Atiku a nemi Hajja Diya Wanda take gidan Atiku yanzu haka kuma tana matsayin mother sa ita kadai ne tasan Asalin waye Atiku yawwa. Wannan important labari na Baku kuma kubi zaku tabbatar da abunda nafada Don ni nasan ta
kaji batu na gaskiya ne
Wannan kana magana atawajem mom dinsa kenan,amma idan kaduba atawajen Dad dinsa fa,zakaga wannan mutumin yanada gaskiya,atiku yataba magan cewa sunada asali da jigawa so ashe baban is from sokoto kasuwancine yakaishi jigawa,so it's because akoi break in communication sakanin Dad din atiku da mom dinsa shiyasa atiku baigama sanin asalin mahaifinsa daga sokoto yakeba
Good
Hoton matar da yasa gaskiya tayi Kama da Atiku sosai.
Kuyi Hakuri kawai kumanta dashi
Ba ayin zumumci dole
Hmmm da baka nemeshi ba Sai yanzu, kuma da zaka nemeshi ai bai kamata ba irin wannan Malam.
Wannan karya ne
Gaskiyan ka dan ouwa qaryané wan'nan.
Tofa Dattijo yaballo ruwa
hhh
Alhaji Atiku
Jin bajintar da za Kai masu shi ma kamfen ne
Tunda siyasa ya matso zaka iya ji da ganin komai..Kai tsaye bazamu gasgataba..zamani ya lalace. Dan Adan ya kware a iya yaudara.....wata lotan saikaga tsoho da farin gemunsa Amma bayajin kunyan yayi karya..
Zama iya biyansa....a irin yarfe na siyasa
والله المستعان
Karya kuke yi makar yatan banxa kuji tsoron Allah dai shekaru sun ja
Wan Nan Dan jaridar bai iya tafiyar da tambaya ga mutum ba
Ko dai ba ka san El-Hikaya ba ne? Ai ko kwaranran dan Jarida ne wanda Arewa ta ke ji da shi.! Kuma idan Ka sauraru hirar da kyau El- Hikaya ya fitar da abinda a ke bukata a sani. Kuma ka sani ai ba interrogation yake iya masa ba Hira ce ta fahimta ba cin zarafi. Abu muhimmi anan shine sako ya isa wajen Wazirin Adamawa daga shi zai yanke Duk wani matakin bincike domin tabbatar da ikirarin da Mal.Wadan yayi. Allah ya kyauta.
Akwai kamshin gaskiya a maganan mutuminnan
Yayi
Maganarka Game da Makaru Gaskiyane. Nima Anyi Mini Haka da Yan Uwana.
Sunaka da atiku wlh
Is possible
hmmm maganar banza
Hmmm 🤔
Ni ina mamakin ace kuna yan uwa uba guda amma ace wai baku san juna ba sosai kuma ku ba yara ba. Kai ba uba guda bama koda ace dan wa da dan Kane kuke yakamata ace kunsan juna.
Tsoho wallahi bdakada kudine dakanada kodi tuni dakaga dan'uwanka
Abokina mufada wa kanmu gaski, in atiku yanxu matsayacine kana tunani mutane xasu nemeshi?
Aifa Siyasa ta matso zakaji karya iri iri Allah yakara rufa Mana asiri duniya da lahira
Allah yajikan Abubakar Rimi shima antaba hada Baki da wata tsohuwa a iyakar Nigeria da Cameron sunje wani taro tarugo ta rungumeshi wai danta ne yabace tun Yana yaro sai yanzu Allah yanuna mata shi saboda haka Babu abinda Yan Siyasa bazasuyi ba
Tabbb lallai muna cikin shuwagabanni Inama ace bakai kake neman atiku ba shi yake nemanka,kaji wai atiku baisan inda aka binne babansaba tabbb wallahi da gyara
Slm malam Wannan vidéo baya Magana fah
Rayuwa kenan
Wanan maganan banzani karyanshe ne. Kaduba bakinshe dabakin atiku yayi kamane wannan mutumin berumne yaran Jos ne atiku fulanine na Adamawa. Atiku babanshe yarasune Adamawa wannan babanshe yamutu a Jos berumne
Assalaamu Alaykum
Zan so in samu yadda zan sami Mal Wada Abubakar neman maganin gargajiya
A
TAB NIMA WAZIRI YAYANA NE ZANZO NABAKU LABARI
SHEGIYA NAIRA SAI YANXU KUKA BINCIKO DAN UWANKU
SANDA YAKESHAN WAHALA SHIDA MAHAIFIYARSHI KUNA INA?
Allah sarki makaru akaimuku hhhhh
Amma wlh wajen ido suyi kama da Atikun
Har a magana ma
To Allah ya hadaku
Akwai kamshin gaskiya a lamarinnan
Hmmmn
wayyo allah na🤣🤣🤣🤣😂😂😂😂😂😂😁😁
Daci kake da yafi maka alheri da ka ci hallal., duk shekarun nan ka fita sai yanzu,
gwarjini ne kaiwai wlh ba wani makaru...hmmm yan siyasa irin su Atiku ai idan baka kintsa ba baxa iya hada ido biyu dashiba...sbd abkn yataba haduwa da bokola saraki a central mosque wlh yace dagansa jikin shi kawai yafara rawa haka ya gagara gaisawa dashiba...🙂
Kalli IDANUNSA tsaf, zaka ga KAMA SOSAI aciki.
Too zabi yarige gareku Yan Najeriya akan zaban Atiku Abubakar 2023. Gashi yan uwansa na jini yaki ganin su. Koda bawani abu sunzo nemaba, a musulunce da zai gana dasu.
Allah yahada kanku
Barci ya nuna photo,
Nima fa Dan uwan TUNUBU Ne fa 😮
Tofa 🤔😉
Barka
Kuma suna da dan kamanni fa
Hmm tabb lalle mune shegu da zamu zabe shi wallahi bada mu ba
aa mutumin kirki ne atiku, wannan bazai soki komai a nagartarsa ba, an yiwa buhari ma yanzu bazaa yanke ba sai abinda aka ji
ai babu hujja sai an tabbatar malam, rayuwa akwai rudu acikin ta
This is not dump truck this is tipper track
Har idan labatinan gaskiyane to wlh wlh yan uwanka jinidaya sunacikin wanan halin baikukasuba towakuke ganizai tausayawa tadinjam akoy jan aiki
Ammasco lubricant ne sukadauki nawuyin shirin
Gaskia kana da kokarin zumunci