Came over from I.G, I just had to hear the rest. So many lessonsasha Allah. May Allah grant you a pious husband, that will make you experience love the way you really. Wanted
Wlh wlh this is what alot of us are face we woman are always hold responsible whenever anything goes wrong in our marriage life Humm aure is not as simple as we see it Allah sai Yasa mudace 🥺💔
You are correct, this is a heart to heart conversation,she’s supposed to show empathy and lots of concern,pay full attention to her guests story and resonates with her but all she cares about is how to look beautiful in front of the camera and her sitting position.we don’t care about you Mrs presenter we are focus on the guest so help us feel the connection and be emotional.you yourself you are not connected or touched by thee story so how do we feel the story? Please do better .when she was crying what I expected you to do is say something’s or give her a tissue,purse and allow her cry but you didn’t show any empathy at that point.please do better
Yakamata me gabatarwa ta rinƙa kallon bakuwa 💯 kamar yadda bakuwar ke kallonta tana yi mata bayani. Shi ne zai ƙarfafa ma kowa guiwa tare da ɗan tayata magana akai-akai kamar yadda Namijin yake gabatarwa a wasu programs ɗin. Shawara ce Kuma muna jin daɗin shirin matuƙa
Wlh kuwa duk wadda ta hanamu Zaman aure ubangiji yasa tayita zama da yaranta matsiyata azzalumai Allah kabamu mazaje nagari alfarmar annabi Allah kada kabamu kudin da zamu zalunci abokan Zamanmu alfarmar annabi wlh na tausaya Maki kintayrmun da rabon zuciyata
Keko waya gaya miki hakan. Indai anbi hanyar data dace za a sami miji na gari. Amman idan anbi son rai ko son duniya tom kinga duk abinda ya biyo baya mutum kansa zai zarga
Kai Allah sarki,shiyasa kayi training yarka ta samu sana'a ta tsaya da kafarta tun kafin tayi aure, wallahi idan tana da sana'a tafi karfin wulakancin da namiji
Allahu akbar ubangiji Allah ya saka maki da aljannatul firdausi ubangiji Allah ya maki zabi mafi alkhairi da chanchanta ubangiji Allah ya saka maki Allah ya kwato maki hakkinki in Shaa Allah 😢😢😢😢😢😢
Baki karya ba umme wallahi duk wanda yarike gaskiya yahuta gamu Allah yatallafi rayuwar mu duk da ni mutuwa yaii😢amma Alhamdulillah ana cikin rufin asiri 😅😅
Kicigaba da addu'a ai tinyanxuma Kinga ribar hakurinda kikayi Allah yaraya Miki ita yasa tazamemiki sanyin idaniya agobe nikaina danake gidan aure kin zaburar Dani wlh Amma bansan Taya zansameki ba
Kinyi kokari Amma bai kamata kiyi cikakken bayanin rabuwar ki da majin ba.Ana yin bayani,amma wannan ya tsawaitata.Yayi kama da ton silili. Wanda zaizo auren Ki,yanzu idan baki saa ba zai kasa rarrabe ki da marar sirri.Sabo da tsawaita labarin rabuwa da auren baya.
Masha Allah, akwai alot of lessons musamman ga ya ya mata. Amma ina da shawara, ya kamata ku ringa training maaikatanku Don Allah, da fatan bazaku yi mini mummunar fahimta ba. In my assessment, the interviewee did excellently well, amma the anchor needs to sit up. Ana maganar depression, ita kuma tana cewa deptation. Don Allah a gyara. Ngd
i think that she is just there because of the color of her skin. she is not paying attention to what the gust is saying. her attention is more to the camera. The gust is talking looking at her but she is looking at the camera.
Sending loads of love❤❤❤❤❤ This was really a sad story😢😢😢😢 I'm sorry you had to go through all this with your child. Unfortunately, society isn't fair to most women.
Hmmmmm my sis just keep praying Allah will surely send you a better and lovely good husband in shaa Allahu is just a matter of time but gaskiya some men are really very wicked sosai😢😢😢😢😢😢
Nayi defireshon ciwo ne mara dadi Allah karka jarrabi Yan uwa musilmi da wannan ciwan sedanayi wata hudu banyi bacciba duk maganin daxaa rubutamin baxan Yi bacci ba Amma yanxu alhamdulillah mungode Allah
Aa to baki tsaya kinji inda matsalar take ba,tacemiki lapiya lau take zaune da mijinta,lokacin guda ya canja mata,to ko kece akayowa haka saikinyi zargin kishiya,sannan wannan labarin ta takaitashine,amma da zata zauna ta baki labarin zamantakewarta da kishiyar da kema zaki yarda da maganarta,watakila kuma batason fadan komai dakomai ne a media,amma tabbas cikin labarinta akwai abunda yafaru wanda takeda tabbacin kishiyarta akwai saka hannunta ciki,
Bayan haka tanada ilimi tanada hankali tasan doka,idan tafito duniya tayimusu karya zasu iya daukar mataki,amma tunda kikaga ta fadi haka confidently to tafisu gaskiya
Presenter ta nuna rashin kwarewa... So kawai take ta yi kyau a gaban camera kamar ita ce centre of focus instead of the Guest. Tubless ku yi mata training ko ku chanza ta.
Ke wannan presenter din bakya kallon irinsu madina dahiru me shanu ko su Badariyya kalarawiy,kiringa kallon yadda.suke interview kiringa focusing akan bakonki
Mai gabatarwa kamar kin raba hankalinki,kwata kwata kallon camera ko Kuma wasu ne suke distracting dinki a cikin studio,na lura da kinyi mata tambaya shikenan sai ki juya daga ki gyara riga sai motsi nan da nan.pls ki gyara aikin ki.Allah ya taimaka
Malama maryam wallahi duk macen data auri mai mata batama dagacikin irinku masu shegen san kanku dan maza sungane bakishi kukeba san abin duniyane agareku inzaku gayra kugayra maza kam saisun kara aure wallahi
Akwai abubuwa dayawa a bakin baiwar Allan nan. For the next guest pls presenter pay attention and be observing and analysing what your guest is saying. Tanan Zaki iya fahimta da building wane question Zaki mata a gaba. Though she really tried And for the guest Allah ya baki miji nagari saura mata da suke cikin tsanani ako ina suke a wannan rayuwar muna fata Allah ya kawo masu mafita. Best wishes always
A gaskiya wannan mutum yayi radhi wlh irin wannan matar ai itace matar aure kai allah yabaki mini nagari ameen
Came over from I.G, I just had to hear the rest. So many lessonsasha Allah. May Allah grant you a pious husband, that will make you experience love the way you really. Wanted
Wlh wlh this is what alot of us are face we woman are always hold responsible whenever anything goes wrong in our marriage life Humm aure is not as simple as we see it Allah sai Yasa mudace 🥺💔
Whl kuwa fa sis amin ya rabb Mata na hakuri sosai
Wlh tallahi ina son wan nan matar na aureta, tazamomin matar aure😭😭😧😧
💯 right
Matsalar maza fa kenan da sunga daga successful woman sai zancen aure
Allah yasakamiki da alheri yabaki miji nagari
Allah ya kara daukakaki amma dan Allah kar a kara saka wnn presenter din
Wlh bata iya ba😂
Translation 😂😂😂😂😅😅😅😅😅😅😂😅😂😅😂😂😅😂
Allah sarki da tausayi Lbarinta, Allah ya musanya miki da mafi Alkhry, Da alama mace tagari c
With God all thing are possible prayers is the keys
presenter, please pay attention to your guest not the camera.
You are correct, this is a heart to heart conversation,she’s supposed to show empathy and lots of concern,pay full attention to her guests story and resonates with her but all she cares about is how to look beautiful in front of the camera and her sitting position.we don’t care about you Mrs presenter we are focus on the guest so help us feel the connection and be emotional.you yourself you are not connected or touched by thee story so how do we feel the story? Please do better .when she was crying what I expected you to do is say something’s or give her a tissue,purse and allow her cry but you didn’t show any empathy at that point.please do better
😂
@@johnsamaila6787 She didn't even offer words of comfort or a tissue when Ummi was shedding tears.
Yakamata me gabatarwa ta rinƙa kallon bakuwa 💯 kamar yadda bakuwar ke kallonta tana yi mata bayani. Shi ne zai ƙarfafa ma kowa guiwa tare da ɗan tayata magana akai-akai kamar yadda Namijin yake gabatarwa a wasu programs ɗin.
Shawara ce
Kuma muna jin daɗin shirin matuƙa
Allah ya kara daukaka amma presenter ta gyarah
Ina miki fatan alkairi duniya da lahira Allah ye canza mikida Wanda yafishi . You know life is a test so Allah ye saa musaxe
Wlh kuwa duk wadda ta hanamu Zaman aure ubangiji yasa tayita zama da yaranta matsiyata azzalumai Allah kabamu mazaje nagari alfarmar annabi Allah kada kabamu kudin da zamu zalunci abokan Zamanmu alfarmar annabi wlh na tausaya Maki kintayrmun da rabon zuciyata
Ameen YAA HAYYU YAA QAYYOOM
Kuma wallahi da kumayi hakuri yanzu muna jin dadin hakuri kuma wallahi mune agaban su Allah ya tsare nagaba❤❤❤
Masha Allah
Allah ya kawo maki miji nagari
Allah bless you all family
Allah sarki such is life,and nothing is permanent in this life, u are blessed inshaallah
Allah sarki muma haka aka mana amma akwa Allah kuma baya bacci in banan akwa cin Allah ya tsare mu daga sharrin su Allah ya tsare mana imanimmu
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Barakallahu fiiki. Allah ya kawo miji na kwarai.
Rayuwa fa gaskia ba Dadi wlh more especially rayuwan aure Allah ya sa mudace
Keko waya gaya miki hakan. Indai anbi hanyar data dace za a sami miji na gari. Amman idan anbi son rai ko son duniya tom kinga duk abinda ya biyo baya mutum kansa zai zarga
Allah yasa mijin nan ya kalli wannan interview ɗin
Amin y rabbi
The presenter should work on her eye contact with her guest. I mean, your guest is talking to you, but you're just staring straight at the camera.
Hmmm dan duniya dai
Duk uba na gari ko baya tare dake zai dau responsibility yarsa
Allah ya kyauta
Kuma fah she is still not blaming the guy
Sai Uwargida 😂😂😂
Slm,yar,uwa,,kalubalan,kinagidan,aure,irin,nawane,gabakidaya,nima,dayarinya,mukarabu,niwatanta,uku,dahaihuwa,ya,allah,yayimanasauyin,mijimafi,alkhairi
Gaskiya naga tsantsar sincerity a cikin labarinta, Allah yakarfafeta. Lallai iyaye nagari sunyi tasiri a rayuwarki, Allah yasaka musu da Aljannah suma
Allah ya bimiki hakkin ki akan wnn shegiyar kishiya Allah ya kawo miki miji na gari idan yuwar za'akoma can toh Allah ya zaɓa mafi alkhairi
😢Allahu'akbar Allah yakarawa annabi daraja Allah yamana zafi mafi alkhairi arayuwar mu 🤲
Kai Allah sarki,shiyasa kayi training yarka ta samu sana'a ta tsaya da kafarta tun kafin tayi aure, wallahi idan tana da sana'a tafi karfin wulakancin da namiji
Allahsarkaruyuwa
Masha Allah 🥰
What is the host looking at? She is suppose to give her guest full attention. She is just looking at the camera!
Allah ubangiji yaqara hanqurin rayuwa 😢
Ya rabbi wlh labarin ta y tabani ya Allah ya zaba miki miji na gari ya Saka miki da alkhairin samun nagari😢
Allahu akbar ubangiji Allah ya saka maki da aljannatul firdausi ubangiji Allah ya maki zabi mafi alkhairi da chanchanta ubangiji Allah ya saka maki Allah ya kwato maki hakkinki in Shaa Allah 😢😢😢😢😢😢
❤ Allah yakareki dasharrin masu sharry
Gaskiya wannan presenter dinnan bata iya komai ba wlh
Masha allah
You did well by being strong afterwards.
Baki karya ba umme wallahi duk wanda yarike gaskiya yahuta gamu Allah yatallafi rayuwar mu duk da ni mutuwa yaii😢amma Alhamdulillah ana cikin rufin asiri 😅😅
ALLAH YASA HAKAN SHINE MAFI ALKHAIRI AGAREKI SANNAN GA SAKONA AMIƘAMATA ❤
😢😢😢
Allah sarki Allah y shiga lamarinmu
Kicigaba da addu'a ai tinyanxuma Kinga ribar hakurinda kikayi Allah yaraya Miki ita yasa tazamemiki sanyin idaniya agobe nikaina danake gidan aure kin zaburar Dani wlh Amma bansan Taya zansameki ba
A Kano take ai Allah yakara muku zaman Lafiya
@@sufilawandi-vg9nv eh hkn Amma Kano dagirma ai
Allah sarki rayuwa....Allah ya kawo maki mafita na alkhairi Ameeen 🤲
Ubangiji Allah ya biyaki da aljannatul firdausi allah ya kwato maki hakkinki allah ya biya iyayenki
Kinyi kokari
Amma bai kamata kiyi cikakken bayanin rabuwar ki da majin ba.Ana yin bayani,amma wannan ya tsawaitata.Yayi kama da ton silili.
Wanda zaizo auren Ki,yanzu idan baki saa ba zai kasa rarrabe ki da marar sirri.Sabo da tsawaita labarin rabuwa da auren baya.
Sister well sense ❤noor and khair
Masha Allah, akwai alot of lessons musamman ga ya ya mata. Amma ina da shawara, ya kamata ku ringa training maaikatanku Don Allah, da fatan bazaku yi mini mummunar fahimta ba. In my assessment, the interviewee did excellently well, amma the anchor needs to sit up. Ana maganar depression, ita kuma tana cewa deptation. Don Allah a gyara. Ngd
i think that she is just there because of the color of her skin. she is not paying attention to what the gust is saying. her attention is more to the camera. The gust is talking looking at her but she is looking at the camera.
Gaskia. Very unprofessional @@bappatijjani9017
@@bappatijjani9017yes 🥹🥹you are right
@@bappatijjani9017exactly the guest is doing perfectly well bt the presenter zero shes nt doing anything good
Saying fashion din abun is vry wrong instead of passion
Hum ni namijine Amma wlh nafisan Yan uwanamata Kuma sunficinkudina saboda sunfi mazatausayi wlh
Namiji yanada qaracin ruqon amana
Wllhi mace ta garine ❤
Sending loads of love❤❤❤❤❤
This was really a sad story😢😢😢😢 I'm sorry you had to go through all this with your child. Unfortunately, society isn't fair to most women.
Allah yakara arxiki rayiwa me albarka
Allahu Akbar, such is life haka wasu mata ke fuskanta Allah yasa mudace ya kawo mana mafita
❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢
Ubangiji Allah ya kara daukaka da girma
Allah sarki rayuwa
Ya Allah😢😢😢
Subhananllahi 😢
My god made this man watch this interview
Har yanxu tanasan mijinta
Duk laifin da yayi ta maida shi akan kishiyar
❤
Masha Allah 😢😢
Allahu akbar masha Allah Alhamdulillah
Allah ya yasaka miki da alkairi
Im a welder by profession,
And I want to go for catering business
😂😂
Mai gabatar da shirrin nan da mai bada umarnin basu san aikin su ba
Allah Yakawo miki miji Nagari.wanda zai kula Da ke da duk wata damuwar ki
Masha,allah,allah,yakawo,kasuwa,mai,albarka,nihaka,ina,saudiyyanima
Allahsarkarayuwa
Allah is our strength tafida❤
🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Mashallah
I was once in your shoes but have faith my sis😢
Hmmmmm my sis just keep praying Allah will surely send you a better and lovely good husband in shaa Allahu is just a matter of time but gaskiya some men are really very wicked sosai😢😢😢😢😢😢
😢
Allah ya shiga lamarin ki
Ya zama gatanki
Nayi defireshon ciwo ne mara dadi Allah karka jarrabi Yan uwa musilmi da wannan ciwan sedanayi wata hudu banyi bacciba duk maganin daxaa rubutamin baxan Yi bacci ba Amma yanxu alhamdulillah mungode Allah
Kiyi hakuri Allah yabimiki hakinki
Dan Allah jama'a kuyi Mata addu'a Allah yabata miji nagari kuma da sauran ire irenta Dan wannan labarin nata akaji akwai irinta Suna nan dayawa
no connection at all btw the presenter and guest.
Ku canza Presenter dinnan , bata iya komai ba sai kallon Camera da rangwada
Mtwsss malama mijinki dan iska jne kuma mugune wallahi
Ba ruwan wata kishiya.sakraya mtwsss
Aa to baki tsaya kinji inda matsalar take ba,tacemiki lapiya lau take zaune da mijinta,lokacin guda ya canja mata,to ko kece akayowa haka saikinyi zargin kishiya,sannan wannan labarin ta takaitashine,amma da zata zauna ta baki labarin zamantakewarta da kishiyar da kema zaki yarda da maganarta,watakila kuma batason fadan komai dakomai ne a media,amma tabbas cikin labarinta akwai abunda yafaru wanda takeda tabbacin kishiyarta akwai saka hannunta ciki,
Bayan haka tanada ilimi tanada hankali tasan doka,idan tafito duniya tayimusu karya zasu iya daukar mataki,amma tunda kikaga ta fadi haka confidently to tafisu gaskiya
Ikon allah zagi kuma
Kwarai kowa ko kishiya tayi shima da halinsa dan iskane kuma har yanxu taki gane laifin mijinta
Subhanallah
Allah sarki hmmm mu mata muna ganin rayuwa ina saudia duk lokacin da na dawo Nigeria zan ziyarce ku in bada labarin rayuwata
Kai gaskiya abin ba Dadi Dan allah turomin nomber ta in da mai nomber ta atai makamin
Dan Allah ya zaayi naga wannan yariyar please 🙏
Kamun magana tawannan number din 07030706346
Wallahi kudin sukebi Wallahi bema kamata su yarda da auranba tunda wanda yahalarta auran shi ya halata qara auran amma saisu kadai yan buro uba kawai
A Camera bah
Presenter ta nuna rashin kwarewa... So kawai take ta yi kyau a gaban camera kamar ita ce centre of focus instead of the Guest. Tubless ku yi mata training ko ku chanza ta.
Allah ya bimana hakkin mu
Mace tagari
❤❤❤❤
Ina muku fatan alheri
Such is life 😢 💔
Mai program tana yi tana kallon bakuwar ya kamata
Ke wannan presenter din bakya kallon irinsu madina dahiru me shanu ko su Badariyya kalarawiy,kiringa kallon yadda.suke interview kiringa focusing akan bakonki
This presenter.........🤔🤔
Mai gabatarwa kamar kin raba hankalinki,kwata kwata kallon camera ko Kuma wasu ne suke distracting dinki a cikin studio,na lura da kinyi mata tambaya shikenan sai ki juya daga ki gyara riga sai motsi nan da nan.pls ki gyara aikin ki.Allah ya taimaka
Gaskia mai gabarya hakalinki yariƙa komawa a kan baƙo ba camera 📷 ba kirabida baƙo ba sai a kula
Ai kishi halak ne,kuma ko ke sai dai idan ba ai miki kishiyar ba.Allah dai ya sa mufi karfin zuciyar mu.
Shi kuma muguwar kishi pah namesake
Malama maryam wallahi duk macen data auri mai mata batama dagacikin irinku masu shegen san kanku dan maza sungane bakishi kukeba san abin duniyane agareku inzaku gayra kugayra maza kam saisun kara aure wallahi
@@maryammohammed7906barta mana gaskiya ne basaso kuma masu yaya mata cikinsu wazai auresu
Dan allah a taimaka min da number ummi
Sorry 😢😢
Presenter nan sai a hankali😂
Akwai abubuwa dayawa a bakin baiwar Allan nan. For the next guest pls presenter pay attention and be observing and analysing what your guest is saying. Tanan Zaki iya fahimta da building wane question Zaki mata a gaba. Though she really tried And for the guest Allah ya baki miji nagari saura mata da suke cikin tsanani ako ina suke a wannan rayuwar muna fata Allah ya kawo masu mafita. Best wishes always